__ Copied By Xernerb 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *QARAURAWAR SO* d'in dana karkad'a shiyasa nan da nan *ROUKEY PINKEEY* da kuma dai ita d'in taku wato *DOCTOR DEEJART* suka garzayo a lokacin ba sanya, wanda hakan yasa ba zato ba tsammani sukayi *GAM* *DA KATAR* da *MAHABEER* ya iso nasa wajen shima............... Uhmm...gaisheku nake yi masoyana a duk inda kuke, ina fatan alherin Allah ya isar muku. Fatan anyi *ibada* da *sallah* lpia an kuma gama lpian. *Bismillaherrah manerraheem✍.* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣ 🌊🌊🌊 "A garin kaduna a kuma cikin G.R.A. ta 'Yan majalissu, Anguwa ce wacce ta tara manya manyan masu hannu da shuni zaune a cikin ta, 'yan siyasa da masu hali kenan, sannan kuma a koda yaushe cikin unguwar zaka jita tsit babu hayaniya bisaga sauran anguwanni. Gidan alhaji mu'aazam saraki shine gida mafi d'aukan hankalin mai kallon sa a layin, Gida ne tsararre na gani a fad'a, duk da gidajen Suma fitattune a tsari da kuma kyau to amman kuma nasa ya d'ara nasu. In ka shiga cikin Harabar gidan kuwa ba q'aramin girma ne da ita ba, Daga can gefe kuma tampal tampal ne shaq'e da motoci na yayi sama da nawa a ciki, dan sunfi q'arfin a tsaya q'ilgasu komin sa idon mutum kuwa, gudan gefen kuma injinan motsa jiki ne kawai sai lambu daga can side d'in Wanda babu kayan marmarin da babu a cikinsa, sannan kuma ga swimming Wanda ke cike da q'ananun kifaye sunata shawagi a cikinsa da fararen ruwa a cikinsu, Sai d'ayan swimming d'in na wanka shima wani q'aton gaske ne cike da blue d'in ruwa a cikinsa, daga gefensa ga Wasu kujeru da kuma fararen matakalu na shiga da fitowa a swimming pool d'in, sannan an ajiye wani d'an q'aramin gado da tebur na ajiye kayan buq'atu na Wanda in ka fito wankan zaka iya kwantawa dan hutawa, ga kuma bukkar dake kewaye da gadon gwanin sha'awa dai abun, Sam wurin inwa ce zalla babu rana haka wajen yake rayuwar sa. Hakama q'aton falon gidan inka shigesa komi yayi, Wanda Keda d'akuna Sama da 7 a cikin sa, kowane d'akin babu abinda babu cikinsa najin dad'in rayuwa. A hnkali ta ke saukowa daga saman benen kaida ganinta kuma zakasan lallai ita d'in matar mnya ce, fara ce tas da ita a q'alla shekarunta bazasu Gaza 37 ba, dayake bafulata na ce ita sosai. (Hj umaima knn) hannayenta d'auke da wani dogon file ta q'araso ta zauna inda mai gidan nata yake wato Alhj mua'azzam saraki, zaune yk yana aikin duba wasu files files d'in dake gabansa na ofice d'inshi a nutse. Zama tayi bisa 6arin jikinsa idanunta sunyi rau rau sun cika taf da q'walla, nan danan kuma ta sakar masa kuka mai cin zuciyar mai sauraro. da sauri mu'azzam saraki ya maido hankalin sa gareta gaba d'aya bayan ya ture aikin da yake yi a lokaci d'aya. Hannayenta ya ruq'o ya sanya cikin fuskarsa yayi shiru yakasa furta komi bayan duba file d'in hannunta d'in da yayi shima, hankalinsa ba q'aramin tashi yayi ba ganin irin baya nan da file d'in ya q'unsa a cikinsa. Cikin muryan kuka tace "nuree kaga alamu sun nuna bazan ta6a haihuwa ba a rayuwa ko?!'' Tun da likitoci sunce wai ita d'in mahaifana bazata iya d'aukan cikin kaba nuree?, Nuree mike faruwa ne damu haka? Allah yayi mana Arziq'in dukiya Amman bai bamu yara ba yau shekara 17 knn da aurenmu nuree Amman na Gaza haifa maka d'a? wayyo ni Allah na"! Nan da nan ta sake fashewa da wani matsanancin kuka mai girgiza jiki d'in nan. Kamota yayi yana shafa bayanta alamun rarrashi shima kukan zucin yk wnda yafi na sarari ciwo. Ya zasuyi da ikon Allah ne to? inda dai Allah bai basu ba sai suyi haq'uri, wataq'il ma d'an ba alheri bane a garesu yanzun shiyasa Allan bai basuba sai dai ya azurtasu da arziq'in Wanda har kullum suke temakon bayin Allah dashi. Sauke ajiyar zuciya yayi ya rufe idanuwa sannan ya sake bud'esu jin tayi shiru da kukan alamun tayi tayi har ta gaji sai sauke ajiyar zuciya da takeyi, minti wajen 11 suna a haka sannan ya duba yaga har tayi barci mai tattare da wata irin sabuwar shessheqar ajiyar zuciya sbd wahalar kukan nata data sha. Girgiza kai yayi na tsananin tausayinta sannan ya gyara mata kwanciya anan wajen sannan ya sumbaci gefen ha6arta ya miq'e kai tsaye ya shiga part d'in mahaifiyarsa wato *Annah*, farar bafillatanar dattijiwa mai Addini da sanin yakamata. Ganin ta zaune kan carpet sanye da farin hijab tas dashi tana lazumi Wanda hakan ya tabbatar masa da sallar walha ta gama tana lazumi, Agogon hannunsa ya kalla yaga 11 saura a lokacin, waje yasamu ya zauna kan d'aya daga maka maka grass carpet d'in dake falon Annah d'in, dan jiyayi Sam bazai iya hawan kujeran ba Dan har yanzu zuciyar sa bata samu sukuni ba, bakomi a cikin ta sai tsananin tausayin umaimah dan gane da rashin haihuwar da batayi ba, Tagumi ya rafka tareda rufe idanunsa zuciyarsa na wani irin d'as d'as,,,, Jin an janye hannunsa daga tagumin ne yasa yayi saurin kallo wajen, Annah ce ta zauna gefensa har lokacin hijab d'in na jikinta da cazbahar ta tana ja, dan ita abin ma ya zame mata jiki kullum cikin lazumi take, kokuma taita karanta addu'oe cikin hadith hadith nata. A hnkali mu'azzam saraki ya sunkuya tareda furta "ina kwana Annah? An tashi lpia?" "Alhamdulilla yarona, Amman dai kasan tagumi ba abu ne mai kyau ba ko? Baice komi ba sai Murmushin da ya d'an kalato da q'yar sannan ya miq'a mata file d'in hannunta yace "Annah wannan shine sakamakon da wannan baturen Dr nayz yayi a bincikensa na zuwan da umaimah tayi jia Egypt dan duba lpiar mahaifar nata"! amsar file d'in tayi sannan ta janyo medical glass d'inta ta sanya mai q'ara q'arfin ido, sannan ta bud'a file d'in ta fara dubawa itama, Takusan minti 5 tana q'ara maimaita karanto file d'in itama sannan ta d'ago kai cikin yankewar zuciya ta dubi mua'azzam tace "yarona?" D'agowa yayi ya dubeta ya sake maida kansa q'asa yace "na'am Annah" Annah taci gaba da cewa "Kuyi haq'uri, insha Allah komi yayi farko zaiyi qarshe, Allah kad'ai yasan nufinsa akan hakan shiyasa bai Baku haihuwan ba, bakomi Allah yasa hakan shi yafi zama mana alheri gaba d'aya". nan ta dunga tausar sa da rarrashinsa tana mai q'ara fad'i masa yawan ladan da wad'anda Allah bai basu haihuwa ba suke samu sakamakon haq'urinsu da juriya kan jarabawar da ubangiji ya saukar musu a Kansu. Cikin lokaci q'anqani kuwa yaji ya rage damuwar sosai Annah tace "tashi to katafi office Allah shi taimaka, kuma zan shiga wajen ita umaimah d'in itama zan tausheta abinda haq'uri bai bayar ba ai kuma dai banga dalilin da tsiya zata kawo sa ba, Mubar komi ga Allah zai kawo mana mafita insha Allah" "Hakane Annah nagode q'warai,,,, madalla da uwa ta gari "! Haka mua'azzam saraki yaje ya shirya direbensa yaja su suka fita zuciyarsa a d'an sauqaqe sosai. Saida dare ne suna kan carpet d'insu na nan falon inda suka saba cin abinci, da yake ita Annah Sam bata iya hawan dining table d'in suyi dinner shiyasa suke zama q'asa indai tana nan gidan nasu bata koma can mahaifar su ba wato (katsina). suna cin abincin ne bayan sun gama anan ita Annah d'in ta dingi tausar zuciyar umaimah itama kamar yanda taiwa mu'azzam saraki shima d'azun gameda result d'in doctor, har ta q'ara da cewa "kuma ay bnda abinki d'iyata miye ma na damuwar to? ay result d'in doctor bana Allah bane, kawai dai mu d'auka cewar Allah bai kawo haihuwar bane shiyasa. Dayake Annah ta iya tafiyar da lafazinta a tsanake cikin *Fasaha* shiyasa komi na jikin umaimah yayi sanyi ta shiga furta Astagfurullah cikin zuciyar ta na ganin kamar tayi bore wa Allah ne akan abinda bai basu ba a lokacin da suka so su kuma. Haka koda zasu kwanta saida sukayi nafilolin su suka roq'i ubangiji Allah ya kawo musu mafita.... Asalinsu... Mu'azzam saraki shine cikakken sunan sa, babban ma'ikacin government ne Wanda a q'alla Albasshinsa duk wata zai tasamma 5 million, sannan gefe guda ga manyan kasuwancin sa da yake yi na shigo da gold, diamond. motoci, yana saidawa 'yan kasuwa, sannan kuma ga gidajen mansa Suma Sama da guda 15, shiyasa kaf fad'in nijeria babu inda zakaji an ambaci sunan *Alhj "mu'azzam saraki*" ba'a san shi ba, Yana yawan zuwa kai temako a gidajen marayu, isslamiyyu, data Almajirai, haka nan inya samu change yakansa direbensa ya jasa ya kai sa anguwannin dayasan akwai talakawa sosai mabuq'ata ya dinga yi musu kyautar ban girma Harda masu muhalli duk yana basu wa marasshi, irin wadanda ruwa ya zubdawa gidaje, Shiyasa har murna suke marassa q'arfi ace yau ga Alhj mu'azzam saraki yazo sunsan ranar take salla a wajen su, dan zai basu abinda zasu yi shekara 3 dashi suna juyawa dan kasuwanci,/ noma, ammanfa ga masu burin cikinsu, Shiyasa addu'a kullum Shanta mu'azzam saraki yakeyi a maban bantan bakunan Al'umma. Asalinsa d'an katsina ne, mahaifinsa Alhj muntari saraki ya rasu tun yana Q'arami, a hannun mamansa hajara ya taso wacce yake kira da Annah, Ta haihawa kafinsa Amman duk Allah yayi musu rasuwa yaran tun suna q'ananu, mu'azzam ne yayi tsawon rai cikin rayawa ta ubangiji Allah. Cikin dangi suke luntsum shiyasa mua'azzam Sam bai san maraici ba, Allah yabasa dangin baba da mama masu zuciyar yi. Q'anen mamansa shine ya tsaya kan karatunsa har ya girma ya had'asa aure da babbar d'iyarsa umaimah dashi mu'azzam d'in ya nuna yana sonta Wanda dama itama umaimah hakan yake a cikin zuciyar ta. Lokacin har ya fara Aikin gwamnati harma ya gina gidan sa plate house mai kyau, anan suka fara zama kusan tsawon shekaru 12, sannan akai masa q'arin girma Wanda hakan ya kaisa aiki garin Kaduna shekara 5 kenan da komawar tasu kd, Wanda tun tsawon shekarunn nan Allah bai basu haihuwa ba, lokacin arziq'in sa kuma sai q'ara bunq'asa yake, Duk bayan lokaci sukanje katsina su d'auko Annah tai musu kwanaki a gidan takoma can katsina, Bacin sunyi sunyi da ita kan ta dawo gidan da zama taq'i fur, sai dai a zuwan tazo musu Hutu ta koma can. Wanda yau kwananta 11 kknn da zuwa gidan d'an nata Hutu, dan su kansu 'yan uwansa ba q'aramin cin arziq'in Alhaji mu'azzam sarakin suke yiba, Wannan kenan. *** Washe garin ranar ta Asabar dukkan su 2n mua'azzam saraki da matarsa umaimah suka dinga jinsu cikin farin ciki haka nan, bayan sun gama break fast ne nan umaimah ta shige jikin Annah tanawa mu'azzam gwalon tarigasa d'alewa jikin Annahn tasu. Lokaci d'aya kuma ta tashi tace "yawwa Annah daman nai niyar bazan fad'i wannan mafarkin nawa a gabnsa shi d'aya sai anan gabnki, dan wataq'il abinda Nike so yai mun kmr ynda nasa rai zaiq'i amin cewa ammn in agabnkine zakisa yayi mun" ta q'arshe maganar kanta a langwa6e. dukkan su daga mu'azzam saraki har ita Annah sun zubawa umaimah ido da tunanin mita mafarkato?? Annah tace "to shiknn 'yata fad'a muji muna sauraronki, Cikin sunne kai qasa umaimah tace "Annah jiya ne nayi wani mafarki, Wato bayan munyi nafilar dare mun kwanta barci, Nayi mafarki ne wai gani da wani yaro ga hannuna Wanda bai wuce shekara 3 ba, wlh Annah yaron kyakkyawan gaske ne kuma, nazo wucewa nagansa zaune cikin wasu yara da yawa suna wasa, yana ganina yazo da gudu ya rungumeni kamar ya sanni yana fad'in "Mammy na !" "Mammy na !" zan zauna dake, ki kai ni gidan ki wajen babana....!!! "Annah wlh nan muka zauna da yaron cikin yaran munata wasan tare Amman yaron nan yana manne jikina nima naji banson rabuwa dashi, Dan a lokaci d'aya naji q'aunar yaron a raina, to muna nan zaune zuwa bayan wani lokaci saiga wata mata tazo ta kwashi yaran har dashi yaron Wanda da q'yar ta samu yabar jikina suna tafiya naga yanata waiwayena tareda mun bye bye, nima bnsn snda na d'aga hannuna ina masa bye bye ba, har naga sun shiga wani babban gida Wanda naga an rubuta a saman gidan saman wani q'aton symbol, *GIDAN MARAYU*, to kuma a dai dai nan na farka hankalina a tashe ,, D'an dakatawa tayi sannan ta miq'e zaune tayi durq'uso a gabnsu tareda had'a hannayenta biyu muryarta na rawa taci gaba da cewa "Annah? nuree? dan Allah Ku yarda Ku amince muje gidan marayu mu samo yaro Wanda zai yayemun damuwar rashin q'waina a duniya, wataq'ilama ta sanadiyyar kulawa da marayan Allah ya jiq'anmu ya bamu namu rabon, Dan wnda ya temaki mabuq'aci tabbas Allah bazai q'i saka masa da mafi alherin sa ba, Annah nasan kunsan haka kuma, dan Allah Ku amshi q'oqon barana da nazo muku dashi" magana takeyi wasu siraran hawaye na sauko mata a fuska., dukkan su sunyi tsit Sai Annah ta dubi mu'azzam saraki shima ya dubeta kuma, Duban umaimah Annah tayi tare da girgiza kanta tace.... Xayyneb💤💤 . [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣. 🌊🌊🌊 "Duban umaimah Annah tayi tareda girgiza kanta tace "anya kuwa 'yata hakan mai yiyuwane?" Shiru umaimah tayi kanta na a q'asa idanunta na zubda hawaye. Kan Annah ta q'ara cewa wani Abu mu'azzam saraki yayi saurin cewa "To jeki in mun d'auko shi yaron ma mun riq'eshi inya girma kinsan da sanin dai cewa zai tambayemu inda haq'iq'anin iyayensa suke dai ko? Sai muce masa mi to a lokacin to knn? Cikin rawar muryar kuka ta d'ago tace "kayi haq'uri nuree, in muka d'auko shi zamu nuna masa mune iyayensa ay har girmansa kaji nuree dan Allah ku taimaki rayuwa ta ku amince wlh jinake kamar zan mutu in zuciyata bata samu abinda take so ba. Ajiyar zuciya Annah ta sauke tace "to in muka nuna masa hakan mu mune iyayensa mutanen duniya fa ai sun sani, Cikin sauri da kyarmar murya na wacce ta gaji da kuka umaimah tace "A'a Annah ba zasu sani ba indai mukabi tsarin da nike tunanin zan fad'a muku shi yanzun. Annah tace to fad'i tsarin naki sai muji ai, "Annah zaki buga musu waya can family namu na gida katsina kice ashe jimawar da kikayi kina rashin lpia har na tsawon wata 8 baki zo ba to ashe inada ciki Wanda mukaso muyi shiru har sai na haihu dn inkunji labari kuyi mamaki, to zuwanki shine kikaga cikin a jikina wnda harma ya isa haihuwa to shine kuma kika bugo danki fad'a musu sutayamu murna da addua, faq'at Annah hknma in kikace musu ya wadatar dan nasan zasu yarda ne duka, To kinji wannan shine shawarana nasan kuma Kun aminta da ita. ganin sunyi shiru babu wnda yace komi tsakanin mu'azzam saraki da ita Annah yasa taji zuciyar ta ta sake karewa tasan ma q'ilan bazasu amince ba, nan ta fara rusa musu wani sabon kukan tana binsu da rarrafe tana kama q'afafunsu tana zubar da hawaye. Cikinsu Babu wnda zuciyarsa bata kare ba ya tausaya mata ganin ynda ta q'wallafa ranta akan son ta ganta tana renon d'a. A zuciyar mu'azzam saraki q'warai yaji tausayin umaimar tasa har yaji cewa a zuciyar sa indai daga garesa ne to ya amince zasuje gidan marayu d'in su dauko yaro. Sai dai bai San ita a zuciyar Annah d'in tasa ba ya abun yake ne? Kamo hannayenta Annah tayi ta kwantar da kanta bisa 6arin jikikinta na dama tana rarrashin umaimah tace "Tabbas Wanda ya temaki wani Allah zai temakesa kamar yanda kikace umaimahtu, to sai dai kuma nidai a zuciyata dukkanta na amince da wannan tsari naki Amman saiki nemi amincewar mijinki gashi nan, inya amince to Alhamdulilla gobe kam lahadi insha Allah zamuje can gidan marayu d'in mu samo yaro d'in. Mu'azzam saraki yace "Annah ai inda har kin amince nima wajena babu sauran tantama na amince. Murmushi Annah tayi tace "to shiknn ay Alhamdulilla masha Allah Allah tayamu riq'o, gaba d'ayansu suka amsa da "Ameeen". Tsananin farin cikin fuskar umaimah kuwa kasa 6oyuwa yayi a ranar, dan kamar wadda akaiwa albishir da samun shigar ciki a jikinta abin nema. da dare yayi kuwa kwana sukayi tana gigita mu'azzam saraki da salon ta na soyayya a shimfid'ar auren su, shiyasa har cikin jini da tsoka yake jin bashi ba iya jin zai q'arawa umaimah di'nsa kishiya har iya muddin rai kuwa!. Washe Gari bayan sun gama komi da misalin 4 na yamma suka fito harabar gidan a shirye, wani kurtun soja wnda a q'alla shekarunsa zasu kai 58, baq'i ne q'aqqarfa, wato d'aya daga masu tsaron gidan knn, shi ya jasu a mota suka fita. dai dai q'ofar q'aton ofis d'in gidan marayu d'in motarsu ta tsaya. Har ciki suka shiga bayan an musu iso a babban ofishin marayun. Bayan sun zauna an gaisa mutumin shugaban wajen har lokacin bai bar rawar jikin ganin Alhj mu'azzam saraki ya ziyarcesu ba ynxu kuma ba kamar tym d'in da ya saba zuwan musu ba. Anan mu'azzam saraki ya fara fad'a masa abinda ya kawo su wajen. mutumin yace "babu matsala Alhj, Amman bamusan kamar 'Yan shekara nawa kuke son a bakun ba?, duban umaimah yayi cikin murmushi ta d'aga masa q'aramin yatsan hannunta murmushi yayi shima dan ya gane nufinta da yayi, inda Annah tk ya kallo yaga tana lazuminta batasan mima suke ba. Mu'azzam saraki ya dube mutumin sannan yace "kunada jarirai sabuwar haihuwa ne?" da sauri mutumin yace "yes Alhj akwai su dan cikin satin nan suma akafi kawo mana akan manyan, so ynxun zamu iya shiga ciki dan ku duba. hakan kuwa suka shiga cikin gidan d'akin da ake ajiyar jariran, anan suka shiga kai tsaye,, duk yawan jinjiran wajen shigarsu da tsayuwarsu a minti 5 bai hana tun daga nesa umaimah ta hango wani baby kyakkyawan gaske nannad'e cikin farin showel a hannun nanny d'in su wacce Ke sanye da fararen kaya itama a jikinta sai farar hijab da farin glass a saman fiskarta tana riq'e da babyn tana basa madarar sa a feeda. da sauri umaimah ta isa wajen su ta kar6i yaron batasan Sanda ta furta "tsarki ya tabbata ga mahallicin wannan jinjiri ba, yanda kasan d'an larabawa haka jinjirin yake hanci har baka gashin kansa baqi kwance saman inda hular kansa take, gashi idanunsa biyu ammn Sam Sam baya da hayaniya, Kar6arsa Annah tayi baccin ta iso wajen, itama tana kallon sa babu abinda ya fito bakinta sai "tubarakalla masha Allah." Shima mu'azzam saraki haka jinjirin yayi matuq'ar shiga ransa shima. Nan mutumin ya q'araso yace "Alhj yayi muku wannan jinjirin ko? Da sauri umaimah tace "eh yayi, shi mike so abamu." dunan nanny d'in su mutumin yayi yace "nanny d'anki yazo a sa'a, duka duka yau kwanansa hudu da kawowa," Har a cikin zuciyar nany d'in tasu bataso rabuwa da jinjirin ba kamar zatayi kuka batasan miyasa ba tafi jin sa akan sauran, kodan bashida fitina akan sauran ne oho? Ammn Koba komi taji sauq'i 2 inda mutumin kirkine zai kar6esa ya renesa. Daurewa tayi tareda murmushi tace "hakane muna roq'on Allah ya tayasu riqo to". Anan suka koma ofis d'in suka zauna, Umaimah kuwa na rungume da balaraben jinjirinta kamar ta lashesa take ji. Bayan sun zauna Anan ogan yace "to Alhj Amman da sauran bayani., Mu'azzam saraki yace "kamar Yaya knn mlm mukhtar?" Gyara zama yayi sannan yace "to wannan yaron yau kwanansa had'u knn da wata dattijuwa ta kawo mana shi a rud'e ta ajiyesa sannan tace bayanin komi na cikin wata farar takarda wacce Ke jikin jinjirin zata dawo d'aukarsa in komi ya lafa, Daga haka ta juya ta fita tana waiwayen jinjirin yaron tana kuka. Bayan fitarta ne na kirawo ita wannan nany d'in nasu mai kula dasu jinjiran, Nan Nasa ta d'auko yaron, saiga wata takarda fara ta fad'o jikin showwl din yaron. Bacin mun bud'a takardar abinda Ke a rubuce ciki shine ''Nice mai aikin mahaifiyar shi wnn jinjirin, iyayensa masu mutuncine da temakawa bayin Allah, katsam aka haifi yaron wnda haihuwarsa ta tsonewa wata mata daga cikin family nasu ido, wato matar babansa ta 1, sakamakon yawan dukiyar uban yaron, ita kuma tana uwar gida ace bata haihu ba, sai amaryace zata zo ta haihun tagaje dukiyar gidan knn ma duka? To wlh bazai yiwuba,! dare nayi wai zata sa aje a sace jinjirin a kashesa. ni kuma sai Allah ya q'addareni dajin mugun q'udurin nata lokacin da nazo kawo mata jinjirin data aika In d'aukosa dan aminanta. Mafarin knn najuya da sauri na maida sa ga mamarsa Nace tace bazata kar6i yaron ba. To dayake mamar yaron tasan rashin kirkin waccen matar kishiyarta, sai tayi murmushi kawai batace komiba. Nakasa nutsuwa nikuma nasan kona fadawa uwar d'akin nawa wannan maganar zatace jita jita ne, Ni kuma ina son tai rayuwa da d'anta, mafarin knn naje na d'auko yaron a boye lokacin mamarsa ta shiga wanka na kawo muku shi nan ajiya da nufin in komi ya lafa zan dawo in kar6esa nan bada jimawa ba. Gashi nn na barshi riq'o @ hannun ku, Allah shi raya mana kai *MAHABEER*!!! zan dawo lokaci kad'an insha Allah na sadaka da mahaifanka bisslam saina sake kuma juyowa gareka d'an uwa ta gari....! Yana kawowa nan yace to wannan shine taq'aitaccen tarihin na jinjirin nan *MAHABEER*,:da muka tsinta a tare dashi, kuma da wannan ne muke roq'onku da cewa koda yaushe ne ita wannan baiwar Allah ta dawo da zummar kar6ar yaron to zamu kawota nan wajenku ta kar6i yaron su kamar yanda mukayi alq'awali da ita. Yana kaiwa nan ya miq'ewa tsaye ya d'auko wani q'aton photo album na ajiyan hotunan tarihi na gidan marayun snn ya budo wani shafi yace "wannan hotunan suma still mun samesu ne a jikin showl na jinjirin, Anan nagane harda ita dattijuwar matar a hoton, Kungan ta nan ma. Nan yafara nuna musu kowa na gani cikin mamaki, Wannan daga ganin kamarsu itace mamar shi jinjirin *MAHABEER* nikega, inda gashinn hannunta kuma. Sannan ya q'ara nuna musu wani photo inda aka d'auki MAHABEER d'in shi d'aya yanata barci abinsa lpia. Tashin hnkali ya ziyarci zuciyar umaimah a lokacin dataji abinda mutumin Ke fad'a na zai rabata da MAHABEER d'in ta in iyayensa sunzo karbar abinsu, Wanda takeji duk duniya batajin akwai abinda zaisa ta iya rabuwa dashi dan a shirye take data bada ranta fansa ga jaririn... Xayyneb💤💤. [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣ 🌊🌊🌊 *Q* ara ware idanunta umaimah tayi kan hoton tana kallon mamar shi mahabeer d'in, wnda kowa ya gnta kuwa yasan tabbas itace dai mamarsa sbd kamarsu d'aya sak, Sannan ga kuma ita wannan dattijuwar matar da akace ita ta kawosa a gefen mamar MAHABEER d'in suna dariya aka d'auki photon. Maganar da taji mu'azzam sarakin na cewa ne yasa hankalinta dawowa wajen kacokam! "To shiknn mlm mukhtar bakomi, Allah shi kaimu lokacin da rai da lpia kuma, ay kasan shi cika alq'awali abune muhimmin gaske a dukkan rayuwar d'an Adam." Nan mu'azzam sarakin dai ya cike file d'in da shi mlm mukhtar d'in ya basa ya ciken, da kuma dai sauran abubuwan daya kamata yayin duk yayi su lokacin gaba d'aya, Sannan da zasu tafi kuma ya cikasu da kyaututtuka suda kingin marayun gidan, A lokacin kuma suka kamo hnya suka dawo gida. Suna shiga falon gidan kuwa umaimah tayi saurin kar6ar yaron daga hannun Annah tana murmushin murna ta shige d'aki dashi ta goyeshi ram a bayanta ta fito falo tana zagayawa dashi, shi kuwa sai mutsu mutsu yake yana q'oqarin tura hannunsa a baki ga alama mamansa yake son sha bai ishesa ba. Annah kuwa sai binta da murmushi kawai take yi, Sannan Annah d'in ta d'auko wayanta tafara gayawa 'yan uwa da abokan arziq'i haihuwar, nan da nan kuwa akaita kiran iyayen jaririn ana musu murna sukuma suna amshewa cikin farin ciki. Ranar kamar umaimah ta zuba ruwa a q'asa tasha Dan murna, nan mu'azzam ya kirawo family doctor d'in su yace yana so ya siyo masa madarar da yasan ana bawa jinjirai in ruwan nono yaq'i biyawa. Ba'a d'au tsawon lokaci ba sai gashi kuwa doctor d'in ya kawo madarar katan katan. shima yai mamakin ganin jinjirin nasu. Amman kuma da suka fad'a masa abinda suke fad'awa sauran sai ya yarda shima, duba da shi kansa ma yajima rabon sa da garin sai kwanan nan ya dawo sakamakon canjin wajen aiki daya samu. Nan aka had'awa baby milk d'insa, ita ya wuni sha abinsa. Washe Gari kuwa abokanan umaimah sukaita zuwa ganin jinjirin kowa ya gnsa sai yayi santin yaron matuq'a. 'Yan katsina suma tun ranar suka fara durowa gidan haihuwar har zuwa ranar suna inda akasha shagali na kece raini kusan sati ana shagalin kuwa bai q'are ba, Hatta abokanan mu'azzam saraki sukan zo takanas dan ganin jinjirin tareda ajiye masa kyaututtuka masu nauyin gaske. Gskia kam baby yasamu dukiya ta ban mamaki, shiyasa babansa mu'azzam saraki ya bud'e masa account kawai yana zuba masa kyautarsa daya samu. Kullum Annah tana tare da MAHABEER itama bacci kawai ke maidata d'akinta dan tana matuq'ar son sa itama sosai. Haka suke rainon d'an nasu cikin farin ciki har yau gashi yayi wata 6 zuwa lokacin harya karya qafarsa wato ya fara rarrafawa knn abinsa gwanin sha'awa. A lokacin ne Annah ta koma katsina cike da kewar MAHABEER. Amman tun zuwan MAHABEER gidan Annah bata d'aukar tsawon lokaci bata zoba gidan d'an nata ba kamar da ba da zasuyi ta fama da ita ma akan tazo sai ta q'iya wai a cewarta jikin tsufa ciwo baison tafiye tafiye... Shima MAHABEER ya fara sanin Annah shiyasa daya ganta tazo gidan har wani murna yake da zullon son ta d'aukesa Dan ya tantanceta a yanzun shima sosai. Kullum kyansa q'ara fitowa yake na sak jinin larabawa.... 'Yan magana sunce shekara bata gadon shekara yau har MAHABEER ya cika shekara 5, A lokacin har an sanyasa nusry one a school. Akwana a tashi har gashi ya gama nusry t primary har ya shiga secondary lokacin. Allah yai masa brain shiyasa yai suna a school d'in su kowa a frnds d'insa zakaji suna fad'in Gifted MAHABEER. Tun su umaimah na zullumin yau ko gobe za'a zo d'aukar MAHABEER har suka daina dn ganin an Shari wad'annan shekarun haka Amman kuma shiru kukeji . Kulawa kuwa ta fannin iyayensa kullum sai abinda yaci gaba kuwa takai yanzun in dai ya samu Hutu shida kansa yake matsawa dadynsa yakaisa katsina wajen Annah Hutu. Haka zasu tafi kuwa su kaisa shida momynsa umaimah.... Haka lokaci yaketa tafiya kwanaki na zama shekara har gashi yau MAHABEER yayi degree d'insa da masters degree yagama duka. A lokacin kuma ne Ya zama wani irin murd'adden mutum q'arfaffa, wato irin giant d'innan ne, ya ida riked'ewa ya zama hands some guy wani muskilin mutum naq'in q'arin kansa, d'an shekara 29. A cikin satinne kuma mu'azzam saraki ya tursasa masa fara zuwa office d'insa dashi yayi murabus a kan kujerarsa ya d'ora MAHABEER akai a cewarsa yanzu ba kamar daba, ayyukan zasuyi masa yawa, q'wamma ya tsaya kan fita q'asashen wajen sa yana fiddo da kayan business d'insa abun zai zamo masa da sauq'i hatta al'amurran gidajen man sa da motocinsa na company dinsa ya damqa ragamar komi ga MAHABEER d'in, Giant man knn, nera kamar tai masa kuka ga kyaun usuli,... 'Yan mata kuwa komin nacensu garesa jin kansa da isarsa bazai ta6a iya bari ya d'aga kai ya dubesu ba, muddin bashine yaso ba dan Karin kansa ba. ** Yau dai a matuq'ar gajiye MAHABEER ya dawo gida, Parking motarsa yayi sannan ya sa6o labcote d'insa da brife case d'insa, fuskar nan a had'e ya tura q'ofar falon nasu ya shiga. Ganin saman q'ofar dak'in ammi d'insa a rufe ya tabbatar masa da tana hospital d'in datace masa zataje ganin diyar q'awarta nahnah. D'akin sa ya wuce ya tulla kayan hannun nasa kan gado sannan ya cire kayan jikinsa ya d'aura towel iya q'ugunsa ya shige toilet. Yana fitowa kuwa yaji phone d'insa ta fara ringing a d'an duban harara ya kallo wayar dan baison wani Abu ya gitto ynxu ya damesa a ynda yakejin ya gajinnan over, Wayar ya d'auko ya duba ganin sunan bash ne yasa shi d'an sakin fuskarsa kad'an shima, sannan ya d'aga yace "yadai bash kun dawo ne? Daga can bangaren bash yace "kai gifted wlh mukhtar d'an iska ne, yau rabon iv d'in nan na bikinsa da mu kaje nida mas'ud ba q'aramar wahalar damu yayi ba harda imran, tun safe fa sai ynxun ana magrib muka dawo gida , Kai kai kai huhhh,! Rabon iv ko masifa, Shiyasa Nace masa wlh gobe weekend dole ka fito dan a ida rabon nan dakai kaima kaji ynda abun yake inda gobe shine last day na rabon iv d'in. Ta6e lips yayi yace "ba inda zanje guys dan kuma sani, Ni gobe ma KT zanje na dauko Annah ta, Da sauri bash yace "kai Dan Allah gifted? You seriously? Indai haka ne nima zanje kuwa ka jirani zan zo to muje dan nayi missing Annah wlh a lot nima, Amman Allah sadai ba jirgi zamu hauba? Dan na sanka kamar tsuntsu kake wajen yawo a Sama." ta6e lips ya sakeyi yi dan gajiya da yayi d mgnr sannan yace "don't mind bash, a motor zamu indai zaka, but kuma wlh karkamun iskan cinka na lates African time, dan by ten i think zamu wuce ma ok?." "OK babu ji ay gifted" Cewar bash d'in. Ajiye wayar yayi ya ida goge sauran leman ruwan jikinsa da towel d'in kansa, sannan ya murza sansanyen cream lotions d'insa ya fiddo wata baq'ar Riga irin ta shan iska mai gajeran hannu, inda ta bayyana masa kwantaccen gashin jikinsa lu6 lu6 gwanin sha'awa. sannan ya zura tree quater d'insa blue shi kuma, fita yayi izuwa kan dining table nan ya iske fried rice wacce Tasha kayan q'amshi, baje baje take da kifi sosai, dama haka yake son ganin fried rice, shiyasa abinda Momy d'insa tafi girka masa knn dan tasan shine choice cook nashi a rayuwa. Sam baya wasa da cikinsa shiyasa daya zauna sosai yaci abincin sannan yaje yai brush ya nufi wajen games d'insa inda yake motsa jiki nan wajen harabar gidan, qaton d'aki ne babu abinda ke cikinsa sai kayan exercise a ciki manya da q'ananu an zube su a cikinsa. Yakai one hour yana exercise a wajaje daban daban na wurin, yayi gudu ya d'aga q'arfe q'aton gaske da hannayen mabanbanta, yayi ta rubda ciki, yayi ta duq'e, shiyasa lokaci d'aya wani irin mugun gumi ya jiq'esa sharkaf kamar Wanda ya fito cikin ruwa dudda esin dake wajen Sama da guda 5 kuma. Saida yaji ya gamsu yaji dud wata sauran gajiyar daya kwaso ta ware sannan ya fito yana share zufa a saman fuskarsa da jikinsa da farin towel d'insa, Nan ya fito ya koma cikin swimming pool yayi iyo nan ma sosai son ransa sannan ya koma d'akin sa ya canzo wasu q'ananun kayan farin jeans da farar Riga mai gajeran hannu Wanda ta bayyana Masa shatin murd'a murd'an qarfin arms d'insa na maji qarfin qarfaffen namijin gsk, yazari keys d'in motar sa ya fito yana shirin shiga motarsa knn yaga shigowr motar mamynsa a gidan. Da sauri ya nufi wajen cikin takunsa a sassarfa na son ganin momyn tasa. Amman lokaci d'aya ya tsaya cak dan ganin wacce suke tare da ita a gefenta. Tuni ya q'ara d'aure d'aurarriyar fuskarsa katamau. ita kuwa Hannat sai wani fari take masa da idanunta tana karye karye, Wani dogon tsoki yaja yayi kamar bai gama momyn ba yana shirin kwana ya shige motarsa yaji momyn tasa tace ''ah MAHABEER_? baka ga momyn taka bane ba? ba welcome ba komi alhalin da katafo kuma saika juya? A hankali ya juyo ya sauke zafafan idanunsa a.... Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣ 🌊🌊🌊 *A* hankali ya juyo ya sauke zafafan idanunsa a fuskar Hannat a wulaq'anci, na kallon raini. duk a cikin lokaci q'anqani yayi hakan, Ita kuwa momyn tasa ma bata lura dashi da abinda yakeyi ba lokacin ta juya danta d'auko jikkarta daga cikin motar tata data barota. Isa yayi wajen momyn ya amshi jikkar hannun nata yace "welcome Momy'' Dubansa tayi a wasance tace masa "MAHABEER bazan amsa ba inda kana ganina kayi kamar baka ganni ba kana shirin ficewar ka ko? "oh Momy I say sorry please,,,,,! wani abune ya d'auken hankalina shiyasa" Pleassss my mom kinyi haqurin ko ynxun?" Ya q'arshe maganar yana langwa6ar da kansa tareda amsar jikkar hannun nata ya hada da hannayen sa alamun sorry. Murmushi tayi tace "To shiknn naji, Amman da kake shirin fita haka da sauri ina zuwa? Dan da alama yanzun ka dawo office ko hutawa baka samu kayi ba amman kuma kake shirin ficewa?'' Shafa kwantacciyar sumar kansa yayi ya d'an turo baki kad'an sannan ya manna mata jikkar ta ga hannunta yace "yeah momy na, yanzun nan zan dawo Momy ba wani jimawa zanyi ba bye bye Momy". da sauri ya juya ya shige motarsa ya bata wuta ya fice daga arear wajen, dan bai son ganin nataccen kallon da hannat take masa. Hannat da kallo ta bisa tana fatan ace yau gashi dai MAHABEER ya zama mallakinta. data gama morewa quruciyar ta kuwa na mallakar wannan giant man d'in mai raunana zuciyar 'ya macen data sake tayi arba dashi ko a shirye koba a shirye ba. Hasali ita fa bata San MAHABEER ba sai cikin satinnan data zo Hutu wajen momynta daga gidan babanta. dayake basu tare da baban nata ynxun. kuma ita momyn tata aminiyar mom d'in MAHABEER d'in CE tarema suke business d'in su. a ranar da tazo ta iske momyn nata na shirin zuwa gidan su shine ta biyota a yinin ranar da sukayi a gidan su MAHABEER d'in har yayi dai dai da lokacin dawowarsa office anan ta gansa lokaci d'aya ta rikice da ganin halittar kyaun nasa mafarin knn kwana ukun nan da zuwanta kd wajen mamar tata tofa kullum saita zo gidan tun safe bata komawa sai ya dawo ta gansa sannan take samun lisilaman q'arfin gwiwar komawar ta gida. Tun bai lura da manufarta a kansa har takai ga ya lura ta hanyar alamomin datake nuna masa a aikace hakan yasa Sam ko ganin ta tazo gidan bai ra'ayi, Dan a rayuwa ya tsani macen da take ballagazar da kanta da taga namiji, shiyasa Sam shi baida ra'ayin yin soyayya da yarinyar Hausa Fulani dan ganin su yake duk d'aya ba kamun kai. Shiyasa yake daurewa yana d'an kula blessing towmy firind dinsa wacce take matuqar qaunarsa kamar ta mutu kuwa. tun da suna cikin school ma take nace dashi har kuma yanzun da suka qare karatun, dan wani lokacin ma har gida take zuwa nemansa. Jiki sanyaye hannat tabi momy cikin gidan bayan taga shigewar motar sa waje a guje. Ita kanta tasan dai MAHABEER bata kanshi sam3. Zama tayi kan one seater ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana tsinewa *so* a zuciyar ta daya kaita inda bata da galihu a muhallin wajen. haka ta wuni gidan har dare yayi bataji dawowar saba, dolenta kuwa badan taso ba ta haqura da taga babu sarki sai Allah har goma saura dole ta takira drever d'in su yazo suka tafi gida. *Niger state*. A yankin buzaye na asali a wata mazauna cikin wata Anguwa da ake kiranta darul Islam. Yankine mai lumana da kwanciyar hnkali a cikinsa a koda yaushe 'yan uwa buxayen nan zaka gansu suna tattalin junan su, ga kuma kiwonsu da sukeyi gwananin sha'awa. ta kowane fanni rayiwarsu nai musu dad'i matuqa gaya sukeji. Sai dai kuma babban abinda ya damu shugaban adalin yankin wato mlm kad'do shine rashin lafiyar mai d'akinsa binte, wacce yau a samu sauq'i gobe a koma jinya. Dud wani jiq'e jiq'e da sukasan yana maganin Irin ciwon sunyi sa Amman sauq'i sai wajen mai duka. Kamar yau ma haka ya baro q'ofar gida ya shigo gida jikinsa a sanyaye yake jinsa. sakamakon kiran sa da *Ummu hani* tayi, wato babbar yarsa 'yar kimanin 18 years. dan yazo yaga yanda ciwon Maman nata yake hawa da sauka a lokacin. Zama yayi gefen bukkar tasu dake tsakar gida wacce ita binte d'in ke kwance idanunta na kallo sama. sai cije baki takeyi tana motse motse da jikinta, dan ita kadai tasan irin azabar da zuciyarta ke mata a lokacin. ta kama ciki ta dafe gadaqam. Zama yayi gefenta yana mai furta "Assha! sannu binte ciwom ne kuma ya taso da rana tsaka? Ya Allah! Ubangji Allah ya kawo afuwan miki wannan ciwo,,"! Cikin xubar hawaye da matsanantan kyawawan fararen idanunta tace "Ameeen Baffa, Dubanta yayi jin muryarta na rawa rawa yace "haba ummu hani na? bazaki daina kuka kan ciwon nan da Allah ya saukowa naman kiba knn ko? Jinya lada ce fa, tana kankare zunubbai haka kika karanta a cikin littatafan addinin Dana koyar dake kuma kinsan hakan, Amman danmi zaki dinga zubda mata hawaye Ummu hani? Cikin 6oyayyar muryanta mai rawan kuka kuka, da maganar buzanci itama ta fara mayas masa da maganar muryarta na cigaba da kyarma tace "Baffa na daina to kayi haquri" Girgiza kai yayi yace ''kullum na kamaki kina kuka haka kike cewa nayi haquri Ummu hani, Amman kuma dai hakan bazai sa kiqi qara kukan naki ba da zarar jikin nata ya motsa ba'' Shiru tayi bata qara cewa komi ba ganin Baffa d'in ya tashi ya shiga dakinsa ya fito da jiqon maganin da ake bawa mamar tata dud in ciwon ya tazoo mata haka da zafi... Xayyneb💤💤💁🏻‍♀ [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿5⃣ 🌊🌊🌊 *Z* ama yayi a inda ya tashi yana mai furta "bismillahe ya Allah" da sauri Ummu hani ta matso tasa hannayenta biyu ta d'ago mamar tata ta zauna gefenta ita kuma, tareda rungumeta a 6arin jikinta na dama, a haka baba kad'do ya d'ora mata qwaryan maganin a bakinta. binte ta fara sha har iyakan gejin da ake shan maganin. Komawa tayi ta kwanta ta rufe idanunta. Minti 5 da shan maganin nata taji d'an zuwa isowar sauq'i a lokacin, taji zuciyar ta d'an lafa mata, hatta kuma da yawun ta dake tsinkewa a bakinta na kamar zatayi amai na dud in ciwon zuciyar ya motsa mata to yanzun taji ya lafa mata mafarin knn ta daina motse motsen ciwon, numfashinta ya fara dawowa dai dai. Lura da haka da Ummu hani tayi da baffanta yasa su jin dad'i a ransu. Da sauri Ummu hanin ta shige jikin Maman nata tana dariya mai tartare da murmushi Amman Sam takasa furta ko *A*. Murmushi kad'do yayi shima sannan ya q'ara duban tilon 'yar tasu d'aya mai tsananin tarbiyya da girmama na gaba, ga ilimi dan tasan hadissai da dama gashi kuma tuni ta sauke q'urani wajen sauka 5, dan a yanzu ma tana hadda ne ta kusan izu 52 ma, Sannan ta fannin boko ma da yake lokacin an bud'e musu makarantan frimary da secondary a q'arqarar tasu Suma basai anje can birnin nasu yamai bama, inda yanzu dai ilimi yazaga ko ina cikin duniya bawai sai za6a66en waje ba kawai. A yanzu haka ma ta kammala frimary ta shiga secondary aji 5 knn take a yanzun. Allah yai mata q'walwa sosai sosai kuma. dayake dama dud makarancin q'urani babu wani karatu a duniya dazai layance masa yafi qarfin sa, speak koyaya kai mata mgn dashi zataji kuma zata mayar ma sai dai in bataga damar mayar maka ba to wannan kuma fa. Sai dai a ganinsa babbar matsalar da yake ganin ta addabi 'yar tasa shine rashin mgn, dud In kai mata mgn tofa kan ta maidoma amsarta zata d'au tsawon lokaci kuwa. zakayi tsammani ma bataji ba. Hatta su knsu iyayenta d'in sunma Riga sun saba da wannan halayyar nata gaba d'aya. Sun lura hakan datake yi bawai sa kanta bane a'a abin a jinin jikinta yake tun mafarin farko. Ita koda ace zata wuni tun daga wayuwar gari zuwa dare batai mgn ba hkn bazai ta6@ damun taba. d'abiarta ce hkn ita knta tasani kuma, ta shiga jikinta sosai tun tashin ta haka tk shiyasa mutane ke mata kallon miskilar mace ta qin q'arawa. amman in taso dan kanta taga dama takanyi magana jefi jefi ba laifi, a nutse take komin ta a sanyaye haka habitat nata yake ita. Sake dubnta kad'do yayi yaga ta shirya cikin uniform d'inta na makaranta yace "Ya yau ne bazakije naku tehare (wajen karatu) D'in naku ba Ummu hani? Tashi tayi ta je ta d'auko wata jikkar buhu q'arama. wato irin ta 'yan makarantar nan mai dogon hannu. da littafin ta wnda baifi 7 ba a ciki sai abin rubutun ta sannan ta dawo ta duq'a gefensa tace "Baffa na shirya ma ay, na tafi to saina dawo" "Yawwa tabarat (d'iyata) ta kaina, Allah shi kiyaye kinji?" Saida ta q'ara kallon fuskar mamanta taga ta samu yin bacci sannan ta miq'e tsaye tace "Ameeen Baffa." Daga haka ta wuce ta tafi. Tana fita ta shiga gidan q'anen baffanta mai suna baffa indeh, tana shiga ta iske q'awar tata nahee wato 'yarsa. tana shan fura wacce tasha nono kindirmo tayi haske sosai furan gwanin sha'awa. Sam Ummu hani batayi niyyar zama ba amman ganin 'yar gidan nata kuma sabon damu (fura da nono), yasa ta zauna ta d'auki d'ayan ludayen furar ta soma sha itama. Nahee ta dubeta tace "Ummu hani Yau nazata ai ba zamuje tehare bane? dan naga har rana ta d'aga.'' Saida ta shanye furan dake cikin bakinta sannan ta dago fararen idanunta dasika dawo normal izuwa yanzun sakamakon ganin umman tata ta dawo lpia hnkalin ta ya kwanta. ta dube nahee tace Timiditen(qawata) Mizai hana kuwa? Kawai dai nayi kulawa ne da mama ne shiyasa na makara gun biyowa miki" tana gama fadan hakan ta tashi tsaye. tashi tayi tsaye itama naheen. lokacin nahee ta maida furan d'aka mamar nahee ta fito daga d'aka ta bawa nahee naira 20 Ummu hani ma 20 kamar ynda ta sabar musu kullum. anan Ummu hani ta gaisheta suka wuce suka nufi waje. Sukayi hanyar makarantar. nahee nata mata zuba ita kuwa sai dai tayi gum... dan inta bata masa tofa wata amsar bata samuwa,,, shiyasa dole nahee ta gaji da surutun nata tayi shiru ta koma masife Ummu hani tana cewa "Ay dama gaskiar sahee datake cewa Dan kinga kinada kyawu shiyasa kike mana yanga mtss😏. Muma ay munada kalan namu kyan ehe,, Jin har lokacin Ummu hani taqi tankawa yasa tace "Timiditen Nayima shiru bazan q'ara tanka kiba nima inda abun naki nima yau ya motso a kaina. ummu hani kuwa ko a jikinta saima murmushi datayi kawai ta q'ara gyara zaman jikkarta a kafad'anta tana mai q'ara gyara farar safar hannunta irin ta garinsu mai raga raga d'in nan. a haka har suka isa tehare d'in nasu.... Xayyneb💤💤💁🏻‍♀ [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿6⃣ 🌊🌊🌊 MAHABEER kuwa sai wajen irin q'arfe goma saura na dare d'in nan ya dawo. Yana shigowa kuwa falon gidan ya iske mu'azzam saraki da momyn tasa kan dining table Suna dinner. isowa yayi gun nasu tareda Zama a gudn d'ayan kujeran datai saura kusa da mom, ya gaishesu kowane y amsa cikin kulawa. mu'azzam saraki ya dubesa sosai yace "Yadai my boy? i hope dai komi na tafiyar maka lpia game da alamurran office naka ko?". langwa6e kai yayi tareda d'orasa a cinyar momyn tasa datafi kusa dashi sannanyace "yeah dady, everything it's normal, amman fa akwai wahala nikeji dady sosai har dayawa fa, dunbnsa dadyn yayi tareda murmushi sannan ya Girgiza yayi yace "dole zakaji haka my boy ay daman, amman kada kadamu i think next in ka saba zakaji komi lpia nina fad'a ma hakan my boy na ka riqe hakan" d'an murmushi yasa ke yi sannan suka miq'awa juna hannu suka hade sa tareda girgiza hannayen nasu🤝🏻(sun saba duk in sun had'u sai sunyi hakan) MAHABEER yace "Ok my dady baji to.'' Yana maganar ne yana hamma alamun barci na binsa dudda yunwar dayake ji kuwa. Momy tace "ah MAHABEER na? kanajin barci Kuma shine baka dawo gida da wuri ba kuma? dan ko saboda ka samu isasshen barci inda ga tafiya da zakayi katsina gobe Kuma? q'ara lafe kansa yayi a kan laps d'inta sannan can cikin muryan barci yace "to Momy but... but..I am very very hungry now fa."! Mu'azzam saraki murmushi kawai yakeyi musu, ya kad'a kai ya miq'e tsaye yana fad'in "kada na biye muku inason kallon N.T.A., yanzum dan naga alamum umaimah kullum baby kike son maida wannan zabgegen d'an saurayin naki, kuyi tayi Allah bada saa to". Ba umaimah kad'ai ba abin da shi ogan mu'azzam sarakin ya fad'a ya bata dariya ba hatta Shi uban garin Wanda ake maganar domin sa saida ya murmusa a lokacin. koror d'an barcin dake neman haiq'e masa yayi ya miq'e zaune yana 'yar sakin dariyar ciki ciki ta abinda ya farun ba tareda yace uffan ba dai, jiyayi momyn tasa tana cewa dadyn nasa. "haba nuree muna fira ina ganinka Kaida d'ana Kuma inajin dad'i shine zaka tashi abinka ka barmu Kuma plssssss!!? Ta q'arashe yanayin maganar da alamun shagawa6a a cikin ta. Har a zuciyar MAHABEER yana matuq'ar son irin soyayayyar iyayen nasa da suke gwadawa juna har yanzun, tun daga lokacin quriciyarsu na matuqar burgewa. shi dai a rayuwa yana son mace wacce ta iya soyayya matuq'a. Amman yana tunanin samun bahaushiyar yarinya wacce zatayo irin halin momyn sa wa dadynsa yanzu ba abune mai yiwuwa ba sam3. shiyasa yaji baida ra'ayin irin auren bahaushiya, dan jiyake qwamma kiristan Wanda sune yasan sun q'ware a ta iya soyayya, in yaso saiya sa ta musulunta suyi auren, dan a cewarsa Hausa Fulani woman shiririta kawai sukeyi bawai soyayya ba, Yare sunfi iyawa. (Niko nace anya kuwa dai hakane MAHABEER???🤔) gaya shi d'in yanda yakejin kansa yasan d'an love ne sosai, be jin zai iya jurewa d'ari d'arin matarsa muddim suna tare yana sonta kuma, tofa zai d'orata ne a setin harkar burinsa, ynda rayuwar auren sa zatayi masa ynda ya tsara ta. Yana son mace mai shagwaba wacce ta iyata sosai shiyasa yake d'an looking blessing tommy d'insa dan tana d'an kamantawa dud da ba full take yin taba kamar ynda yake buqatan. amman dai ba laifi tana q'oqartawa yi d'in. inda tasan hakan na matuqar burge tunanin sa shiyasa komi na rayuwa bai qyashin yi Mata daga 100k Har zuwa abinda yai Sama yi mata yakeyi danshi mutum ne mai hannun alheri. sak halin babansa ya d'auko wato mu'azzam saraki. dan sau tari ma wani lokacin shi yake turowa bada sadaq'oqi a wuraren daya saba basu. dan har yanzu a tsawon shekarun nan bawai dena bayarwa yayi ba, shiyasa kullum kuwa arziqin sa qara ha6aka yake yi Kuma sosai sosai. Shafa kansa da Momy tayi shiyasa ya sauke sanyayyen numfashi ya maido hankalinsa wajen. Yaga dadyn nasa ma har ya shige side d'insa da leader shp a hannunsa. "Mi kakeso kaci to saina Sama? Abinda tace masa knn tana dubnsa tana murmushi. Yatsina fuskarsa yayi a lang@6e yabi kayan abincin dake wajen da kallo one by one sannan yace "Uhhh nooo Momy nan babu m choice nawa a ciki, but zan samu indomie now Momy? "yeah ina zuwa bn 15 minti" Murmushi yayi tareda d'aga mata kai. a haka ta shige kitchen shi kuma ya fiddo wayar sa a aljihun jeans d'insa dan duba mai kiransa. ganin blessing ce ya sashi d'an jan siririn tsoki ciki ciki. dan shi bakoda yaushe wai yake son yin waya ba, kai shifa ma gani yake 6ata lokaci ne abin ta fannin masoya. q'wamma yayi mgn face to face da mutum. danshi Sam bai dauki soyayyar waya da wani muhimmaci ba, gara gada ga hakane yake ga zaifi tantancen son. Har ta tsinke bai d'aga ba wani kiran ya sake shigowa shima d'in bai daga ba again. saiga Momy kuwa ta fito a kichen da d'an saurinta, dan ita a tunaninta tashi yayi yabar wayar ma a wajen. Amman sai tayi turus ganinsa zaune hankalin sa kwance. ya miq'e qafa akan dining d'in yana karkad'aw ga phone d'in nasa kuma ma a hannunsa. "Ah MAHABEER na? ya haka Kuma? Kallon momyn nasa yayi yace da tsumamman idanunsa na halitta yace "share kawai Momy banyi niyyar accepting d'in phone d'in bane shiyasa kawai" Tsaye tayi ta kam kumatu tarasa gane halin MAHABEER fa jama'a? sarai kuma ta lura da wacce ke kiransa d'in, da yake ta bayansa yake tsaye, ace wacce kk d'an ma kulawar sai ka jata haka Kuma ma? Sharewa tayi sannan ta sake cewa to miyasa bazaka yi holding d'in phone d'in ba bayan kana zaune a wajen? Rasa mizai ce mata yayi sai zuwa can yace "to fa Momy yunwa nikeji ay shine dalilin," Ya q'arshe maganar a yamutse yana wani shafa cikinsa kamar yaro. Ita abinma dariya yaso bata har ta q'araso wajen data tashi ta zauna ta sake dubnsa karo na 3 tace "yanzu kai MAHABEER na yunwa sai tasa ka kasa daga waya Kuma kada ka zama raggon namiji fa ka bamu kunya ace duk kyakkyawar q'irar tabi ruwa tanan Kuma? "Eh Momy i swear ma kuwa yunwa ne, komifa tana sawa." Dariya tayi tace "eh naji hakane to, amman inaga gaskia fa kuma surukata saita shirya kam sosai game da kai, dan girki ba kama hannun yaro zata sha shi in dai kana kurkusa, Cikin tsokana taci gaba da cewa masa "shiyasa ay nasoma Annah taje can gidan kawu bala abaka hafsat dan itama haka take da kururun yunwa kamar kai kaga knn 2 ta had'u. Had'e fuskarsa yayi kamar zaiyi kuka yace" haba Momy wadannan d'in mai yawan fat? kai gskia Momy daina mun fatan auren mace mai q'iba haka irin nata dinnan plsss, nafison sa6anin ta, Kuma ma ay Momy girki ay saike mai dad'i hmm, Gskia dadyna ya dace da yasamu momy na wacce ta iya girki sosai sosai, Yana gama fad'in haka yayi shiru bai sake cewa komi ba, uwa ba shine yayi maganar bama. Luddan hannunta na roba ta zo d'an shaud'a masa ya goce yana d'an murmushin dariya, yayi dakin sa tace " ina zo,, zo,, nan MAHABEER na, Ya dawo ya tsaya daga nesanta yanason yin dariya Amman yaqiyi, "Koma kace kana son hafsat ay tayi miji tuni Kaine yaron knn kaga ay" Zaro idanuwa yayi yasa hannunsa a bakinsa alamun mamaki yace "kai Momy waye yaja wannan? Tace "sunusi na gidan kawun ka bishir, Wata dariya ya sakarwa momyn tasa wacce bai ta6ay yintaba yace "No wonder Momy shida ita are desame shiyasa." Riq'e ha6a momyn tayi tace "kaidai ka raina abokanan wasn nan naka bishir da ita ko?, Murmushi yayi bece komiba yakoma yay shigewar sa dakin sa ya fad'a kan gado yayi rubda ciki, lokacin ne kiran bleesig ya q'ara shigowa a karo na 14 sai lokacin yayi accepting. Wata irin ajiyar zuciya ta sauke tareda cewa "haba m heart ina ka shiga shiru haka tun d'azun?, "miyafaru ne ? Amsar daya maida mata knn kai tsaye. A sanyaye tace "today you will promise me zakazo gidnmu baka zoba nayi ado namu mai kyau da deleciou cook wakai but why not come?!,,,, Yamutsa fuska yayi tareda d'aureta yace "Eh bn samu change bane na zuwan ok?, Shiru bleesing tayi dan ita kanta tasan MAHABEER na gasa mata d'abiarsa amman yata iya? In kana son Abu sai haquri ay, dama kuma daya akayi tasamu ya fara sauraranta? ai Kuma dole saita bisa a hnksli gudun kar ya sake botsare mata kuma, alhanin tasamu ta samo kansa da qyar. Tausasa muryan ta tayi tace "oh sorry m heart, sai yaushe to ynxun, a q'ufule yace "Heee haba bnsn mores talks I know you know ko?,,, but i say now sai nasamu change may be, Yana kaiwa nn ya katse wayar ya tullata gefen sa ya miqe ya koma falon dnjin yunwar data qara dirar masa lkcn. a haka ya fito falon hannunsa dafe bisa cikinsa fuska d'aure yana tafiya a hnkali kamar zai fashewa Momy da kuka haka yaje ya tsaya mata gabnta lokacin datake ajiye masa had'addiyar soyayyr indomie da kwai. Ganin abince ne yasa shi d'an sakin fuska kad'an yace "yawwa Momy sweet double double thanksssss", Nan ya fara cin abincin sosai, Saida yaci plate d'aya da rabi sannan ya ture abincin gefensa yana kurbar juns. Kallonsa momyn tayi tace" MAHABEER na? ball d'in nan da kukeyi duk marecen Allah Kaida su bash da mukhtar da imran tasaka kakoma cinyau ko? Dariya yayi ya miq'e ya kamo hannunta ya sumbata yace thanks Momy na night" dariya tayi tace "eh man tunda na taimaka maka na cika maka tunbinka ay dole kaqi bani amsa gauro kawai, Ay bari sai nasa dadynka nemo maka mata a qauye mai qiba sosai kayi hnkali ay inka zama magidanci zaka daina abubuwan nan na 'yan goye. Ahaka dai shi ya haye steps d'in dakinsa yana mata bye bye, yi yayi kmr baiji mi take fad'a ba, tabisa da kallon murmushi ta miqe tanufi wajen nuree d'inta itama tana cewa me too night MAHABEER na. yana shiga dakin toilet din sa ya nufa yayo wanka ya shirya yayi kwanciyar sa. bajimawa kuwa yayi barcin sa cike da mafarkin wannan matar wacce ke kirnsa kullum ta mafarkin sa ta hnyar son riq'o hannunsa tana fadin "d'ana kazo gareni nima kaji, Sai ga wani mutum yazo ya jnyeta adai dai lokacin da ya kusan isa ga matar, shi kuma mutumin yana cewa a'a ba yanzu ba da sauran lokaci Ku qara haquri kunji, Haka koda ya gama komi na aladarsa da safe da tunanin wannan mafarkin ya tashi jikinsa yayi sanyi yana son tambayar kansa to suwaye su d'in? Girgiza kansa yayi. kawai dai ya d'auki hakanne ne a zuwan jaye jayen mafarki ne dai. shiyasa babu wnda ma ya ta6a gayawa kalar mafarkin nasa. a lokacin ne yaji an turo qofar d'akin nasa an shigo b.... *Juma'at Kareem mu dinga yawaita salatin Annabi Muhammad S.A.W.*📿 Xayyneb💤💤💁🏻‍♀ [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writes f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿7⃣ 🌊🌊🌊 *A* lokacin ne yaji an turo q'ofar d'akin nasa an shigo, bash ne ya shigo yana fadin "ay yau dai komin abinka gifted bazaka ce nayi maka delay ba, yanzu kai kawai zan tsaya jira, danma na tsaya wajen dady da Momy ta cika mun ciki na da delicious nata munyi fira aida inaga ma saina tasheka da kaina guy nan wlh kuwa" Wata irin Harararsa MAHABEER yayi yace "to rai rai,,, bayanin its enough just let's go," dariya bash ya saki yace "oho dai komi mi knn kasan yau na baka mamaki gifted wlh sai dai ka 6oye. Ta6e lips d'insa yayi ya miqe tsaye yana fadin "inkaga dama kana iya tasowa mutafi in Kuma baka gani ba kaita zama nan har masu zama su iskeka, Yana gama fad'in hakan kuwa ya sunkuya ya d'auki wayoyinsa da keys d'in motansa da suke a bed side d'insa ya fice bash ya biyosa yana fad'in "kaifa gifted bakai ba wlh da Allah ka jiramu mu,,,, Anan cikin falon suka iske dady mu'azzam saraki da Momy umaimah suna breakfast, nan ya gaishesu yace "dady Momy zamu wuce, momyn tace "to MAHABEER na Allah shi kiyaye hanya a dawo lpia" "Ameeen Momy na" Dubnsa dady mu'azzam sarki yayi yace "zaka tafi d'auko Annah d'in tamu my boy?, Amman naga Kuma baka zauna kayi breakfast naka bafa? langwa6e kai yayi yace "noooo dady bn cika son cin abu neba In xnyi tafia, kabari Annah zata Samar mun abinda zanci innaje can d'in" Momy umaimah tace "haka yake wlh nuree, inyi inyi dashi indai zaije katsina haka da safennan dan ya yi breakfast Amman Sam basshi yarda fa, Girgiza kai dadyn yayi ya dubesa yace "no my boy pls set here on dhis chair, Kamar yayi kuka haka ya zauna yana kumbure kumbure. shi kuwa bash yasamu waje ya zauna kan wata one seater tun byn daya sake gaidasu dadyn. sai dariya yakewa mahabeer ganin yau dady ya ritsasa kan cin abinci in za'ayi tafiyan. danya q'ara tsokano mahabeer d'in yasa shi cewa "eh gskia dady ka kyauta ma dakai masa hakan" Wata irin muguwar harara mahabeer d'in ya dingi danna masa. shikuwa ya q'unshe yana dariya abinsa. nan dady yasa Momy ta had'a masa coffee shi kuma ya tura masa yace ya shanyesa duka yanzu empty cup d'in kawai yake da burin son gani. Mahabeer babu ynda ya iya dole ya dinga kur6ar coffee d'in da spon nasa,, ganin spon d'in zai ma qara 6ata masa lokaci yasashi yasa shi matsesa da yatsansa a jikin cup d'in sannan ya d'aga cup d'in ya kai baki, nan ya fara sha, nan danan ya dure cup d'in,, yai wani saurin miq'ewa yana fad'in ''mun tafi dady,,, da sauri yafice,,, dariya sukayi masa dan sun lura da abinda yasashi saurin tashi yabar wajen,,, gani yayi dadyn na shirin sa masa cheeps a wani q'aton plate mafarin knn ya gudu. A haka bash ya samesa waje yana faman masa dariyar abinda ya farun. Ko kallonsa baiba suka shiga motan shi bash d'in, Kuma shine ke musu driving. a haka suka dauki hanya. Sun miki hnya suna tafiya har suka kusa shiga cikin katsina sannan mahabeer ya janye strow d'in dake bakinsa na viju milk d'in dayake sha ya dubi bash yace "In akwai Aspen guda d'aya d'an miq'o ita nan na d'an d'ana. "koma akwai bazan bayarba bare bnda ita dn ba amfanin komi take munba, Cewar shi bash d'in. Sannan ya cigaba da fad'in "kawai ka biyewa mukhtar ya koya maka shan ta ko wata baka qulla ba da farawa tana nemn zamema abin nishadi , to wlh ka daina kona sanar wasu Annah. Hararsa mahabeer d'in yayi yace "aka cemaka kullum ne nake shanta kai Kuma d'an sa ido? Sai inna so nake sha ay from time to time bare har ka gayamun magana mlm. Bash yace an fad'a ma maganar Kuma wlh in dai kabari dady yasan kana ta6a Aspen d'in nan kaima kasan sai ranka ya 6aci over dan kasan dady bai wargi a irin wannan, Hararsa mahabeer ya q'ara yi sannan yace "aka ce maka bnsn kaina bane? Dazan sha Aspen din bn sha milk sweet ba irin mai kauda d'andanon komi kasha a bakinka, kaganta nn ma Kuma,,, nan ya fiddo ta a jeans d'insa yace "hy guy you see?, kaganta nn wnn kalar sweet d'in ko wine kasha inka tsotseta kasha baza'a ji warin wine d'in ba at all Mlm bare wata aba common sigari mtsss." Dubnsa bash yayi yace "ko? To ko wine d'in ma zakaje mukhtar d'in ya q'ara koya maka sha inda yaci nasarar koya maka shan sigarin?, duka mahabeer yakai masa a ka fad'a yace "kaifa d'an iska ne wlh, shan giya ai namai q'araman brain ne kaga kuwa bazan westing time nawa ba wajen Shanta ba. Gyad'a kai bash yayi sannan yace "giya Sherri ce wlh gifted, babu abinda bata sawa a aikata kokuma tasa a aikata maka,,, Banza mahabeer yayi dashi kawai ma sai yasa ear piece d'insa a kunne ya kwantar da kujera yai kwanciyar sa bai sake cewa q'ala ba. dai dai qofar gidan Annah sukayi parking suka fito. Suna shiga falon gidan suka iske Annah d'in zaune tana cin d'umamen ta na tuwon masara miyam kuka sai q'amshin manshanu yakeyi.. da sallama suka q'arasa wajen suka zauna mahabeer bai jira komi ba yai kwanciyar sa a q'aton gadon q'arfe na Annah irin Nada d'in nan mai dad'in kwanciya. kullum yazo babu inda yakewa masauki sai a cen ya nad'e yai kwanciyar sa,, Zama bash yayi yana gaida Annah ta amsa cikin kulawa tana fad'in "Sannunku kunsha hnya basheru kam sannunku" "yawwa Annah mun sameku lpia?, Ta amsa da "lpia lau basheru" sannan ta waiga ta hango mahabeer yayi plate a gadon ta tace "ni kadaina hawa mum gado q'aton tuzuru kawai dakai" ta q'arshe maganar tana mai wanke kuskure bakinta da hannunta cikin wani akushi ta ture tuwon gefe, nan danan bash yace Annah xnci tuwon nima, Tace "ahh bashiru ai nazata kaima ka biyewa waccen d'an gayun mijin nawa da bayya cin tuwo sai rice. Dariya bash yayi yace,, "a'a Annah wnda yace zai biyewa gifted zai sha wuya ne,,, Tace "naga alama kam gwamma ay da kuka rufawa kanku asirin,, ina mukhtaru ne da Mustapa Baku zo tare bane yau? "eh Annah kinsan wannan satin ne ake bikin shi mukhtar d'in to shine sikaje rabon iv shida Mustapa d'in mu Kuma muka yo nan dan d'aukan ki, Tace "ah ikon Allah bikin har ya matso haka knn? "eh Annah,, "To masha Allah,, Allah ya snya alheri sauran Ku ko? Kuma yakamata aiwa kai fad'a azo a fara Tara iyali dan in mutum ya girma sai yasan ya girma ko'' Sinne kai bash yayi yana 'yar dariya 2 tareda fadin "ay insha Allahu Annah muma zamu yi nn kusa bada jimawa ba". to Allah sa dai indai gaske kuken ... "karki damu annan mu da gaske yake, shi ay auren zaiyi Annah,,. Cewar mahabeer da yayi matashin kai da hannyesa. Dubnsa tayi tace "au kai knn ba ynxu ba ko? Wani d'an fingilin murmushi yayi sannan yace "xnyi Annah, ammn saina samu dai dai da tsarina dn hr ynxu bn samu kalar burina ba Annah, May be inajin bama tayi wayau ba babyn tawa shiyasa bn damu ba wat ever ina sauraron girman nata lokacin nakai 40 yrs,, kinsan a tsarina saina kai 40 yrs I will marriage,. "Kai 6ur ,,,! Annah ta katsesa da fad'in hakan tana mai q'ara maimaita fad'in "40,yrs dai? ay lokacin ka tsufa wace yarinya ne zata yarda ta auri babban tuxuro kamarka ne to lokacin??,,, Dariya bash ya tuntsire da ita yace "a'a Annah lpia lau ma ay har lokacin, Lokacin ma ya zama mai hnkali ma cikakke inda yanzu kinga I think hankalinsa yabar jikinsa shiyasa yake wnn maganganun,,., wani robar holandia yoghurt dake gefen gadon Annah mahabeer ya jawo yayi setin bash dashi zai jefa masa da sauri bash ya bar wajen yana daria, Annah kuwa fad'I takeyi kudai zo kuyi hankali wlh, ace mutum ya girma Amman kullum yara kuke q"ara mayaz da kawunanku. haka taita musu kwankwmin fad'a irin nasu na🤶🏻 tsofaffi. Zama sukayi suna dariya sannan daga baya suka dinga shiga cikin sauran maqotan gidajen family d'in nasu suna gaishe su. nan suka wuni dudda mahabeer bawai sakin jiki yake yai fira ba sai jehi jehi yake tofawa, q'arfin firar ma naga bash d'in in sunje wani gidan. Duk inda su kaje kuwa sai mahabeer yai musu kyauta haka sukayi ta godia suna sa masu albarka,, Sai wajen la'asar sannan suka baro katsina suka d'auko h@nyar kd, Sai dare sannan suka sauka. Annah ta shiga ciki su Kuma suka juya motan suka sake ficewa abinsu.., Ummu hani ce zaune tana taya mamanta tsifan kai suna fira jefa jefa,, har ta gama mata ta taimaka wa mamar tata tattara gashin kan nata ta d'aure mata. itama dayake haka gashin ta yake a cike ga yawa ga tsawo in mamanta tai mata kitso tofa in ta sake jelar guda biyu ta sauko a ta gaban cikakkun mamanta tofa har saman lafaffen cikinta zakiga gashin ya sauko, shiyasa indai zata kwance kanta mamarta ke temaka mata, kuma haka itama mamar Ummu hanin tata ce ke temaka mata, Bayan kan mamar tata ya sha iska ta taje mata sannan ta d'aure mata shi. Suna gamawa ta dauko taiyi kwanciyar ta a cinyar mamar tata cikin sanyayyar muryarta tace "Momma jikin yayi miki dad'i ynxu ko? Murmushi mamar tayi ta "naji sauqi yau sosai Ummu hani ta ba kamar jia ba, Wani sanyayyen murmushi tayi tareda lumshe fararen idanunta tace "to mommana na naji dad'i sosai, kin San bnson ki mutu ki barni ni d'aya, Ta qarshe maganar cikin turo d'an mitsitsin lips dinta tareda saukar wasu siraran hawaye a fararen kumatun ta. Dafa kanta mamar tayi tace bazan mutu ba 'yata har saina,,,,,,, Xayyneb💤💤 [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writes f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿8⃣ 🌊🌊🌊 *D* afa kanta mamar tayi tace "bazan mutum ba 'yata har saina ga auren ki insha Allah Ummu hani na" Cikin sauri ummu hani ta sinne kanta tsakankanin cinyoyin mamar tata tana son yin kuka dan tuni idanunta suka kawo q'walla nan da nan,, Bintey tasan haka halin 'yar tata yake muddin tai mata mgnr aure sai taga ta sauya a lokacin, wai a cewarta bata yin aure bazata iya barin taba sbd ciwonta, kijifa wani rikicin na Ummu hani cewar bintey a cikin ranta. Shafa kwantaccen laullausan gashin Ummu hani bintey tayi tace "ya zuwa yanzu yaci ace kin bar irin haka Ummu na, kinga ke macece dole zakiyi aure ne, Ga q'awayenki nan su nahee da sahee duk sun fiddo miji Amman ke kowa yazo wajenki bazaki fitaba wajen sa fisabilillahe Ummu na ayi rayuwa haka kuwa? Koko so kike Baffa indeh d'in ya qara huro miki wuta kamar ynda yai miki a watan daya wushe? Har cewa yayi zaisa binde d'an gidn wazirin shanu ya turo magabatansa inda yaga yaron nada hankali sosai Kuma shima yana d'aya daga cikin masu nacin zuwa gareki baki kulawa,,, Tun kn bintey ma ta ida sauke mgnr tata tuni Ummu hani ta fashe mata da kuka ta miq'e tayi cikin bukkarsu da gudu,, Sakato bintey tayi tana mamakin hali irin na Ummu hani, Girgiza kai tayi tace "Allah shi kawo mana mafita to ga al'amurran nan, sannan tace "haba dan Allah wagga yarinya ita da ace ma ba'a san ta da wannan halayen ba da sai muce ko aljanu ne ke sata hakan, to lpian ta lau kawai itan haka take ne, Nahee da sahee ne suka shigo gidan kowa censu taci kwalliya da kayan su na gadon buzaye, suka gaida bintey tareda yi mata ya jiki,, sannan suka tashi suka isa wajen q'awar tasu da a lokacin ta daina kukan sai faman ajiyar zuciya take saki kamar wacce aka daddo keta. duka sahee ta d'aka wa Ummu hani a tudun q'ugunta,, da sauri kuwa ta miq'e zaune tana sake fiddo fararen idanunta da suka koma kalar d'an ja ja kad'an sbd kukan gaira ba sabar nata,, itafa jitake a cikin sassan illahirin jikinta inba wannan kyakkyawan abokin saurayin da yake zuwan mata a cikin barci ba suna fira kullum har ma sun yi aure sun saba wai, Kuma in bai zo ba takan zauna wajen da suka saba had'uwa ta dasa sababben kukan ta., Kamr dai wnda tayi mafarkin yau wai yazo da gudu taje ta shige jikinsa ta fara q'wallan kuka akan fidda ran zuwansa da tayi. a hankali ta bud'e lips d'inta Kalmar "mun 6ata amrinin" ta fito daga cikin su a sanyaye. daga haka tayi nufin ta jnye daga garesa,, ta juya knn da nufin barin wajen,,, anan taji ya maidota jikinsa da q'arfi ya turata cikin faffadan mayalwacin qirjinsa ya rungumeta tsam tsam yana sauke ajiyar zuciya,,, Sunkai 8 mint a hk, sannan ya d'agota tareda sake riq'o hannayenta yana fad'in "afuwan ummuh na, hankalina na wajen ki dudda banzo kan lokacin da muka saba had'uwa ba, Kinsan bn san na sa6a miki lokacin had'uwanmu kmr ynda muka saba kuwa, koda ace dai dai da one second i feel hate dhis my Ummu na,,!" Wasu irin ruwa ya nuna mata wanda suka tare hanyar daya saba biyowa zuwa gareta yace mata "kinga ruwan cen ummu na? to sune suka hanani saurin q'arasowa wajen ki kan lokaci,,Kuma ina ta miki kira baki ji ni ba, sai da wani mutum da banga fuskarsa sosai ba to shine fa yazo yai mun hnya har na tsallako ruwan dayake shima ga alama hnyar da zanyo shima zaizo. mafarin knn nayo gudu na barosa can q'ololuwan nesa har na iso gareki". shiru ya d'an yi ya numfasa sannan yace ''Kuma ma kinga ma fa har kayana sun jiq'e duka sharkaf duba kigani Ummu hani na, jin tayi shirun dai taq'i tanka masa hakama Kuma taq'i dubansa sai kawai taji ya hannunsa ya kamo fuskarta da tausasan tafukan hannayensa yace "why my you don't look me why Ummu na? Pleassssss,,, I,, i beg you look at me or i will crying now Dan wlh jina nake zuciya na ciwo yake mun kan sonki ummu na ki sakar mun beautiful face d'in nan konaji sanyi dan Allah,,,,,,,,.,, a hankali ta d'ago beautiful eyes nata tana bin fararen kayakkin jikinsa da kallo da suka jiq'e sosai sai d'igowan ruwa suke daga jikin nasa kuwa, dudda ba masu kauri bane shara shara suke,, dan kamar kayan wnka suke kayan,,, gani tayi kamar ma yana jin sanyi, ganin kamar jikinsa na d'an rawa rawa hakama lips d'insa suna kyarma sai cijesu yake da haqoransa, hakan yasata taka wani dutse dake gefenta ta kamo hannunsa suka zauna sannan ta hau kan laps d'insa ta zauna ta fara q'oqarin tsane masa ruwan jikinsa da kallabinta na kayan saq'i irin nasu na buzaye masu kalar baq'i baqi'n nan da adon zaruruwa a gabn rigar kala kala,, Saida taga ta rage masa ruwan jikinsa sannan tasa hannayen ta tura sa ya kwanta a q'asan bayan sa itama ta biyosa zuwa jikinsa ta d'ora bayan ta a saman q'irjinsa ta kwanta, knn dukkansu fuskarsu na kallon sama,, ta kamo hannayen sa ta d'ora a saman shafaffen cikinta zuwa tudun breast d'inta da suke cikakkun gaske gwanin sha'awa da dad'in ta'awa sbd tsabar laushinsu. da sauri ya damtsi saman shafaffen cikin nata kuwa yana shafawa tsawon 15 mint, sannan a hankali ya isa wajen mamanta yafara yimata susa a knsu Suma yana mata round d'insu sosai, dudda kuwa da rigarta a jiki amman hakan bai hana ta jin ta6in ba har cikin q'walwan kanta, wanda hakan yasa ta lumshe idanunta tare da q'ara damq'e hannayensa sosai a wajen, tana q'ara sakar masa ajiyar zuciya ta cikin wuyansa. Shi kuwa murna yake dan yasan hakane alamun ta huce daga fushinta, wato yasan ita indai ta kamo hannayen sa irin haka ta d'ora a wujajen nan 2 tofa shine alamun saukewar fushinta in sun samu matsala da juna,, in kuwa ta hana sa kai hannunsa wajajen tofa yasan da sauran rina a kaba a tsakaninsu, da sauri ta bud'e idanunta jin yanda aka wani irin fizgota daga jikinsa aka ta yarda ita tsaye, akaja hannunta suka fara tafiya, ita kuwa sai faman son 6an6are hannun ta takeyi daga shi hannun mutumin dabatasan kowaye shi d'in ba, sai faman kiran amrinin takeyi tana waiwayen sa a baya (Wato masoyinta) da sauri taga ya tashi ya biyo wannan baq'in mutumin mai siririn jiki kalau kalau kamar za'a huresa ya fad'i, daga ganinsa kaga cikakken mashayi kuwa, wanda ya shaida shi d'in ne suka q'etaro tare dashi daga wajen ruwan nan ta hnyar kayan jikinsa daya gani da kalar baqan fatarsa da d'an jikinsa wnda babu q'iba ko kadan a cikinsa. da sauri yasha gabnsu kuwa cikin zafin rai yaja ya tsaya yana huci, danji yake jikinsa har wani rawa rawa yakeyi masa na 6acin rai, cikin mamaki taji ya bud'e bakinsa da rawar murya murya yacewa wannan gudan saurayin daya riqo ta "abo..kina,,, mukh,,tar,,? dama Kai,, kaine? mi,, miya kawoka cikin rayuwar mu ni da iyalina Kuma?,,,, duk irin bin matanka knn nima bazaka barni na zauna da matata ba? Gani tayi shi wnda aka kirasa da mukhtar d'in ya kece da wata kafirar dariya yace"bazan bari ka zauna da wannan madarar kyau d'in ba dan dani ta dace ba kaiba,, Harda wani shafa gefen fuskarsa yayi sannan yace yana dubn Ummu hani d'in " daga ganinta kuma kasan zatayi qwazon daukar darasi a teach room,, cikin zafin rai taga tamrinin d'in nata ya figo mukhtar din yanata duknsa wnda nan da nan ya hada masa jini da majina da gudu taga wnda ake dukn ya tashi ya arce yana fad'in bazai bar suba har sai hakan yafaru (burinsa) na ganin basu tare tsawon lokaci kuwa,, Cikin mamaki kuwa take binsu da kallo dukkansu, Knn ma ga alama sunsan juna ??? tambayar dataiwa knta knn a lokacin. a dai dai lokacin ne kuma taji mamanta bintey tana tashin ta asuba tayi taje tayi salla, Tun lokacin jikinta ke a mace murus har yanzun Kuma,, d'an siririn tsoki taja ji takeyi zuciyar ta batai mata adalci ba data addabeta da tunani gaibu na mutanen dabata ta6a ganinsu ba a rayuwar ta sai a mafarki gashi wai har wani yazo ya tafi da ita alhalin tayi aure suna zaune da mijinta Kuma??? q'ara sakin tsoki tayi batadai ce komi ba, Nahee ta girgiza mata kafad'unta tace"wai Ummu hani lafiyarki lau kuwa yau,,, Sahee tace "a,i shi d'inne nahee, naga ta samu gaba tanai mana tsoki tsut tsut kamar tsaka dai? Dubnsu Ummu hani tayi tareda yamutsa fuskanta sanna tace "ku share mafarki ne yasani mutuwan jiki da 6acin rai kamar dai hakan shiyasa kawai ba wani abun ba, Sahee tace "ke mudai kije can kiji da mafarkin ki ba wannan ya kawo muba kinsan kowa ya aukomu gunki kuwa mai sa'a ? sake binsu da idanuwa tayi wnda suka jima da yin narai narai dasu har ynxu, sakamakon mafarkin datake yawan tunawa kamar tai kuka take ji kan rabata da waccen mutumin yayi da wnda suke tare har hakan yasa takejin zuciyar ta na shirin karewa tasaki kukan nata, sam batasan miyasa ta damu dashi hakan ba, amma Kuma sai tayi q'oqarin shanye hawayen nata, ta ta'allaq'a hakan da saurin raunin zuciyar dake gareta ne yake son sata kukan bawai rabuwar tasu ba dashi shiyasa, amman kuma sai can cikin rnta taji wata zuciyar tace mata "anya kuwa hakane Ummu hani? Sahee taji tana fadin "wai kina saurarenmu ma kuwa dai koko? "eh",, abinda Ummu hani knn ta bata amsa, Nahee tayi saurin sa hannunta ta rufewa sahee baki tace "a'a kada kice mata dan ni zan fara fad'a mata to, "To shiknn fad'a mata to inda daman saq'on na gidnku ne daga wajen Yaya baroma" cewar sahee d'in tana dariya tareda kallon Ummu hani wacce take binsu da idanuwa kawai dan tarasa gane inda zancen nasu ya dosa, Amman kuma ambato yy baroma (yayan nahee knn), da taji sunyi hkn ba q'aramin fad'uwar gaba yasa taji tayi ba a lokaci guda, Nahee ta kamo hannun tace "Yaya baroma ya ce zai sanarwa su Baffa cewa ke yakeso, in yaso sai a had'a bikinmu da nakun dud a lokaci d'aya ayi tare, inda saura wata 6 bikin mafarin knn ma yace in zo in fad'a miki saq'onsa kn ya isa zuwa basu Baffa kad'do, dan yanzu hakama yana cen ma wajen hili na saman gidan bukka yace in tura masa ke,,," Wani irin hard'ewa numfashinta Ummu hani taji ya farayi mata ba shiri sbd razana, miyau ya sartseta ba shiri, tasoma fidda tari ba q'aqqautwa kuwa, tuni taji mararta ta wani irin saurin q'ulle mata a lokaci d'aya, dan tuni tasan da sanin cewa kuwa fa muddin Baffa indeh kanin shi baban nata yaji yaronsa nason auren ta tofa babu makawa saita auresa, inda dama shi son aurar da ita d'in yake kamar ynda ya bada 'yarsa nahee ga d'an amininsa jabbo, Shi kuma yaya baroma din mutum ne da baida halin kirki koka d'an ace shi zata aura kenan,? Batasn snda ta dafe kai da q'arfi tana kiran *Amrinin* ba, wato gaibun *masoyinta* na cikin barci knn,,,, Xayyneb💤💤 [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER* 🌊🌊🌊 Story and writing by Xaynneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿9⃣ 🌊🌊🌊 Cikin mamaki sahee da nahee suke duban Ummu hani tana qarar kuka kamar wadda akaiwa duka daga magana fa? da sauri Kuma ummun tasa hannayen ta ta rufe bakinta jin maman nata ta samu ta lalla6o bakin q'ofar, dudda jikinta ba q'wari har yanzu Amman jin qarar da Ummu hani d'in tayi yasa take tambayar "miya faru haka Ummu kike wannan qara haka har kin ban shakku ni, Kamar ba itace tayi qarar ba tayi shiru batace komi ba, dan ita kanta batasan sanda qarar ma ta kutto daga bakin taba ta fito. "oh konmin shiru Nace mike faruwa ne haka, Nahee zatayi magana knn Ummu hani tayi saurin sa hannu ta rufe mata baki dn batasan Maman tatan tasan mgnr Yaya baroma, dan haka cikin sanyin muryar ta tace "mommah naji abune a jikina ya cijeni shiyasa" Tsoki bintey tayi tace "kudai kwata kwata bakuda alq'ibla ta hankali yarannan" daga haka tayi komawarta ta janyo furar Baffa kad'do ta fara damawa masa,, "In kin gama tsuwwar saki bamu amsa muje mu gaya masa koma kar6i kyautar mu dayace zai mana in yaji amsar gamsashhiya daga bakin ki" dubnsu tasakeyi ta kauda kai kawai tana cewa a ranta "Allah sarki, da kunsan abin kunyar da Yaya baroman ya aikatamun ba cikin mutane taga da bazaka zo mun da wannan maganar tasa ba ynda tsanarsa ta d'asarmun ba tun a lokacin, Bamai burin ace yau ga baroma a garin na zuwa wajen 'yar sa sabida bad'alarsa tayi nisa, kumafa Harda matar sa 1 Baffa indeh ya auro masa duddan dai yabar sakarcin nasa amman Sam abin saima gaba da yakeyi dan dud yarinyar data biye musu sai sun 6ata ta,, tagumi tayi sannan ta sauke ajiyar zuciya,, fad'i takeyi gskia maza basuda kunya dole ne wannan karan kuwa ta nuna masa kad'an daga yanayin sanyinta da ake mata kallon mai sanyin, basu san ji takeyi ba muddin aka zafafa mata tofa sanyinta komawa zafi yakeyi a nutsenta kuma, ba tareda an saurin yin farga da ita ba,,, Miq'ewa tayi tsaye tace "am wajen ina Yaya baroman yake jirana kuka ce ma? Nahe tace "kiyi sauri kije mana dan Allah, yanacen saman hili na saman gidan bukka yana jiranki kada ya gaji" Ummu hani bata sake cewa komi ba ta d'auko gadon mayafinta blue,, nan da nan kuwa ya q'ara haska farar fuskarta kyan ta ya q'ara bayyanuwa ziryan muraran ba wata kwalliya da za'ace tayi wacce take qarawa fuskarta kyau ,, kawai zallan kyawu ne natural beauty kyauta daga Allah, yafa mayafin tayi ta fita waje tareda cewa momanta zataje kar6o Abu waje ynxu waje.,, can kuwa ta iske sa, ta isa wajen taja ta tsaya tareda sa hannayenta dukansu ta rungume qirjinta dasu tana masa wani kalar duba da idanunta Wanda shi kansa buroman bai cewa ga ma'anar kallon garesa,,, Sai dai kawai washe baki da yakeyi yana fad'in "kyawu an fito ne? (dayake haka mafi yawan cin samarin rugar suke kiranta dashi) Wani irin dubn harara take sake binsa dashi sannan ta fara masa magana da ziryan yarensu na buzaye tace "Yayah biroma?,, mika aiko su nahee dashi a kaina yanzun ?,,, So na fa kace musu?,,, girgiza kai tayi sannan tace "wlh kaga dai bn fad'a wasu Baffa abinda kaimun shekaran jia ba ko to zan fad'a musu kuwa muddin baka cnza nufin ka na Sona a kan kaba? da sauri ya amshe da fad'in "haba kyawu na rigaya fa da nace miki fa kiyi haquri dan Allah,, kyawu wlh bn san sanda na ta6a miki hannu bane dud sonki ne ya jazamun haka da tunzurawar su henli abokaina na cewa in na fara ta6aki tun kan miyi aure zaki saurareni to ashe abun ba haka bane? "dalla ni kaimun shiru Nace, Wlh indai kace zakajewa baffanka da maganar kana Sona saina ce musu kayi niyyar yimun fad'e yaseen,,, daga haka ta juya tayi tafiyarta ko kallonsa bata sake yi ba dan ta tsani namiji manemin mata matuqa a rayuwa,,,,, [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER* 🌊🌊🌊 Story and writing by Xaynneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣0⃣ 🌊🌊🌊 Sakin baki baroma yayi ya bita da kallo, a zuciyar sa kuwa mamakin yarinyar kawai yakeyi yanda yasan magana bata dameta ba Sam Sam amman shine take fad'a masa wad'annan maganganun a zafafe cikin irin ko a jikinta d'in nan? wato ma komi ya fanjama fanjam,,,, shi kansa yasan muddin labarin abinda yai mata ya iske kunnen iyayen nasu tofa matuq'a yasan rayuka ne zasuyi 6aci ba kad'an ba, babu abinda yakeyi a zuciyar sa kuwa sai dannawa su henli gyaro zagi, suda suka sashi riq'e mata hannu da yayi a gaban bainar majalissar tasu da dama suke jin haushin bata d'aga kai ta dubesu kamar sauran matan garin,, Sake dubn wajen da take tafiya yayi har ta q'ulewa ganinsa, a haka yabar wajen jiki a sanyaye,.,,, Koda ta koma d'akin su sahee sunyi mamakin ganin yanda sukaga fuskarta ta saki kad'an ba kamar ynda ta fita d'azun ba, ga alama komi miye ke damun zuciyar ta ta ragesa,, nahee tace "badai harya tafi ba Yaya baroma d'in?, "Emm" amsar da Ummu hanin ta basu knn tana nad'e mayafin ta ta d'ora akan gadon Leno d'insu,, sahee tace "ah to saiki bamu albishir ko mallama,,, tsoki tayi a fili ta zauna tareda gefen su tana mai q'oqarin maida rabin gashin kanta daya sulalo ta gefen wuyanta dud ya rufe mata rabin fuska,,, Nahee tace "kinyi shiru fa, dubansu tayi a gefe gefe sannan cikin muryan ta q'asa q'asa tace "kunsan inda yake ai sai kuje ku kar6o a wajen sa." Sakin baki sukayi tareda binta da kallo, zasuyi magana knn suka jiyo tari daga waje tareda kiran Ummu hani da akeyi da q'yar2,,,, da gudu Ummu hani ta fita waje suma suka biyota,,, gaban mamar tata ta durqushe dan hankalinta ba q'aramin tashi yayi ba ganin ciwon mamar tata ya sake tasowa idanunta har kakkafewa sukeyi wannan karon, Kuka Ummu hani ta qwalla tareda fad'in "Momma tashi dan Allahn mu,,,,, Momma tashi dan Allahn mu kinji,,,, yanzufa muka gama magana dake lpia,,, katsewa maganar tata tayi ganin mamar tata ta daina motsin ma gaba d'aya,,, zaro idanuwa tayi duka waje,, tuni kukan nata itama ya tsaya cak,, lokaci d'aya ta sauke ajiyar zuciya itama tareda sulalewa a jikin mamar tata ta sume anan wajen,,, da gudu su nahee suka fita waje suka bi ta bayan lambun gidan suna kiran Baffa.,,,, Ummu hani ita dai farkowa tayi taji jikinta sharkaf da ruwa taga babanta da Baffan su baroma sai mamar baroma d'in wato iyayen su nahee knn,,, zumbur ta miq'e ganin mamanta ta farko itama amman daga ganin yanayin ta ya nuna jikin sai a hankali har yanzu, dan hannunta na dafe a saitin zuciyar ta tana nishi Sama2. da sauri ta taso ta shige jikin Maman tata tana fidda siraran q'walla na tausayin Maman tata, gefe d'aya a zuciyar tata tana mata add'uar Allah ya kawo mata sauq'i a ciwon nan nata kota huta, "sannu momma na"! haka kawai take iya fad'a a cikin nannauyen bakinta da takejin yai mata dayi wajen furta maganar ma. Babanta taji yana fad'in "to yanzu wannan shawarar kakega za tafi wacce ka kawo mana ynxun na game da ciwon bintey d'in?,,, Baffa indeh yace ''Kamar irin wannan ciwon ne ya faruda mlm sira aka kaisa can Kuma gashi ynxu ya warke cikin ikon Allah, Zamuje mu tambayo sa kan cikakken bayanin garin da su kaje dubo lafian da Kuma sunan asbitin, tomi zai hana muje can muma mu kaita cikin taimakon Allah dayai mana na saukar da ciwo da maganin sa a fad'in duniyar nan, Ka tuna fa ubangiji Allah da kansa yake cewa ban saukar da wani ciwo a doron q'asa ba face saida na fara saukar muku da maganinsa, to inda dai munyi munyi na hausar Allah bai kawo sauq'in ba ai saimu koma na baturen inda mai ciwo bai ta6a karaya da Neman magani komin nisan waje knn kaga sai mu jaraba kaita Asibitin can ta binne d'in insha Allah za'a dace,, Sauke ajiyar zuciya Baffa kad'do yayi yace"dud maganganun ka haka ne Kuma muna fatan Allah sa a dace, da Ameen suka amsa,, Kawu indeh yace inda gobe za'a kawo kud'in raq'umman nan namu saika dauka muje tare daku can d'in dan bamusan ynda sauran al'amurran zasu kasance ba," Hakan kuwa ya faru kwana 2 da faruwan hakan suka fara shirin tafiya da ance banda Ummu hani za'a zata koma gidan Baffa indeh ta zauna tareda nahee, saida tasa musu kuka wiwi sannan baffa kad'do yace tayi shiru za'aje da ita tofa sannan tayi tsit,,, dakuma harda Baffa indeh zaa sai Kuma aka wayi gari matar sa ta tashi da mstsansncin ciwon ciki dole tasa suka bar shirin tafiyar tare sai suka amshi number Baffa indeh d'in a cikin wata tsohuwar waya tasa mai nadin salataf da roba shima a can birninsu ya siyota a kasuwar garin, Saida su Baffa indeh da nahee sukaga tashin motar su Baffa kad'do a wajajen da motocin garinsu suke tsaya wa sannan suka dawo gida,, a cikin moto kuwa Ummu hani na kwance a cinyar mamanta har barci ya fara dauknta saboda tafiyar tasu ta fara miqawa sosai,, [10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣1⃣ 🌊🌊🌊 *S* aida su baffa indeh da nahee sukaga tashin motar su baffa kad'do a wujajen da moticin garinsu ke tsayawa sannan suka dawo gida. a cikin mota kuwa ummu hani na kwance a cinyar mamanta har barci ya fara d'aukanta saboda tafiyar tasu ta fara miqawa sosai,,, sun jima suna tafiya dan ita tuni barcin ma ya ida daukanta duka, saboda doguwar tafiyar da sukeyin wacce bata ta6a yin irin taba, ko birnin ma bata zuwansa ba saida yanzun da tayi dalili, da sauri ta farka jin wata irin babban murya na wani daga cikin karen motan na cewa "mun iso kaduna fa mun iso kaduna garin govner jama'a masu sauka anan su fito dan mu daga nan gaba mukaci da yardar Allah... baffa kadd'o ya riqo hannun ummu hani bayan binte ta samu ta sauka itama a haka har mutanen suka ida fitowa duka motar ta tashi ta wuce gaba.. Waje suka samu suka tsaya a gefen hanya ganin yanda manya manyan motoci da qananu suke wucewa titin da gudu kanka ankara tuni har goslow ya hadu, bare dama yamma a lokacin shiyasa titin yake a cike da cunkuso,,, da qyar dai suka samu titin ya d'an rage goslow din sannan kuma sai sunxo tsallakawa saisu dawo da sauri dan Jin tsoron abin hawan,, a haka suka daure suka tsallako sai dai basu ankara da tafowar wata mota ba kawai ta ture baffa kaddo da inna bintey harta kaisu qasa,, Mai motar kuwa ganin irin aika aikar da yayi yasa tuni ya qarawa tayar motar sa iska,, Hannuwa bibbiyu ummu hani ta dafe kai dasu tana qaran kuka tana faman jijjiga iyayen nata wanda suke kwance a qasa babu mai motsi a cikinsu saboda buguwar da sukayi bata wasa bane. nan da nan kuwa mutane suka rufesu suna musu firfita "subhanalla abinda kowa na wajen ke cewa knn,,, dole aka samar musu tacxe aka sanyasu akayi hospital dasu,,kai tsaye d'akin 'yan hatsari aka shiga dasu wanda daman dakin a cike yake da wasu mutane wanda ambaliyan ruwa ya rixqesu a gariruwansu har zuwa cikin dakunan gidajensu,, dole ummu hani ta tsaya nan bakin dakin sakamakon hanata shiga da likitocin sukayi, durqushewa tayi nan wajen tareda had'e kanta da gwiwa tana kuka mai cin rai ,,, Zumbur ta miqe tsaye dan tunawa data saki jikkar kudin su ta maganin mamanta wacce baffanta ya bata riqo,, rintse idanuwa tayi sosai wasu sabbin hawaye na sake bin kumatunta na tunanin shiknn mamanta zata mutu ta barta inda tayarda musu jikkar maganin,,, wayyo Allah yazatayi a rayuwarta gashi babu inda tasani a garin bare takai musu cigiyar. tasan kuma a duniyar nan babu wnda zai samu kudin nan yace zai cigiyarsa saifa mutum mai qarfin imani,,, jitayi wani irin ciwon kai ya shigeta lokaci daya anan wajen wnda ita kanta tasan tsabar tunani ne yajaza mata shi tunda take a rayuwa bata ta6a shiga tasku irin haka ba, har take tunanin anya kuwa wannan garin alheri ne a garesu? da qyar tasamu ciwon kan ya lafa ta miqe ta shiga cikin hospital din tana xagayawa dan neman ruwan alwala,, wani fanfo ta hango yanata zuba qasa a bakin wata dirjebiyar icce,,.nan ta zuq'unna ta yi alwala ta koma cen gefe ta shimfida kallabinta ta a q'asan wajen. sannan ta q'ara gyara zaman gwadon mayafinta akanta,, nan ta fara yin q'asrun sallolin dake kanta. tajima tanawa iyayen nata addu'ar samun sauqinsu sannan ta taso ta dawo nan cikin emergency d'in ta zauna,,. Tana zama bada jimawa ba taga wani likita ya nufo wajenta bayan fitowarsa daga dakin 'yan hatsarin,,, Wnda a qalla zaiyi girman shekarun baffanta indeh,, a gabnta ya tsaya yace "am your name is ummu hani?,,,,, [10/11, 2:45 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣2⃣ 🌊🌊🌊 A gabanta yaja ya tsaya yace "am,, your name is ummu hani?, da sauri ta miq'e a tsaye sannan kuma cikin rawar murya take fad'in "yes,,, yess,, doctor is me,,, ina su mamana dan Allah ka gayamun ko sun mutu ne doctor??!,,, tuni yarinyar tabashi tausayi a cikin ransa bayyane kuma a fuskarsa na ganin yanda hawaye ke faman sunturi akan kyakkyawar fuskar tata,, da q'yar ya samu ya d'auke idanunsa a kanta danji yake sam inya biyewa zuciyarsa zaita kallon tsabar kyawun na yarinyar ne,,, cikin muryar tausayi yace "we left here,,, da sauri kuwa ta bisa suka isa har cikin d'akin da mahaifan nata aka shiga dasu,,, da sauri ta isa gaban gadon mommo dinta ta durq'ushe tana faman sakin sabon kuka ganin yanda akabi aka d'addaurewa innar tata jikinta da bandeji. kifa kanta tayi jikin mamar tata tayi tana mai cigaba da kukanta harda shessheqa,,, Muryan baffanta ta jiyo a bayanta yana fad'in ''daina kuka ummu muna raye ba mutuwa mukayi ba kiyi haquri insha Allah zami samu sauqi muyi abinda ya kawomu mukoma garinmu kinjiya ko ummu,, Kinga ni bnji ciwoba cikin ikon Allah suma ne danayi shiyasa bm iya tashi ga d'azun d'im ba, wani irin murmushi ya kucce mata na jin dad'in abin da baffan yace, a lokaci d'aya kuma taji wani irin kalan fad'uwan gaba ya sameta dan maganar baffa ya q'aro tuno mata da jikkar su data yadda musu ta guxuri da kudin aikin mamanta a ciki kuma,,, yanzu ya zasuyi knn?? wazai temaka musu knn,,? Babu fa,,,? abinda zuciyarta ta bata amsa dashi knn wnda nn take wani sabon kukan ya dawo mata har takai tanajin babu dad'i a kukan dandai kawai yazama dole inda shi keyin kansa bakai ke yin saba. da lallashi da lallama baffan yasamu ta rage kukan nata,, sannan doctor yace "babu komi zuwa gobe insha Allah itama mai d'akin naka muna sa ran zata farko lpia,, nan ya q'ara checking d'insu duka mutanen wajen sannan ya fita Norse na biye dashi,,, "ki kwance wannan jikkar goyon mana ta kayanmu daga bayanki ummu hani kada ki gaji ko,,, ? Batayi magana ba kawai dai ta cire jikkar'' kayane a cikinta nasu na sawa a bayanta wanda ita tashin hanklin data shiga yasa tama mnta da wani kayansu na sanyawa a bayanta. "baffana naga kai bakaji ciwo ba kamar mamma na ko?, Murmushi kadd'o ya danyi sannan yace "ikon Allah knn 'yata fatanmu dai itama mamanki ta tashi lpia kisamu waje cen inda matancen 'yan jinya ke kwance kema ki kwanta ni zanje inyi sallah kinji ko? " "to baffa" a haka ya fita ita kuma ta kwanta acikin matan wajen tareda q'udundune jikinta najin wani sanyi na shigarta kamar masassara 2 ma ce takejin alamunta nason shigarta,,, q'anqame jikinta ta sakeyi tana nishi nishi kad'an 2 a haka har baffa kadd'o ya dawo dakin,, danshi azatonsa ma tayi bacci tuntuni shiyasa shima ya samu waje ya kwanta bayan ya tofe duk 'yan d'akin nasu da addu'oen sa,, washe gari tatashi da murna ganin mamanta ta farko lpia ynxun abinda yai musu saura kawai shine ida warkewan ciwukan jikin nata,,, Doctor lurwanu shine doctor d'in daya gama dubasu d'azun shine kuma ya sake shigowa yaiwa jama'ar d'akin bayanin cewa ga 'yan jarida nan zasuyi vidio wa jama'ar d'akin dan haskawa a gidajen television ko a samu masu temaka musu suma wato majin yatan wajen. nan danan kuwa 'yan journalist d'in suka shigo suka fara d'aukan bidiyos da rahotanni basu jimaba suka tafi. fitarsu da mintoci ummu hani ta dawo daga siyen musu abinci anan wajen asibitin, dud tabi ta nad'e fuskarta da gwadon mayafinta na ganin dud inda ta gifta idanuwan jama'a na binta ruuuuuuuuu,,,, shiyasa tayi hakan dan ta tsani nacin kallo a rayuwarta harma take tambayar knta ko mima suke kallo haka ne?,, Mtsss wata zuciyar tace kyau suke bi da kallo ummu,,, turo baki tayi tareda zama gefen gadon da mamanta ke akai tace "ga abincin momma'' nan ta ajiye mata nata sannan ta isa wajen babanta tace "gashi naka kaima baffa,,, baffa yace "Allah shiya albarka ummu, amman ke yabanga naki abincin ba ko bazakici bane? Sunne kai tayi tace saura kwana 2 ay baffa in gama ramakon azumina shiyasa ban siyo bani ,,, Baffa yace "af toto masha Allah babu laifi kam,,, nan ta tashi ta q'ara gyara rufe fuskarta sosai tacewa mamanta da baffan zataje nan waje ta dawo suka bita da adawo lpia amman kada ta jima, da to ta amsa musu ta fice waje dan tagaji da nacin kallon da wannan doctor lurwan d'in ke mata ne,, yanafa duba wasu patient nema fa can nesa dasu amman dud rabin hankalinsa na gareta kuma,,, Misalin qarfe 8:00 pm ne muazzam saraki ne zaune a babban falon gidan sa na q'asa yana kallon labaran duniya a tashar N. T A. wnda lazeem ne kullum kan ya kwanta barci sai ya tsaya ya kalla sannan,,, labaran da ake haskowane na wannan dinbin mutanen dake kwance a gadon asibiti hakan ba q'aramin tausayi ya basa ba,, Zai san abinyi wasu insha Allah kuwa nan da cikin satinnan dan mutanen na buqatar a temaka masu matuqa,,, Shi in zaiyi temako sam bayya jiran zuwan government gaba gadi yakeyin komi nasa, kirkinsa ne har ya jawo hankulan jama'a gaba daya knsa da nufin yai musu shugabnci dan sunsan zasuyi dace da shugaba adali ne shiyasa. da yawa yawan mutane sukaso wannan za6en ya fito takaran presdent amman yace a'a shi baida burin siyasa tun usuli,, dukiyarsa yasan har ya mutu bazata ta6a q'arewa ba har jikokinsa kuwa. dudda kuwa maq'udan kud'aden dayake fiddawa kusan kullum sbd mabuq'ata bayin Allah,, mommy umaimah ce ta iso wajen hannunta d'auke da fresh milk ta miq'a masa tareda fad'in "gashi nuree ina zuwa,,, da sauri ta nufi toilet ta kusan minti 10 a bakin sink tana q'aqaran amai,,, saida q'yal 2 ta samu wani d'an hikkin nan ya fito amman kuma sai taji hakan yai mata dad'i data samu tayi aman. wanda damn haka take yinsa kusan kullum a 6oye dud dare a irin wannan lokacin kuma,,, bakinta ta wanke sannan ta dawo ta zauna a falon, sam bata nuna masa wani alamun ciwo ne a tattare da itaba lpia lau suka fara firansu jifa jifa suna kallon tv,,, annah ce ta fito daga d'akinta tana d'an dogara sandarta harta iso wajensu ta samu waje a q'asa tayi zamanta,,mommy umaimah ta dawo kusa da ita ta zauna tace "annah mikeson ci in kawo miki kema yanzun? Annah ta girgiza kai tareda 6allar farin goranta tace "inahh a'a umaimah abinda nake sha'awar ci sam gidan nan baku dashi ay, Dady muazzam saraki yayi dariya yace "miyeshi annah ta? ki fad'esa yanxun ko ina ne zanje da kaina na samo miki shi uwata, Momy umaimah cikin dariya tace "eh hakane nuree nice ma 'yar rakiya kam,,, annah zatayi magana knn saiga mahabeer ya shigo falon yana cika yan batsewa uwa zai fashe,, kai tsaye kuwa saman cinyr annah ya d'ora kansa ya kwanta rigingine,,, da kallo suka bisa dukansu. kamin wani yai magana acikinsu phone d'insa ta d'auki ruri ganin yanda ya zaro phone dinsa a fusace ne tareda kiran sunn mukhtar yana faman masefe shi mukhatar d'in a cikin wayar akan wata maganarsu wacce suka kasa gane samanta bare qasanta,,,, tsoki yaja kawai tareda rufe wayar gaba dayanta ya mayar a jeans dinsa,,, tunani yakeyi a zuciyarsa gidan wa mukhtar yakai wannan iyayen kud'in samada naira miliyan 10 a wata d'aya daga sabbin ma'aikatarsa wacce ya bud'e ya d'ora shi mukhtar d'in akan komi danshi abin zai masa yawa ga nasa gana dadynsa,, shi bama fidda kud'in ne ya basa haushi ba, a'a yasan kud'in babu inda zasu sai wajen 'yan iskan 'yan matansa yai musu facaka dasu,, runtse idanunsa yayi dn shi sam ya rasa wannan irin halin bunsuranci irin na abokin nasa a rayuwa? shi indan tashine bazama ka bata kokacinka ba wajen kallon wata abar yarinya hausa fulani ba, wnda babu kome a tattare dasu sai tarin fitina dasaka headache wa mutum. gani yayi dady mu'azzam d'in ya miq'o masa hannu nan shima yayi q'oqarin danne takaicin muktar ya miqawa dadyn hannunsa suka had'a kamar ynda suka saba sannan dadyn yace "yadai my son naganka in feeling sad? Waya ta6omin mazajena ne em???? "wlh kuwa dad mukhatar ne ya 6atamun rai,,, But,, but,, bakomi yanxu munyi settling ma, Mommy umaimah tace "to mikuma ya had'oku yanxun? sai kace dai ba d'azun nan kuka fita ku 3 lami lafia ba kuma harda basher? Shuru yayi baice komiba, annah tace "angona ka ajiye komi a gabnka yanzu kaje ka samo min yad'iya da q'uli q'uli dan shi kad'ai nake da muradin ci yanzun" har had'a baki momy umaimah takeyi itada dady muazzam wajen cewa "annah yad'iya fa? da daren nan kuma? "eh shi nakeda buqata ko babu ne? kansuyi mgn mahabeer ya miq'e zaune yana fidda coat dinsa ya rage laktip din jikinsa sannan yace "miye yad'iya kuma annah? "tambayi iyayen ka inkai baka santaba su ai sun sani, bari naje na samo miki shi annah cewar mu'azzam d'in yanamai riq'o hannun mahabeer yace muje my son,, dubnsa mahabeer yayi yace "amman dady ina zamu sami wannan abun ynxun? "kadai taso muje inmunje wajen zaka gani, dole yamiqe annah na masa konkomin shima wataran matarsa zata iya yimasa hkn komin dare wato tashi nakama kn abunda takeso, taqara da fadin cewa "kuma wlh angona dole kaje komin dare" Shuru yayi baice komiba yabi dadyn kawai ammsn a zucuyarsa yana fad'in "nooo annah kin fad'a dai ne kawai inajin ko blessing bazan mata wannan bautar ba bare wata cen daban kuma,,,, [10/11, 2:45 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣3⃣ 🌊🌊🌊 *A* mman a zucuyarsa yana fad'in "nooo annah,, kin fad'a dai ne kawai, inajin ko bleesing bazan mata wannan bautar ba bare wata cen daban kuma,,, shine yayi driving dinsu dady muazzam na masa kwatancen inda zasu samowa annah yad'iyan, a haka har suka isa wajen kuwa. shi abinma ya basa mamaki sosai ynda yaga jama'a wajen a sosai kamar da rana anata siyen ganye kala kala Hadda tuwo na kowane irin tsiron hatsi kakeso tofa akwaisa wajen,, a haka suka siyo suka dawo gida. dakinsa ya shige ya rage kayan jikinsa ya wuce toilet ya watsa ruwa sannan ya fito ya shirya yayi kwanciyarsa tareda jawo wayarsa, wacce tun shigowar sa dakin yaji qarar shigowar messege a phone d'in sai ynxu ya bude ya karanta,, tsoki yaja tareda yamutse d'aurarriyar fuskarsa na ganin saqon daga hannat ne,,, yarasa gane mike damun 'yan matan yanzu wai ma dai? qiri qiri ba kunya zasu fad'a maka suna sonka kamar dai yanda itan ta rubuto masa yanzun fa. yanajin babu yarinyar da sauran mutuncinta zaiyi saura a ransa muddun yaga ta furtawa wani hakan da bakinta bare mashi kankat kenn. kwanciyar sa yayi haknali kwance ba damuwar komi a ransa kota kan wayar ma bai qara biba,,,. Washe gari asabar dady mu'azzam saraki ya sauko daga samansa a shirye cikin shigarsa ta girma. haka itama momy umaima take a shirye wanda daka gnta kaga cewan eh yess matar manya ce itan ba kwano kwano tundaga suturar jikinta da sauran ma kayan jikinta, fuskar nan tata a sake tk ga fara'a, mata mai tsabar mutunta jama'a komin talaucinka kuwa zata tsaya ta saurareka bawai dole sai irinsu ba,, wato masu hali? nooo,, ita kowa nata ne,,, tana gefen mijinta a tare suna saukowa suna fira suna dariya abinsu gwanin sha'awa. a haka har suka shiga dakin annah. suka gaisheta. anan ne kuma shi dady mu'azzam sarakin ke fadawa annah inda yakeson zuwa dan temakawa mutanen da matsalar ta samesu ata bngaren rasa muhallai dakuma lpia, kamar dai yanda suka saban,,, annah tace ''ayya Allah sarki,, Allah dai shi yi maka albarka ya qara bude na alheri,, kaje kana tare da sa'a cikin rayuwa insha Allah" "ameeen ameen annah 2, sai mun dawo to, "annah ko zamuje ne tare dake kema dai yau?, a cewar mommy umaima tana murmushi. girgiza kai annah tayi tace "a'a kuje kudai, dai Allan mai doku lpia ni zan sanya lalle ne a zunguru na, dan ga hannayena shauran lallen ya kusa ficewa shiyasa, tun fa wanda kika daura mun ne wancen zuwan,,, Umaimah tayi saurin dawowa ta zauna tace "kawo na sanya miki to annah in yaso ni saina zauna nuree sai suje tareda da mahabeer ko?, annah tace a'a baza'ayi haka ba, inda dai kun saba zuwa ku ukun dud ranar weekend to yanzun ma kuwa hakan zakuje, kutafi ba komi ni zan sanya da kaina Allah shiyi albarka dai, umaimah kema Allah kawo miki rabon ki a duniya, dan har abadan bazan bar yi miki addu'a ba kema na ganin rabonki a duniya nan a,,,,,,, Shiru annah tayi ganin shigowar mahabeer cikin dakin a shigarsa da yafiyi ta qananun kaya,, wannan karon farar rigace yasa da farin wando jeans, a saman rigar ya dora wata iriyar baqar riga mai dogon hannu iya zuw wajen belt dinsa baqi, sai ya nannad'e hannayen rigar duka, wanda hakan yabawa kwantaccen baqin gashin hannayen sa fitowa shar a farar fatar jikinsa gwanin sha'awa, ga black watch dinsa nan qirar diamon sai daukan ido yakeyi wnda bayyana kud'in sa 6ata lokaci ne a wajen fad'a ma, hakama cover shoes dinsa da farar sock nasa. tako ina mahabeer baida makusa, a tsaye yake q'arfaffan namijin gaske,,, amman kunnen sa yaso ya dauko masa mgnr da annah tayi ta qarshe,, wnda tacewa mommy tasa ta samu rabonta? to shi dai a iya saninsa basu nemi wani abu suka rasa ba a rayuwa, tako ina Allah ya fad'ada musu gashi har suna bayarwa suma amman har ace momy na nemn wani abun kuma ta rasa a live ? to miye shi abun? d'aga kafafarsa yayi tareda dan d'age gira d'an kasa gano amsar da zuciyar sa keda buqatar sani amman bata sani ba, share zancen yayi kawai yana mai q'ara gyara blueetooth d'in kunnen sa a tym d'in daya ida shigowa tsakiyan dakin duka. sai yaga suma sun da sha jininsun kuma sunyi shuru da mgnr da sukeyi kafin ya shigo suna kallonsa da murmushi kamar basune suke mgnn samun rabo ba ynxun. bayan ya isa wajen su dady mu'azzam d'in ya miq'a masa hannu shima dadyn ya miq'a masa suka jinjina a tare sannan ya d'an kwanto a smn jikin dady d'in yace "morning dady,, hope you wake well dady ?,,, dan bubbuga bayan sa dadyn yayi yace "I'm fine my lovely son,ina fatan kaima ka tashi lpia? Yeah iam 5n like yhu my dady" rabuwa yayi da jikin dadyn yaje kan cinyar momy umaimah ya daura kansa yana fadin "morning sweet momy?,, dafa kansa tayi tana qoqarin boye fuskarta daga garesa dan perfume d'in daya sanya tanajin kamar yanason sata amayar da abinda taci dudda dadin qamshinsa kuwa. cikin dabara ta amsa gaisuwar tasa tareda tashi tsaye tace zataje dauko jakarta data mnto ta a saman bed nata. da sauri ta fice shikuma ya maida kansa a cinyar annah yana fad'in "yadai matar kin farka lpia kema dai ko?, Harararsa annah tayi tace " to da ban tashi ba daka ganni? kaini wannan auren ma inajin fasashi zanyi ace mutum kullum fuskar mijinka gim a d'aure sai kayi sa'a sannan zai sakar maka ita? Inaaaa bada niba to,, qara langwa6e kansa yayi yace "ohhhh kaga wannan tshohuwar? to ai fara'ar zuwa takeyi ko annah ta? ya fad'a hakan tareda watsa hannayensa yana ta6e pink lips dinsa alamun hakan ko a jikinsa. tace "kai tafi can ni bani waje,, sai kaita zama ay har sai sakin fuskar yazo ya isheka sannan ka saketan inda ba tare kk da kayan kaba daman,, wani irin murmushi yasaki yana mai qara gyara kwanciyar kansa a cinyar annah batareda yace komi ba. dariya kawai dady mu'azzam ke musu yana fad'in "ah mudai annah/'yan bada haquri ne dn wannan auren kam naku mutu ka raba keda mahabeer dinki annah, hmm wanda dmn sabo da shine muka samu ake jimawa mamu anan ba'a koma gida katsina ba,,. mahabeer yace "yesss dady na,,, da sannu ma saina maido muku da ita nan duka,,, a lokacin mommy umaimah ta dawo d'akin tana cewa "dakuwa munji dadi mahabeer na muddin kuwa kai mana wannan qoqarin. dariya sukayi dukansu yayinda mahabeer yayi wani 6oyayyen murmushi kawai abinsa shi,,,. a haka suka fito nan haraban gidan suka shiga mota dady mua'zzam na gefe yayinda mahabeer ke tuqa motar mommy umaimah na baya tana amsa wayar hajiyar hannat akan kayan datace taje london ta siyo ko za'a kawo matasu ynxun tagani ,,, anan momy umaimah take fad'a mata zasuje anguwa ne ynxun bata nan, acan bangaren hajiyar hannat d'in ke cewa to shiknn inta dawo zata aiko mata hannat ta gwada mata kalar sampur d'in kayan ahaka sukayi bankwana. saida motarsu ta hau titi sannan mahaber ya dubi dadyn nasa yace "to dady yau ina zamu fara zuwa ne? muazzam saraki ya dago daga duba daily trust dinsa dayakeyi yanamai qara gyara zaman gilashin fuskarsa yace "yau dai inaga mufara zuwa can nursing home (wato barau dukko hospital) ta yanki cikin gari son" "to dady" daga haka yayi shuru bai sake cewa komi ba ya maida kansa ga tuqin sosai,,, saima qara wa motar speed da yayi suka dauki hanyar asibitin ,,,,,, [10/11, 2:45 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣4⃣ 🌊🌊🌊 basu d'auki wani dogon tafiya ba sosai suka iso *barau dikko hospital* d'in, sun firfito dukkansu a motan knn sukaji daga bayansu ta gefen titin ana musu horn alamun su tsaya, su a lokacin ma suna qoqarin shiga a cikin asibitin dan tsayawa mu'azzam saraki yayi kadan yayinda mahabeer da momy umaimah sukayi gefe, a bazace kuma cikin tsabar mamaki mu'azzam ya qarasa kusa da alhajin daya fito cikin motar wacce ake musu horn a cikinta. suka rungume juna cikin fara'a. mutumin yace "haj mu'azzam saraki kuyi mana afuwa mun san mun muku lefi dan shekaru da yawa bamu wai wayeku ba, sai alokacin mu'azzam saraki ya samu qarfin gwiwar yin magana yace "wlh kuwa kai dai haj Muhammad ka mancemu kawai zakace a rayuwa, sai kace ba tare mukayi childhood namu ba,? sannan ga karatun mu da muka yisa a tare tun daga primary har kuma zuwa secondry? amman ka 6oye lokaci daya kwata kwata har nagaji da try number ka wlh haj Muhammad, saifa danaje can gidanka nake tambayar masu gadin nan suke fada mun baku qasar, sunce second madam dinka hjy ni'ima ne keba lpia?. Alhj Muhammad yace "eh wlh kuwa, kasan tun shekarun baya din nan da Allah yabamu rabon haihuwar a duniya bayan dogon lokacin da muka shafe muna neman ta, sai kuma bayan Allah ya bamun ne muka neme jinjirin nan dare daya wlh muka rasa shi, tofa tun lokacin haj mu'azzam ni'ima bata qara lpia ba kullum ciwo sabo yake komawa takai ta kawo wlh sam ni'ima bata iya cin abinci ynda ya kamata, nan da nan ciwo ya rufeta ko numfashinta baya fita ynda ya dace, asibiti mun je 2 amman aka kasa gano taqamaiman matsalan nata dole muka je mecca can wajen danginta anan muka samu wani qwararren doctor ya fara dorata kan magun guna, cikin ikon Allah ta fara dangana ta hnyar adduo'e da muke xuwa munayi mata dare da rana cikin ka'aba. tofa bayan dan lokaci jikin ya dawo normal sai kuma taqi ta biyoni gida nijeria, wai ita nan wajen iyayenta zata zauna,, wlh haj mu'azzam a hakan ta kafe kan dole na qyaleta dan nasan hakan bai rasa nasaba da rashin jinjirin nata wanda har kwanan gobe bata daina kuka kan 6atar saba, Haka na haqura a dud tsawon shekaru nan ina zarya tsakanin mecca da nan gida nijeria nan wajen hjy laria inyi mata wata daya itama kuma can inmata wata dayan, Shiyasa lokaci yaimun qaranci kwata kwata wlh haj mu'azzam ga kuma business komi yai mun yawa a lokacin, ana haka kuma ita mahaifiyar ni'ima Allah yai mata rasuwa ko wata ba'a qulla ba ynzun haka da rasuwar nata, mafarin knn shi mahaifin nata ya sameta a wajen kakarta bayan an gama makokin mamar tata yanata mata fada akan ta daure dai ta haqura ta dawo nan nijeria d'in kusa da mijinta zifi sauqi har a wajensa shima. nan suma dangin nata suka yita lallashenta harta haqura amman da sharadin cewa wannan gidan namu bazta kuma zaman saba saboda yana tuno mata da d'an jinjirin yaronta, dan acikinsa tayi renon cikinta a wajaje daban daban na gidan dan haka sai dai asamo mata wani gidan bashiba tofa kaji yanda alamurran suka kasance haj mu'azzam. girgiza kai muazzam saraki yayi yace Allah sarki Allah jiqanta zanje in mata gaisuwa insha Allah, kuma Allah shi bayyana muku yaronku a dud inda yake, dan wlh 6atan d'a babu dad'i har ma gwamma ace maka yau Allah ya kar6i abinsa akan 6atan nasa, idanuwan alhj Muhammad har sun fara sauyawa a 6oye ya sanya hankicerf ya goge qwalla daga idanunsa na mikin tuno dansa da yayi? Shin yana raye? to inyana raye cikin wane kalar mutane yake yin rayuwa? ya tashi a musulmi ne ko kuma kiristan? yaci abinci ko bai ciba? Yana cikin matsi na wahala koko yana hali na farin ciki da wadata,? yana cen yana rayuwa da mutanen daya tabbatar sune haqiqanin iyayensa basu ba? Allah sarki abinda ya fada knn a fili tareda wani murmushi mai cin rai, dafasa alhj muazzam saraki yayi yace bakomi haj Muhammad insha Allah komin daren dadewa Allah zai nuna mana shi, karage yawan ddamuwa dan Allah saboda itama ciwone damuwar, addu'ar nan da mukeyi akai mu qara zage dantse insha Allah gskia zatayi halinta. "hakane haj muazzam ngd sosai da kulawanka" Muazzam saraki yace bakomi hj Muhammad,, kuma zancen mgnr gida d kk kamance da gidana na kusa dani ba kowa a cikinsa ne? kuma kaga ai zaiyi girman gidanka nakega ko? kadawo ciki kawai na bakashi halak malak abokina,,, kallonsa Alhj Muhammad yk yana mamakin tsagwaran kirki irinna alhj mu'azzam saraki a duniyar nn? dudda yasan shima yanada dukiya kamar tasa amman har baiji qyashin bashi kyautar gida ba haka ba batareda ko asin shi ba? lallaikam shiko a rayuwa yayi sa'ar aboki nagari managarci wanda yasan ko bayan ransa bazai mance da lamarin ahalinsa ba zai riqesu amana kamar yanda zaiwa nasa. cikin tsabar farin ciki ya fara fad'in "nagode nagode haj muazzam saraki Allah shi bar zumunci a tsakani, "haba haba dan Allah kuma haj Muhammad ai babu zancen godia a tsakaninmu kama daina dan Allah abokina'' dariya sukayi dukkansu sannan mu'azzam sarakin yasake cewa"haj Muhammad muje ga family na cen kazo ku gaisa ko? tare suka isa har wajen nan suka gaisa da mommy umaimah nan momyy umaimah take tambayarsa qawar tata ni'ima ta 6ata 6a kwana aru aru? "takusan dawowa gareku hjy umaimah insha Allah cewar alhj Muhammad yana dariya amman idanunsa nakan mahaber da yake cemasa "dady morning,,, lpia lau d'an saurayi, baisan miya fad'ar masa da gaba ba da ganin yaron ba, saiya rasa cikin kuma a family dinsu matarsa ni'ima a cen mecca dawa yk masa kama? koko dai gixo ne yakega ma kawai. ahaka dai ya 6arar da zancen, sannan ya dubi muazzam saraki yace "haj mu'azzam wannan ma saurayin yaron family dinka ne shi? yayi tambayar yana mai nuna mahaber din cikin murmushi, da son yaron kuma. hakanan shidai yaji son saurayin ya shigesa a ransa batareda yasan dalili ba,,,,,, Fasaha online writers f.o.w.📘🖊 [10/11, 2:45 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f.o.w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣5⃣ 🌊🌊🌊 *M* u'azzam saraki cikin murmushi shima yace yace "eh d'ana ne haj Muhammad, amman bazaka san saba daman, saboda a watan da aka haifesa na nemeka in shaida maka tun ranar amman ban samekan ba saidai sauran abokanmu na sanarwa, cikin mamaki alhj Muhammad "yace ikon Allah knn, kaima kamar ni kk sai bayan tsawon lokaci sannan muka samu namu rabon kuma inaga a satinne nima aka haifar mun yaro na, to Masha Allah masha Allah, Allah shi riqa mana amman ya sunnan d'an nawa to? mommy umaimah tayi saurin cewa *"mahabeer* sunan sa,,, dammmmm alhj Muhammad yaji gabansa yawani iriyar yankewa ya buga da qarfi,, cikin rawar murya yace "ma,,, mah,,mahabeer fa kikace? cikin mamaki suke kallonsa wannan karon harda shi mahabeer d'in dayabar latsa phone dinsa a wannan karon ya zubawa abokin baban nasa idanu najin mamakin sunansa da yaketa maimaitawa. alhj mua'zzam saraki ne yayi qarfin halin furta cewa "eh abokina sunansa knn mahabeer, ince kokaima kasan sunan ne a wani wajen? share zufar kansa alhj Muhammad yayi da hankicerf d'in sa sannan yace "sunan yarona ne daya 6ata knn shima mahabeer, shiyasa kaga nayi mamakin sake jin sunan nasa danayi a yanzun, dan tunda nake ban ta6a jin mai irin wannan sunan ba saifa sanda aka haifesa mahaifin ni'ima daga can mecca ya bamu shi sunan muka sanya masa tokaji fa dalilin mamakin nawa" ya qarashe maganar yana mai sakin fara'ar dole. sun qara tausaya masa sannan daga bisani suka rabu akan gobe zasu had'u insha Allah inda yadawo gari yanzun parmanet. a haka alhj Muhammad d'in ya tafi yana ta satar kallon mahabeer kamar ya daukesa yakeji ya tafi dashi. abinda yabawa alhj mu'azzam saraki a mamaki a lokacin shine ganin yanda cincirondon 'yan jarida suka wajen suka baibayesa maza da mata suna qoqarin fara watso masu tambayoyin nasu knn a lokacin kuma manyan likitocin cikin asibitin sika fito dukkansu sukayi masa jagora har saman benayen d'aku nan da su marassa lpian na asibitin suke kwankwance cikin jigata dakuma neman temako mawadata bayin Allah. Sukuma yan jarida d'in suna mara masu baya cameras dinsu tuni ta fara daukan vidous na rahoto. gadajen wa'anda ambaliyan ruwa yatafi musu da muhallansu da dukiyoyinsu tanan yafara bi yana musu ya jiki suna amsawa cikin tsananin son mua'zzam saraki a ransu na kirkinsa da kulawar sa garesu, dud gadon da suka zo saiya zauna a seat d'in wajen ya gayar da patient d'in cikin girmamawa batareda tunowa da tazarar dake tsakanin suba nashi mai kudi su kuma talakawa amman dud hakan sam bai damesaba dan yasan Allan nan dai dud shi ya haliccesu baikuma banbanta d'aya ba dan yafison d'ayan ba. mahabeer shikuma yana bayan mahaifin nasa tsaye kamar soja fuskar nan tasa bazakace yana daure ba kuma bazakace yana a sake ba, amman har a zuciyarsa tausayin mutanen nan yana ransa sosai, briefcase d'in dake saman shoulder dinsa babu abinda ke cikinta sai kudi bandir bandir, Shiyasa in shi mua'zzam saraki d'in ya zauna wajen patient d'in kanya tashi saiya umarci mahabeer d'in daya ajiye musu rafar 200 thousand sabida kulawa dakai da siyen magani kuma, kowane gado haka suke masa har saida suka gama tanan bangaren suna shirin komawa ta 'yan 6angaren accident ne mua'zzam saraki ya kirawo babban doctor d'in yazo cikin sauri yadan rusuna danji yake kansa har wani hiyaqi hiyaqi yake cikin dinbin jama'ar wajen mua'zzam saraki ya kirasa. "ranka shi dad'e gani,,,,, mua'zzam saraki yace "yawwa doctor lurwan, yanzu mutanen da suka rasa muhallansu zasu kai kamar mutum nawa knn?, d'an dakatawa doctor lurwan yayi yana mai bin wajen gadajen da suke kwance da kallo, in few minutes ya gama q'ilgasu sannan yace "mutane 58 ne ranka shi dad'e, "ok dictor kaje daga yau har qarshen satin nan na baka kwangilar samomin gidaje 58 wad'anda zasu koma a ciki in sun samu lpia, cikin rawar jiki doctor lurwan yaji wannan garabasar kamar daga sama nan danan ya fara fad'in "to,,, to,,,,ranka shidad'e insha Allah zan samo maka su cikin satin nan da yandan Allah,,, ya qarashe mgnr tasa baki a washe. sudai yan journalist aikinsu kawai sukeyi suna biye dasu ko ina, suma a zuqatansu cike da mamakin yawan alherin mutumin. daga nan layin 'yan hatsari suka dinga bi suma suna basu kudin kamar ynda suka bawa sauran, su baffa kad'do sune last bed na dakin gaba d'aya, haka mua'zzam saraki ya isa nasu wajen suma ya zauna mommy umaimah na gefensa na dama yayinda mahabeer ke tsaye as any tymes ago,, baffa kaddo ya fara gaishesu yayinda maman ummu hani ta samu barci ummu hani kuma ta gewaya baya tana wanke masu kayansu can wajen famfo,,, a zuciyar mommy umaimah taita mamakin miya kawo buzaye kuma suma anan? sai tayi tunanin cewa kuma ko sun shigo cikin gari ne hatsarin ya samesu mafarin zuwan nasu knn yau, Kuma ga alama ita wacce ke jinyar ta fara samun sauqi ganin yanda wajen dataji ciwokan a jikinta suka fara q'aqqamewa. nan shima mahabeer ya ajiye musu 200 thousands baffa kaddo yanata godia kamar yanda yaga sauran nayi, amman shi nagode 2 kawai ya iya fada da hausa dan ba iya yaren hausar yayi sosai ba, ahankali mommy umaimah ta qara dafe kanta datakejin yana dan jujjuya mata tun farkon shigowar tasu hospital d'in amman wannan karon yafi lokuttan da suka wuce juyawa sosai,,, suna shirin fitane daga wajen tayi saurin ruqo mahabeer da yafi kusa da ita ta sulale a qasan wajen a sume,,,, da sauri mahabeer ya duqa tareda ruqo hannayenta yana fad'in "momy, momy, miya sameki kitashi pleas!!??? dud ya rude ya gigice,, mua'zzam saraki shima ba qaramin dauriya yayi ba da ganin tashin hankalin daya samesu ba a lokaci daya,, ga doctors sunxo sun zagayesu cike da tausayin halinda matar tasa ta fad'a a ciki ynzu, suna son temakawa su dauketa suje suyi checking dinta amman suna ganin kamar kuskure ne yin hakan dan aganinsu yafi qarfin ajiye iyalinsa a cikin wannan general hospital d'in tasu ta kowa da kowa, sai dai ta kud'i,,,, jin mua'zzam saraki na cewa cikin rawar murya "ku d'auketa doctors dan Allah ku duba min ita kunji,,,miya faru da ita?!!! basu bari mamakinsu ya tsanan taba nan da nan sukabi umarnun sa kuwa, nurse d'in asibitin suka kawo keken da ake dora marassa lpia, mahabeer ya dagota cak ya dora a saman keken zuciyarsa na wani irin bugu fat! fat! fat!,,, shiga sukayi da ita emergency nan danan doctors sama da 5 suka rufo a kanta suna binciko matsalar tata yayinda a can waje kuma 'yan jarida suka rufu akan mua'zzam saraki suka hau tambayar sa akanmi yayi ra'ayin ajiye matarsa a irin wannan asibitin? wanda masu kudi da dama suke qin kawo iyalensu dan suna tunanin babu wasu q'wararrun likitoci da zasu duba musu familyn nasu kamar sauran private hospital inma baa dangana da qasashen qetare ba koda kuwa ace dai dai da ciwon kaine common bare kuma ace wai rasa numfashi gaba daya a lokaci daya, mizakace kai kuma game da hakan ranka shi dad'e?????? Fasaha online writers f.o.w.📘🖊 [10/11, 2:45 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f.o.w. *Didicated to zahra mai gari* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣6⃣ 🌊🌊🌊 Maganar da d'an jaridar yakewa mua'zzam saraki ita mamaki ma kawai ta bashi gaba d'aya, duban bayin Allahn dake kwance a wajajen ya sakeyi ga kuma matarsa itama acan kwance, kawai bud'an bakin sa sai cewa musu yayi, "to sabodami harni zanfi qarfin ajiye iyalina a cikin bayin Allah musulmai,? Siyo lafiyan zanyi knn? kun mance damai bada lpiar ne? girgiza kai yayi sannan yace "ninan da kuke ganina nasha ban ban da sauran, dan ban raina mafari, komin q'anqantar waje wlh zan iya kawo iyalaine wajen nima a dubamun su muddin jama'an Annabi na halartar wajen, ban damu sai inda keda fanka da eci ba, shiru ya danyi sannan ya ci gaba da fad'in "kutuna neman lpia ya kawo kowa a wajen nan bawai hutawa ba, dan lpiar itace kowane irin hutu na rayuwan d'an Adam muddin bakada lpia tofa jin dad'i bai ganka ba aduniyar nan, kuma nasan kunsan haka kuma, wlh koda ace nine ke ciwon nan zan tsaya anan su dubani kamar yanda ake duba sauran, dan nasan inada compidence akan asibitin nan, *barau dikko hospital* nasan yana kulawa da jama'a ynda ya kamata komin qaramin qarfinka zasu baka kulawa ynda ya dace bazasu banzatar da kaiba, dan haka maganata ta qarshe shine kusani Allah d'aya na sani kuma shi ke bada lipa akowane wuri mutum yake bawai sai za6a66en waje ba". dukkansu jikinsu yayi sanyi da maganar mua'zzam saraki dan haka kowa ya sauke abin maganarsa daga garesa cikin karewar gwiwa tareda qara tabbatar da gaskiar abinda ya gama fada ynxun a cikin bakinsa, wani daga cikin sune yayi q'arfin halin cewa "am to ranka shi dad'e zamu iya tsayawa anan har sai munji sakamakon ciwon mai d'akinka na samun sauqi dan masoyanka su gani kazo aikin alheri kuma ga ynda ta faru da iyalinka? d'aga masa hannu mua'zzam saraki yayi yace "banda buq'atar hakan,,, kuma inda hali ku goge vidio d'in nan da kuketa d'aukanmu tun d'azun, ban son ni innayi aikin alheri sai an gwadawa duniya kowa ya gani, na roqeku daku goge dudda nasan dan kasuwanci da son qara daukaka kukeyin sa, tsabar qwarjini dayai musu ne yasa kowanensu ya danna wajen gogewa kawai suka barshi a matsayin zasu buga labarin temakon majinyan da yayi a asibitin a newspaper dinsu inda aikinsu ne hakan, umartar mahabeer yayi daya bawa kowanensu bander bandeer suma, nan da nan kuwa ya cika umarnin dadyn nasa, sukuwa 'yan jarida gani suke riba biyu aisu gaba ta kaisu ma a zuwan asibitin dan d'aukan rahotan, shiyasa basu q'ara d'aukan wani dogon lokaci ba suka tafi. dafe kansa anan wajen mua'zzam saraki yayi yana adduar Allah bawa umaimahn sa lpia, ba'a jimaba doctor lurwan ya fito daga room d'in da aka shigar da umaimah fuskarsa a sake cikin fara'a ya iso wajen, mahabeer ya zuba masa ido a tun a daga nesa, zuciyarsa yaji ta d'anyi sanyi dan ko ba komi yaga alamun nasara akan fuska ta doctor lurwan d'in. yana zuwa gaban mua'zzam saraki yace "ranka shi dad'e muje office danjin bayanin komi, suna shiga office d'in suka zauna mahabeer ya zauna akan kujerar dake setin dadyn nasa yayinda doctor lurwan ke fuskantar su. yafara magana da cewa "ranka shi dad'e iyalinka ta farko lpia amman ta koma barci ynxu sakamakon q'arin ruwa da muka jona mata sannan kuma munyi kowane irin gwaje gwaje ga ita mai d'akin naka har fitsarinta mun d'iba munyi reaserching akai kaga result d'in da muka samu nan ma, nan ya isa wajen wata na'ura dake wajen yayi wasu danne danne saiga wata farar paper ta turo a qasan na'urar tasu ta aiki ya dawo ya zauna tareda miqawa mua'zzam sarakin result d'in shi kuma ya kar6a tareda fara dubawa, abinda ya gani ne yaji jikinsa na wani irin tsumammiyar tsuma ta kyarma a lokacin, nan take farin ciki ya wani iriyar baibayesa,,, ganin abin yakeyi kamar a mafarki sai faman qara maimaita karanta takardar yakeyi wai yau shine Allah ya azurtasu da samun rabo na ciki abinda suka jima suna fata da roqon Allah shine yau Allah ya dubesu da idon Rahma ya basu abinda dukiyanka bazata ta6a siya maka shiba komin yawanta, baiyi aune ba yaji wasu irin d'umammun hawaye nabin idanunsa suna fitowa na farin ciki. wai yau matarsa keda 6oyayyen ciki har na tsawon wata 6 batareda sun sani ba kuma? Kai shiko yau wace irin iriyar godia zai nunawa Ubangijin nasa yau? Kawai saiya daga hannayensa a sama dukkansu hawayen murna na q'ara fito masa ya sunkuya qasa tareda yiwa ubangiji sujada sai fad'in Alhamdulilla ya Allah kawai yakeyi tareda kirari wa sunayen Allah kyawawa. fiddo idanuwa mahabeer yayi da sauri ganin hawaye nabin idanuwan dadyn nasa bayan ya koma ya zauna yayinda fuskarsa ke kan qara kallon takardar da likitan ya bashi. cikin mutuwar jiki mahabeer ya taso ya dawo wajen dadyn nasa ya leqa kansa ya fara bin takardar da idanuwa shima, ganin abinda ke rubuce shima ya basa mamaki dan tun tashinsa a gidan nasu bai ta6a ganin wani q'aramin yaro ba bayanshi, sai ynxu ne yasan ma'anar zubar hawayen dadyn nasa na farinciki ne ba komi ba. rungume juna sukayi shida dadyn suna murna,,, doctor lurwan kuwa sai binsu yake da kallo shima yana fara'a,, Hamdala dady mua'zzam saraki kawai yakeyi bayan sujada da yayi ta nuna farin cikinsa ga mahalicci, lallai sad'aqa da temakon bayin Allah ba q'aramar turba bace mai kaiwa ga gaci ba a rayuwar d'an Adam kai harma bayan ransa zata bisa ta zame masa garkuwa a ranar sakamako. Mua'zzam saraki ya rasa inda zaisa kansa dan murna da sauri yake fad'in cewa "doctor lurwan haq'iqa naji dad'in wannan albishir d'in naka gareni dan haka na baka kujerar mecca 10 ta wannan shekar a matsayin tukwicin ka, washe baki doctor lurwan yake tayi yana fad'in "godia nake ranka shidade, aransa yake fad'in yau kam ya dace da wannan rana yaushi washar kam. Har d'akin da momy umaimah take kwance doctor lurwan ya kaisu lokacin ta farko, amman sai doctor lurwan yace ya kamata abarta ta qara hutawa sosai dan qwarin jikinta ya dawo normal duka. bayan fitar doctor lurwan mua'zzam saraki ya matsa kusada ita ya zauna yace muna qara godia ga Allah wifeyna dayai mana irin babban wannan kyauta a wannan shekarar wacce ta fiyemun dukiya ta duka,, Kallonsa kawai takeyi takasa gane nufin nasa, duban mahabeer dady mua'zzam saraki yayi yace "zoka fad'a mata abin farin cikin daya samemu my son, yayi maganar cikin tsananin q'aruwar Murnar tasa, har wajen kanta mahabeer ya duq'o ya rad'a mata da cewa "momny na nanda 3 months zaki bawa dady baby ni kuma q'ane a gareni haka doctor yace" jitayi maganar kamar a mafarki abin wasu hawaye taji suna neman sulalo mata a fuskanta itama da sauri ta miqe zaune ta shige jikin dady mua'zzam saraki tana hawaye, a zuciyarta godia kawai takewa ubangiji Allah babu adadi,, cikin rawar murya ta fara fadun "nuree... nuree kawai a take fad'a jikinsa shikuma ya qara rungume suna dariyan murna, a fili suke qara bayyana hamdala ga buwayi gagara misali mai kyauta asanda yaso batareda tursasawa ta wani abin halitta ba, Kwantar da ita yayi tareda shafa kanta ya sumbaci bakinta cikin so da kulawa ta tsohuwar soyayyar tasu,,, shi dai mahabeer cikin burgewa yake kallon iyayen nasa soyayyar tabbas bata tsufa ya shaida hakan tuni batun yau ba. lumshe idanunsa yayi sannan ya bud'esu lokacin dayaji dadyn nasa nace masa ''zaije gida ya d'auko annah ya jirasa yanzun zasu dawo, "to dady ai kyau ace kabari ni zanje na kaiwa annah ta wannan surprise d'in" ya fad'i maganar a shagwabe kansa na mai lwangwabe, "cikin faraa mua'zzam saraki yace "nima ina son inga kalar farin cikin da kagani a fuskar mamanka lokacin da ka fad'a matan ynxun to nima inason inga irinsa a fuskar mahaifiyata koya kace my son? "dhat is true dady adawo lpia ina nan muna jinya nida momyna" ya fad'i hakan tareda kwanciya gefen gadon da mommy umaimahn taken. sukuwa iyayen dariya sukayi masa. ahaka dady mua'zzam saraki ya fice zuciyarsa cikeda farin ciki uwa ya zuba ruwa qasa yasha. mommy umaimah ta dubi mahabeer tace "ina son shan ruwa mahabeer dina, da sauri ya miqe tsaye har Bluetooth din kunnen sa na fad'owa saman jikinsa yace "to momy bari naje na samo miki swean water a nan waje ko, girgiza kai tayi tace "na zartsi nake son sha ay son" to momy ina zamu samu na zarts,,,, maganar tasa ta katse da dawowar doctor lurwan cikin d'akin tun bayan futarsa dazun, anan yaji abunda momy umaimah tace ta so. mahabeer yace "doctor i don't know place,,, kokasan wajen da zan samu irin ruwan da take son sha d'in anan kusa sainaje? doctor lurwan yace "eh inka fita anan ka zagaya ta baya akwai fanfon mono wajen wata darbejiyan icce zaka samu anan" "ok doctor thanks bari naje tom" anan ya fita yabar doctor yana qara gyarawa mommy umaimah drip d'in hannunta. ta inda doctor ya kwatanta masa tanan yabi wajen ba hayaniyar komi tsit sai wata matashiyar yarinya daya fara hangowa daga nesa wacce sam sam baiga really fuskarta ba, sakamakon ta rufe rabin fuskar nata, sai dai gazar gazar d'in baqaqen gashin idanunta da gashin girarta kawai ke bud'e dayake tasa wani baqin qyalle mai kauri ta rube rabin fuskar nata, tana duq'e tana linke kayanta data gama wankewa sun bushe tanason komawa cikin d'akin dan bata sani ba ko mamanta na son wani abun kuma. cikin tafiyar takunsa na qasaita ya iso wajen yaja ya tsaya gabnta batareda yace uffan ba dan yarasa ta ina zai fara mata maganar ynda kan famfan yake dan ba wai sanin kansa yaiba, jin motsin taku a bayanta yasa ta jiyo da fuskarta a hankali dan tanada tabbacin cewa babu kowa a wajen face ita dan tun d'azun sauran mutanen wajen suka gama nasu aikin suka tafi itama dantana sanyin jiki ne na aiki shiyasa takai har yanzun ,,,,, ganin mutum tayi a bayanta a tsaye, ita tsoro ma taji hakan yasa da d'an sauri ta miq'e tsaye tareda kwasar kayanta ta matsa daga wajen taci gaba da linkin kayan ta batare da ta qara kallonsa ba. shi sam hankalin sa ma bai wajenta ta sosaia lokacin, shi babban matsalan sa yanda ake samun ruwan su fito baisan ynda ake yiba, shiyasa ya tsaya wajen yana mai qara nazartar ynda yk dnbaisan ta ynda zai tuqa monon ba ya kawo ba, shi sam baida ra'ayin kan wata magana ta dinga had'asa da matan hausawa dinnan dan yatsani rainin hakali shi a rayiwar sa sam, amman ganin tsayuwar bazatai masa ba yasa ya daure ya sauke kad'an daga cikin fad'in ran nasa dan tunowa da momyn tasa nacen na jiransa ya kai mata ruwan tasha,, da wani irin sautin takun tafiyarsa na qaqqarfan namiji ya qara qwaqqwaran taku guda 5 sai gashi a bayanta still ya sake tsayawa hannayensa a wannan karon sanye cikin aljihun jeans d'insa kamar dai d'azun, Wannan karon kuma bata juyaba yi tayi kamar batasan yana wajen ba dan ta shaida mutum ne ynxu ba Aljan ba sabida ganin datai masa in short time, a yatsine ya fara maganar tasa da cewa "ke! ,,ina buqatar ruwa a cikin ta nan wajajen tayaya zan iya samun su?,,, ummu hani tajisa sarai amman jin yanda yake maganar tasa cikin nuna isa da son ai masa abin kan dole ynda yake so yasa tayi kamar bata jishiba, ahankali taji ya sake maimaitawa nan ma tayi burus dashi saima qara saurin qarasa linke rigar baffanta datayi ta miqe tsaye ta dauki sauran kayan tana shirin wucewa abinta batareda ta qara dubn gefen da yake bama sam. shikuwa ganin tana shirin tafiya gashi kuma baisan yaya zaiyi ba indai ta tafi tabarsa awajen kan dole yasa ya d'an sassauko da muryar tasa qasa yace "mamana keson ruwan ne,, kuma ma bata lpia shiyasa please ki taimaka baiwar Allah!,,,, jin ya ambaci mamarsa ce keson ruwan bata lpia da kuma temakon da yace yasa taja ta tsaya cak a wajen,,, Fasaha Online writers f.o.w. 📘🖊 [10/11, 2:45 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. Please nayi d'n kure pls wurin sa dedicated a last pg saida na send snn na lura d fatan zaku min fahimta mai kyau dan d'an Adam ajizi ne. Hmmm qawata ta kaina Raheenat Mahmoud, (heenat ) wannan shafin kena baiwa shi a zunzurutun kyautarwa gareki , 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣7⃣. 🌊🌊🌊 *A* hankali ta juyo baya batare da ta sake kallon sa ba harta iso gabansa ta bud'e bokitin kayan data linke ta fiddo wata faran roba ta swean water wacce ke da ruwan mono d'in a cikin ta, ta d'ibesu ne da nufin koda sunyi buq'atar shan ruwan basai ta dawo d'iba ba, dayake roban ruwan guda 3 ne saita miq'a masa d'ayan fuskarta na kallon gefe, hannu yasa ya kar6a yana wani tatta6e lips yace ''sune ruwan zartsin knn a ciki?,, duqawa tayi ta sungumi kayanta tayi tafiyarta ta barsa tsaye a wajen yana mai bin bayanta da kallo cikin raini da harara, wani d'an siririn tsoki yaja tareda d'aga kafad'a yace "may be kurma ce ma inaga, koma dai miye ita inda dai na samarwa momy na abinda takeso to ba damuwa na bace wnn."" shima baro wajen yayi ya koma room d'in da momyn tasa ke a ciki ya taradda ita zaune kamar yanda ya barta, ruwan ya miq'a mata yace "take it momy ga ruwan, Kar6a tayi ta fara sha jin dad'in ruwan da ta dingayi ne cikin bakinta yasa saida tasha kusan fin rabin ruwan goran sannan ta dure robar q'asa ta ajiye tareda kallon mahabeer cikin murmushi tace "yanda kake farantamun da komi nakeso mahabeer na kaima Allah shi dad'ada maka yaima za6in mata ta gari kaji ko mahabeer na? ''ameeen momy ya fad'i maganar yana mai q'ara fad'in har yanzu dady bai dawo ba mom,,,,, maganar tasa ta katse a dai dai lokacin da yaga shigowar annah itada dadyn nasa,, tsananin farin ciki ne kwance kawai a fuskar annah lokcn tundaga nesa harta qaraso wajen da mommy umaimah take ta zaune, zama tayi samn kujeran wajen tana fad'in "kai labari mai dad'i naji umaimah daga bakin sa kai Alhamdulilla masha Allah, Allah kuma ya inganta kai kai masha Allah,,, murmushi kawai mommy umaimah takeyi kanta sunkuye dan kunyar annah ma taji ita,, shikuwa mahabeer sai amsawa yakeyi da fad'in cewa "ameeen tsohuwa,, juyowa annah tayi tace "ah kaga yaro da kana bayana ma ashe? Sunno fuskarsa yayi yana karkashe mata idanuwa ya d'ora fuskar a kafad'an ta yace "ashe mace na mancewa da mijinta annah daman? ture fuskar tasa tayi tareda fad'in "yaro tun wuri jeka nemo matarka,,, wata 'yar siririyar dariya ya saki qasan lips d'insa sannan yace aini tuni na fidda second wifey ta annah,,. cikin farin ciki annah ke kallonsa da iyayen nasa dan aduniya ynxu basuda burin suga mahabeer ya fiddo musu matar da har zai ganta da kansa yace yana son ta zai aura,, har had'a baki mua'zzam saraki yakeyi shida annah wajen cewa "a ina take yarinyar to,, ware arms d'insa yayi yace "a bayyane take fa, kuma kunsanta tuni, 6oyayyen tsoki mommy umaimah tayi ita d'aya ta gane wacce yake nufi cikin takaicin abin,,, "bleesing towmy ce fa kunsanta ai inda tana zuwa gaisheku sosai,,, habawa tuni annah tahau tattafa hannayenta tana yin fad'a,, da fad'in lai'lahaillalla Muhammad rasulillah s.a.w.,,, yanzun dan Allah yaron nan har yanzu kana tare da wannan kafirar yarinyan? fisabilillahe ina abin so yake ga wannan mai gashin dokin?,, Maimakon kaje ka nemo arewa hausa Fulani masu kunya saika buge da nemn kitistan,? "haba first wifey,, kigane man,, sufa hausan nan sam basu iya soyayyar bane fa, kuma ga raini nikuma,, i hate disdain wlh annah natsani a rainani sukuma na kula hakan ne halayensu yawanci,, Oh kenan mu da muke hausawa dud mun raina kowa da kowa knn shiyasa muka haifeka har gashi kaima kazo ka renamun kana fad'a mana magana inda kasha nonon marainan ko? Zama yayi a kusa da kujerar ta ya kamo hannunta yana fad'in "haba my first wifey ki gane man nifa ba haka nake nufi ba daku,, kuma cewa nayi mafi yawancin su ai ba cewa nayi duka bafa, yana maganar ne yana mai nuna alamun a tausaya wa maganar tasa a fahimceta sosai sosai, amshe hannunta annah tayi tace "kaini rabu dani kuma bazamu ta6a yarda ka auro mana arna maqiya Allah ba ka hada mana a cikin zuriya ba dasu, ko mahaifinka dake d'aurema q'ugu da d'amara bai isa ya q'etare magana taba har ya amince ka aurota bare kai,,"' "haba first wifey nasan wasa kk ay, Hararsa tayi tace "koba wasa ba? Zakaga wasa ko ganin idonka shashashan yaro kawai ka girma bakasan ka girma ba, Shiru mahabeer yayi dan yaga yau annar tasa ya ta6ota da yawa dan haka bai sake cewa komi ba ya tashi a gabanta Ya koma gefen momyn tasa yana danna wayarsa fuskarsa a cur6une. har a cikin zuciyar mommy umaimah taji dad'in wankesa da annah tayi kan wannan bleesing d'in datake manne masa kamar mayya. In baccin ma abin mahabeer ga mata nan jamfa a gari kyawawa amman har kace baka son hausa sai yare? girgiza kai tayi tareda fad'in "Allah shirya" annah kuwa sawa tayi yazo ya maidata gida dan kawowa umaimah abinda zataci, haka mahabeer ya miqe yana cika yana batsewa kallonsa annah tayi tace "oho dai saika gama,, magana ce kuma na fad'a kajini da kyaun gaske, kuma zanga mai canzamin ita a gidan,." baiyi magana ba ya fito waje fuuuu ransa a bace iyayen suka bisa da dariyar gwabzawar tasu da annarsa,, annah ta biyo bayansa tana fad'in "kafi jirgi tashi,,," jiyayi yayi karo da mutum harya kai ga shi wanda ya bugen ya kaiga yin baya ya fad'i a wajen,,, "Washhhhh Allah na q'uguna zafi baffa zafi!!! ",, Abinda ummu hani tace knn a fili cikin lokacin da take murza qugun nata saboda tureran da yayi by mistakly,,,, ta fito ne dan siyo musu abinci anan waje taga mai abincin batakai ga kawowa ba mafarin knn ta dawo da nufin anjima ta koma ta siyo musun inta fito. sarai ya gane yarinyar data temaka masa da ruwa ce a d'azun, amman dayake a cikin fushi yake shiyasa yaji ita kanta ta qara bashi haushin,, yayi wani dogon tsoki ya wuce a wajen,,, anna da taga komi ya faru a wajen tayi saurin q'arasawa gaban Ummu hani ta zuqu'nna tanai mata "sannu yar nan kinji, dubn mahabeer annah tayi daya kusan shigewa a wajen tace "kai mahabeer zo dawo nan nace,,, cikin sake d'aurewar fuskarsa ya dawo wajen kamar ya fashe yakeji, "bakaga abinda kaiwa yarinyar mutane bane zaka wuce? dubnta yayi yace "anna to minayi kuma? ita face ta shigo mun hanya ay bn sani ba,,, d'aga masa hannu annah tayi tareda fad'in cewa "dalla ni yimun shiru,,kama mun ita ta miq'e tsaye, mutum sai zafin zuciya,, Ummu hani jin ance ya kamata ta miq'e yasa ta tattaro sauran qarfinta tayi wani iriyar miqewa a bazace har gyaton mayafinta data rufe rabin fuskar ta dashi ya fad'i gefensa qasa. da yake data koma can wajen su baffa ta cire nikabin datasa d'azun wajen wanki shine dazata fito ynxu ta lullubo fuskar tata kawai dantaga ba jimawa zatayi a wajen ba, daga annah harshi uban cijiyar babu wnda fuskarsa batayi arba da tsabar tsantsar kyawun gaske daga yarinyar ba kamar ba mutum ba,, musamma fararen idanunta farare tas dasu dasuka q'ara q'awata fara tas d'in fuskar tata. "masha Allah tabaraka ahsanal khaliqin," abinda annah tace knn, "sannu kinji 'yar nan?,, ummu hani cikin sanyi sanyin muryarta wacce na kusa da itane kawai zasuji maganar tata cikin yaren hausar tata kadan kad'an ta dubi annah tace "bakomi mah,, har a zuciyar annah taji yarinyar ta burgeta sam batada saurin fushi ynzu da watace ynda aka bugeta dinn ta fad'i taji jiki masifa zatai tayi ammn ita bata nuna hkn ba, "To 'yar nan mukeda godia kinji, ummu hani batace komi ba tayima annah sai anjima ta juya baya inda mahabeer yake tsaye wanda tun ganin fuskar yarinyar da yayi a d'azun yaji kamar wani abi na son matsawa tunaninsa a lokacin sai kuma wani abu mai qarfi yaji yaqiba abin dakeson matsawa zuciyar tasa daman hkn a lokacin, babban abinda yabasa mamaki shine jin yarinyar na magana wato shi ta mayar d'an iska knn a d'azun ta koma masa bebiya dayana mata magana? take yaji matan hausawan sun qara siriye masa a fannin, shi dama wannan rainin hankalin yayi hate kuma gashi tun ba akai ko inaba yarinyar ta fara nuna masa shi daga had'uwa a rana daya? to inaga an zauna dindin din kuma? Karaf idanunsu suka shige cikin na juna gani yayi tanai masa wani kallo wanda ya rasa gane ma'anarsa amman yafi kama da kallon mugu take masa shi ga fahimtarsa. Bai q'ara tsinkewa ba saida yaga ta bisa da wata iriyar 6oyayyar harara ta duq'a ta d'auki mayafinta ta q'ara kallonsa tace *"amakson"!!!.* (maqiyi) tana fad'in haka ta rufe jikinta da gadon mayafin har zuwa rabin fuskarta kamar farko harta shige room d'insu yana binta da kallo cikin rasa gane mi kalmar *amakson* d'in take nufi datace masa????, duban annah yayi yace "annah kinji mi waccen yarinyar take ce mun kuwa? "Eh naji taimun daidai kuma, kuma abinda ta fad'a dai dai ne dan inba amakson d'inka ba babu wnda zai nemi illataka yaq'etare ya barka batareda ya waiwayeka ba,,, Shuru yayi shi sai lokacin ma ya tuna annah bafulatanace kuma tasan yare da dama,,, ganin ta wucewarta yasa yabita da sauri yana fad'in "tsaya annah dan Allah,!! Annah tace bazan tsayaba nida kake fushi dani kuma, sam shi yama mnce da wani fushi da yake da ita a halin yanzu burinsa ta fad'a masa mi waccen marar kunyar yarinyar tace masa da yarensu ne dan yasan dai yanda take masa wannan kallon ba wai wani abun arziq'i bane ta furta masa daga cikin wannan tatsitsin bakin nata ba,,,,,, Fasaha online writers f.o.w.📘🖊 *Xexen Fasaha*✍🏻 [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣8⃣ 🌊🌊🌊 Annah ko sauraran shima bata qarayi ba ta bude motar ta shiga shima ya shiga ya zauna batareda ya qara tambayar ta amsar kalmar ba shima suka dauki hanyar gida,,,, Ummu hani kuwa wata irin azababbiyar faduwar gaba ne ke cigaba da addabarta tun ganin da ta fara yimasa a karo na farko da kuma yanzu, waje ta samu ta tsaya ta runtse idanunta tareda maida numfashi, tabbas wannan fuskar tasa itace take gani a cikin addababben mafarkin nan nata dud inta kwanta, to mi hakan ke nufi kuma? jitayi muryan baffanta a kusa da ita da sauri ta bude idanunta kuwa ta waresu a kansa tace "baffa na'am yakace? mike damunki ne haka ummu hani? Inaita miki mgn shiru tun d'azun bakiji ba, "yi haquri baffa naje siyen abincin ne naga mai kawowan bata iso ba shine na dawo na tsaya anan d'in dannasan tana kusa da zuwa ynxun bn son in koma gunku ne babu abincin shiyasa ma qarin tsayuwa na anan d'in" cikin son 'yar tasa yace"bakomi Allah shi miki albarka zo muje ki zauna kiji maganar da likita yayi mun a gameda binciken da yayiwa mamanki jia gameda ciwon nata, ya fad'i maganar jikinsa a matuqar sanyaye hakama fuskarsa. zama tayi kusa da mamarta ta riqo hannunta taga har lokacin maman na barci anan baffa yace" ummu kikita yai mun bayani cewan ciwon mamanki na zuciya ne wnda yana buqatar ai masa aiki dan sanuwar lafiyan nata, har ya qara da cewa in har kuma aka barta a cikin wannan halin muddin ciwon ya qara tasowa da zafi kamar wancen karon tofa zuciyarta zata iya kumbura harya kaita ga fashewa kinji abinda likitan yace,,,, tuni idanuwan ummu hani sukayi narai narai suka kawo qwalla baffa ya dora da cewa "babban damuwa na ummu shine ynda likitan yace kudin aikin naira dubu d'ari 600 da 50,,, ki gaya mana ummu hani a ina zamu samu wannan maqudan kudi ko jakar kudinmu da kikace mun ta fad'i kudin dake cikinta bazasu kai dubu dari 150 ba bare,,, Gashi hadda number kawunki dud a ciki bare mu kirasa yasan halinda ake ciki hawayen datake riqo ne suka zuraro mata a saman fuskarta ta qara damtse hannun maman nata tace"baffa yanzu shiknn zan rasa momma na ynzu? girgza kai yayi yace zata rayu insha Allah da rayuwar Ubangiji Allah,, yanzu dai kinga wannan kudin dubu dari 200 wanda bawan Allahn nan dayazo ya raba mana gasu nan zamu adana su in yaso saimu san yanda zamu bullowa lamarin,,, share hawayen fuskar nata tayi tace "baffa kada mu koma gida saboda duka dabbobin naka ba wasu yawa ne dasu ba kabari mu zauna a nan garin ni zan shiga cikin gari neman aiki in har nasamu na samu gidan aikin koda shara da wnke wnke ne zanyi zan tara kudin da zaiwa mommo na aiki ta warke baffa,,,!!" "a'a ummu hani,,, ni ya kamata inje in nemi wannan aikin bake ba, cewar baffan nata. yanzu mu bari kamar yanda likitan yace idan ta ida warwarewa zai sallamemu nan da kwana 2 kinga saimu shiga cikin garin dan samun aikin,,, shiru tayi bata sake cewa komi ba tana roqon Allah yasa su dace d'in dan lpiar mahaifiyarta itace babban burunta a duniyar nan,,, ji sukayi binte ta fara tari da sauri ta matsa ta zauna gefenta tace "momma sannu kin tashi, ya jikin qarfin? yunqurawa binten tayi ta tashi daga kwancen da take ta zauna tace"yawwa ummu jiki yayi sauqi kam,,, baffa yace to masha Allah,,, Allah qara sauqi,, amin inji su. sallan la'asar sukayi sannan ummu hani tace "baffa zanje nasan yanzu mai abincin ta zo saina siyo mana ko? dato saita dawo suka amsa mata harta wuce daga wajen,, ta inda sukayi karo da wannan mutumin mai d'aurarriyar zuciya da fuska a cewarta tanan ta biyo taga wajen ba kowa kamar basu ta6a tsayuwa wajen ba,, can ta yi nisa da tafiyarta ta kusan sauka daga benen qasan taji magana daga bayanta ance "wait madam ummu hani man,,, juyowa tayi ganin waye ne kusa da ita yasa ta sake daure fuskarta tana shirin jawo mayafin nata dan rufe fuskar nata kamar ynda ta saban yayi saurin cewa "why d reason da zaisa kirufe min wannan kyakkyawar face d'in naki wacce nake mafarkin mallaka akoda yaushe?,,,, doctor lurwan ya fadi hakan yana mai matsowa gareta,,, da sauri ta matsa gefensa can tace "plss karkace zaka tsaidani doctor ina sauri ne,, tayi maganar tana mai yin tafiyarta,,, da sauri yasha gabanta yace "ki saurareni plss ummu hani zamu tattaunane gameda kudin da zaku bada aiwa mamanki aiki,,,,,,, jin abinda yace ne yasa ta dago fararen tasss d'in idanunta ta dubesa dasu,,, tuni Doctor lurwan yaji wani irin faduwan gaba ya sargafesa wani irin kyau ne tattare da yarinyar mai qwarjini da tafiyar da kowane irin d'a namiji komin taurin kansa kuwa,,, ,m..hhhh wani murmushi ya saki tareda lashe gefen bakinsa yana wani irin wasu abubuwa irin na 'yan duniya wanda suka saba latsa 'yan matan da suka sakar musu jiki barkatai,,,, saida ya waiga yaga ba Mutane tanan 6angaren da suke tsayen sai can daga nesa dasu sannan yace "amm in har kin yarda zaki auren xan ma mamanki aikin nan a kyauta,, da sauri ta dubesa dudda ba tantance maza tayiba kuma ba shiga har karsu take ba amman wannan daga ganinsa cikakken d'an duniya ne shi saboda kodaga yanayin iriyar kallon dayake jifanta dashi musamman akan red lips dinta da mamanninta dudda jikinta a rufe yake amman bai hanashi yi mata kallon qurillan,,, Muryan sa taji yana fad'in "koya kikace ne madam ummu? a zuciyarsa kuwa rayawa yake waiii naganni makwanci daya da wannan zuqeqiyar babyn carkwai mazaqwai knn,, dan daga ganinta zata bada show ata kowane 6angare jiyake har tsigar jikinsa ma tashi take a lokcn. "aa kabarsa mun gode da kulawa zamuje mu nemo kudin mu kawo,, tana fad'in haka tayi gaba stiil yasake shan gabanta yace "haba ki tsaya mana ummu kin gane koda baki shirya auren bane yanxun why not muyi auren titi na wucin gadi,,, em? yana maganar ne hankalinsa a tashe kamar ya kamota jikinsa yakeji,, dan ya lura sam yarinyar bata san iriyar harkan da yake nufi da ita ba, dubnsa takeyi cikin sigar tambaya tace"auren titi kuma? Miyeshi knn? gyara tsayuwa tayi yai yana tsortsar le66ensa duka yace "i mean muringa yin marking love man dake nike nufi a hakan ba auren,,, zamu dingayi kullum koda baifi na wata biyu bane,, ina mai tabbatar miki da cewa indai zaki dinga bani kanki na tsawon wata 2 kullum batareda kin gajiya ba to ni kuma zanwa mamanki aiki a kyauta👌🏻 ta warke kin amince da hakan kuwa madam ummu hani ??,,,,,,, Fasaha online writers f.o.w. 📘✍🏻 *Zezen Fasaha* ✍🏻 [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. --------------------------- *Mom manal mai rowan naman suna wani ko????? dn bnje miki suna ba ko😴🤨😯🤒,,????* *Uhmm to ay dad'i na da gobe saurin zuwa kamar ynda ya farun a yanzun,, 💃🏿💃🏿💃🏿,to har gashi dai wannan karon an sake d'auko mana wani sabon babyn da wuri💃🏿💃🏿💃🏿,,,inye 'yar gayun ba,,,goyo da....🤱🤰🤪😜🤣tofa mune 'yan soye a gaban murhu a wannan jiq'on😋😋😋, kisan ma da sanin cewa sai muncima naman sunan nan mutunci a wannan ranar ta soye,, kacan kacan zamuyi masa naman nan harda guzurinsa ma zamuyi a bako walle kuwa* 😂🤣😂🤣😹😹😹😹😹😹 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿1⃣9⃣. 🌊🌊🌊 Gabaki d'aya ummu hani taji ranta na suya yayi wani irin mummunan 6aci lokaci d'aya taji hawaye na bin fuskarta sharrrrrr!!,,, watau shi talaka dai an renasa knn? kowace iriyar maganar banza aka yabid'o za'a jefa masa ita ne batare da da tunanin komi ba,,???????!!! share hawayen tayi dukkansu da gefen hannunta ta dubesa yana nan tsaye q'yam d'insa sai wani shegen murmushi yakeyi waishi nn yana jiran amsa,,,,, dan yasan babu abinda zai hanata amincewa da buq'atarsa yanda ya lura tana son maman ta d'in nan,, wata iriyar muguwar harara take watsa masa cikin irin kalar muryarta take cewa "dakata mlm,,, niba 'yar iska bace bare, iyayena sun mini isasshiyar tarbiyar dako bana tare dasu bazan ta6a yardata ba dan haka kaje ka samu dai dai kai ninafi qarfin tunaninka mtsssss,," tana kaiwa nan ta wuce ta barsa tsaye wajen bakinsa galala ya bita da kallo dan bai ta6a tsammanin qin amincewa buqatar tasa daga gareta ba, naushin hsnnunsa yayi ya doki iska tareda fuxgar da iska ta bakinsa yace "hmmm hooo this beautiful girl wooo, i know you will come back to me,,, even not now,, zaki dawo gareni ne nasani kodan mamanki ma baby, Shima barin wajen yayi ya nufi sauran rooms d'in dan cigaba da duba patient d'in nasa. sai faman tsinewa doctor lurwan ummu hani keyi cikin ranta harta isa wajen mai abincin ta siyo musu waina da miya na d'ari da hamsin har mai wainar na tsokanarta da cewa "ke 'yar kyakkyawar buzuwa d'ana fa yace yana ciki inya girma ya isa aure,, murmushi ummu hani tayi tace "mansur da gaske kake? Mansur yaron da bai wuce shekara 10 ba shi dai Allah ya hada jininsa dana ummu hani tun fara zuwanta wajensu siyen abinci mafarin knn cikin shirmensu na yara yake fad'awa mamansa in zatai masa aure wannan farar buzuwar zata aura masa,,, jin ummu hani na tambayarsa yasashi saurin cewa "eh buzuwa ina sonki inna girma zan aureki kema zaki aureni ko,,,? dariya mamarsa tayi yayinda ummu hani ta duqo kusa dashi ta shafa kansa cikin murmushi tace "mansur nifa yayarka ce kuma kaga qane bai auren yayarsa,,, ka bari inka girma zaka samu mai kama dani zaka aura insha Allah mai kirki kaji ko d'an q'anina? dariya yasaki irin ta yarinta yace "eh na ji yaya,,, "yawwa mansur na,,, natafi to bye bye,,, nan sukaita d'agawa juna hannu goggo larai mai abinci cikin ranta take cewa ''mutane nawa anan wajen suke son wannan yarinyar amman taq'i basu fuska?? cikinsu kuwa harda q'aramin yaronta wnda baisan mima duniyar take a ciki ba,,, lallaikam,,,,, ta girgiza kai tareda furtawa a fili,, "farin jininki a bayyane yake buzuwar kyakkyawar yarinya, baga manyan ba harma ga qananan,, koba komi ma yarinyar tasan darajar manya dud yanda akayi ta fito ne a gidan tarbiya amman in baccin haka yanda tasan masu kyau da wulaqanci yawancinsu aida abin ba haka ba,,, dan komi tayi zatayi dai dai da ita ne dan surar ta ta biya,,, haka dai goggo larai taita ta lullu6e ummu hani dai da addu'ar samun kamilin cikakken namiji na gari ta cigaba da saida abincin ta,,,, tana komawa dakin ta ajiye musu abincin a qasan tabarmar dake gefen gadon ta miqawa baffa nasa sannan ta bawa mommonta a baki ta faraci saida suka gama sannan ta wanke kwanikan a bincin ta dawo wa goggo larai dasu ta dawo knn da shirin komawa d'akinsu tagamuda umaimah lokacin tasanu ta daddogaro ta fito fitsari tarasa inda toilet d'in yake,, a lokacin dady mua'zzam bai jima da fita ba dan siyo mata ayba data fad'a masa tana da sha'awar ci,,, "yawwa baiwan Allah zo mana kinji,,, har kusada da ita ummu hani ta matsa tace "tohm" Umaimah tace "yawwa 'yata temakamin zakiyi ki rakani toilet dan Allah ban san takan hospital d'inba ne,,, "to mah muje na kaikin,,," abinda ummu hani tace knn dan ganin matar tasan zata haifeta,, ita koba haka bama girmama jama'a d'a6iarta ne,,, sun fara tafiya knn sukaci karo da wata babbar likita tana ganin umaimah tai saurin matsowa garesu tace "madam kin fito exercise ne? tayi maganar tana murmushi. nan umaimah ta yi mata bayanin abinda ya fiddota, nan likitar tace tazo ta kaisu toilet na office nasu,,, ga mamakin ummu hani sai taga wacce aka kira madam d'in ta riqo hannunta sun wuce tare,,, har ta gama ta fito suka dawo anan momy umaimah ta dubi yarinyar dataji hakanan d'abiunta Fara'd d'aya sun burgeta harta ke cemata "kema kina jinya ne anan ta wani kenan? murmushi ummu hani tayi tareda sinne kai qasa sannan ta dago tareda fad'in "eh mah,, ina jinyar mamana ne amman tare muke da babbana,,, "Allah sarki cewar momy umaimah, wane room ne kuke? "room 24 ne,,, lokacin sunzo dai dai wajen dakin nasu momy umaima d'in,, dubn saman dakin su umaimah tayi taga su nasu room 18 ne dubnta tasakeyi tace "hakanan naji kin burgeni 'yata kinada kirki ga kuma kunya,,, murmushi ummu hani tayi tace "ngd sosai mah,, zan koma dakinmu gunsu baffa, tayi maganar tana dubn side d'in room d'in nasu hakanan taji ta takura, d'abiarta ne hakan batada saurin sabo da mutane ita,, "Muje na dubosu nima inda kinzama 'yata nima nasamu 'ya ko,,,,? 'yar siriyiyar dariya ummu hani tayi har 'yar siririyar wushiryarta ta fito,, amman kuma har a ranta ita mamakin farin jininta ga jama'a takeyi,,,saita tuna Allah ne kuma ikonsa yafi ga haka, koyaya tayi 'yar mua'mala da mutum saiya sota,, har dakin nasu umaima ta bita ta gaida baffa kad'do da inna binte,, anan tagane ma ashe sune buzayen nan na d'azun data gani ,,,bata jimaba ta ce zata tafi suma sukai mata addu'ar samun sauqi dan sun gane itace matar mutumin kirkin nan daya kawo musu temako d'azun,, ummu hani itama har d'akin da aka kai mommy umaimah d'in ta rakota nan suka iske daddy mua'zzam saraki zaune,, dayake doctor sa'a daya iske dakin ta shaida masa inda ta tafin shiyasa ya zauna zaman jiran dawowar nata. shida kansa ya taso ya kamota ya zaunar a gadon yana mata sannu ganin haka yasa ummu hani tayi saurin juyawa dan kunyar yanda taga mutumin nawa matar tasa tarairaya, tana gaf da fita ne lokacin taji mommy umaimah tace "zo man 'yata zaki tafi babu bankwana kuma. Sai lokacin dady mua'zzam saraki ya lura shi da ummu hani d'in ma tun shigowar su, cikin kunya kanta a sunkuye ta qaraso wajen anan mommy umaimah kuma take shaidawa dady mua'zzam d'in temakon da yarinyar taimata da yanda ta zama gareta harma taje wajen iyayenta ta gansu,, shima yaji dad'i har ma yake tsokanar ita ummu hani da cewa "kice mun qara samun d'iya mai temako kinga saimu tafi abinmu da ita gida ko 'yar buzuwar agadez??? ,,, Mommy umaimah dariya tayi hadda ita ummu hani d'in da kanta ke a sunkuye, "zaki dinga zagayomu ko diyata ana gaisawa kafin mu tafi ko? cewar mommy umaimah. Cikin kunyarsu ummu hani take fad'in "eh mah zan dinga zuwa muku kanku tafin,,," tana fad'in haka kuwa da sauri ta juya ta gudu tabar d'akin,,,,,, Fasaha online writers f.o.w.📘🖊 *xexen fasaha*✍🏻 [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣0⃣. 🌊🌊🌊 Kai tsaye dakinsu ta koma tana shiga ta taradda baffa ya tafi jam'en sallan isha'e nan cikin asibitin,,, komawa tayi ta dauro alwala itama tazo ta sauke nata faralin ta koma wajen mamanta ta bata magungunanta sannan ta kwanta makwancinta zuciyarta cikeda tunanin abubuwan da suka faru da ita yau d'in nan,,, na farko dai shine musunsu da wannan d'an kankanban,, turo baki tayi tareda tunkud'e tunanin hakan a ranta saina biyu shine maganar da doctor lurwan yayi mata wacce har yanzu Tana jin ciwon abun a zuciyarta a hankali ta furta kalmar "Allan hissheni kai mugun mutum kawai kana neman 6atan rayuwa baka sanni ba ban sanka ba sai a lokaci d'aya. sai abu na uku shine wannan mutanen kirkin data hadu dasu masu karamci a yau harta raya a zuciyarta Lallaikm suna gudanar da rayuwarsu cikin tsari haka 'ya'yansu ma daga gani zasuyi kirki kamarsu bakamar wannan d'an rainin hankalin data taimaka masa da goran ruwa wa mamansa ba,,, quta tayi aranta dud sanda ma tsautsayi yasa shi qara zuwa wajen ya isketa da zummar basa ruwan tofa ko kallonsa ma bazatayi ba inda basshida kirki,,, ta qarashe maganar cikin ranta tana mai murgud'a d'an baki nan nata,,,, a haka barci ya dauketa dan tagaji yau matuqa na wankin data sha ga kuma kai kawo,,,,, Annah suna isa gida kuwa tayi sa'a akwai komi enough a kichen ita da kanta taiwa umaimah tuwon semo miyar busasshiyar ku6ewa da kifi,, ta dauko komi ta jera cikin basket ta koma daki tayi sallar isha'e bada jimawa ba mahabeer ya dawo daga masallaci shima,,, basu wani tsaya 6ata lokaci ba suka d'auki hanyar asibitin,,, suna shiga dakin still dady mua'zzam yana zaune inda yake dan shima bai jima da dawowa sallan ba,,, Annah da kanta ta matsawa momy umaimah saida taci tuwon da dan yawa2. Shima dady mua'zzam ya zuba yaci yanata santin tuwon mamar tasa,,,, duban mahabeer annah tayi taga ya dage sai touching d'in phone dinsa yake tace "kaima mijina zoka ci abincin to ko? d'agowa yayi ya dubeta yace "annah wane abinci ne anan d'in? ni bn gansa ba, yayi maganar yana wani dube dube danshi da gaske abincin yake nema,, annah tace "tuwon ne baka gansa ba gashi cikin cula koko? fiddo idanuwan sa yayi yace "whatt you say annah?????!!! ni zanci miki tuwo kuma dai??? girgiza kai yayi tareda yamutsa fuskarsa yace "wlh annah God forbid da inci tuwo,, dan zan iya amai i think if i eat,,, ni ko aure nai matana sai dai tayi abinta taci banda ni kam,,,, kemadai annah bnda abinki namiji kamata saurayi mai jini a jika ki nufeni da cin tuwo katsam ai da a gaban friends d'ina ne na daban bnda su mukhatar ma aida kin kwafsa mun wlh annah,, shiru ya d'anyi sannan yace "qwamma da Allah yasa ni d'aya ne ma a wajen aida naji no taste i swear,,,, bakisan tuwo ma na iya yin kisa bama via another side??? riq'e ha6a annah tayi tace "tofa,,, sannu bature?? Mu ya akai tuwon bai kashemu ba?? "kingane ne annah tuwo na kawo moressss fat ne a jikin mutum ni kuma gaskia bnda buqatar yin qiba,, Nafison na zauna haka a giant man d'ina like my dady so abin zaifi ai kin gane ko annah ta??? "kaini tafi can,, rabani da wannan sokon zantuttukan naka kaika sani,, tuwo nedai kada Allah yasa kaci in bakaci ba ai dubunka zasu ci, kai sunma ci qarshen taqaitawa knn ko? ciki kuwa harda su iyayenka suma 'yan bokon sunci sa,,, da kuma ni kakar taka" tayi maganar tana mai faman wanke hannunta daga tuwon da tagama cin abinta harda gyatsa,,, sallamr su bash ce ta hanasa maganar dayayi niyyar yi ida futowa daga bakinsa,,,, Mukhtar ne a gaba sai bash yayinda masu'd ke gefensu,, har qasa suka duqa gaishe da dady mua'zzam da annah da mai jiki sannan suka zauna,, annah tace "yawwa sannuku da zuwa mas'ud da bashiru mukhtar ango ya shirye shiryen biki,, Sunne kai mukhtar yayi kamar na gaske yace "Wlh annah anatatayi Alhamdulilla kam, "masha Allah cewar annah,, qwamma kai aikafisu ma inda ka rigasu kamo dahir,,, dariya akayi wajen inka dauke mahabeer daya gimtse girar sama dan yasan habaicin kura na mai akuya ne anna keyi masa,,, Bash ya dubi annah cikin dariya yake fad'in "ay annah very soon muma insha Allah,,, "ahaff haka kuke ta fada ai kullum,,," amman ai ta mlm bata wuce ameen ba Allah gwada mana lokacin nakun kuma darai da lpia," Masud "yace yawwa annah tamu amin to,, sun jam ma nan sannan suka fito mahabeer ya fito musu rakiya suna tafiya suna labarin yanda dinner d'in zata kasance,, mukhtar yace "kai guys dole nemafa nayo hayar zafafan babys wlh shiyasa naiwa aneeca maganar ta devo min yan school dinsu dan so nike a dinner dinn komi ya bada kala,," Bash da masud har had'a baki suke wajen fad'in that is gud ur groom,,dubn mahabeer mukhtar yayi ya ce"gifted banji kace komi ba kai a harkar dinner d'in fa? Yamutsa face yayi yace "komi kukayi dai dai daku ne ay,, Kaifa banza ne wlh gifted,,, cewar mukhtar d'in yanamai ingizar shoulders din sa da hannayensa. Mas'ud yace "kaima haka nn kake 6ata yawun bakinka gameda gifted fa mukhtar sarai kasan halin guy d'in nan namu fa,,, bash yace "exactly kasan harkar ladies din nan bawai shigarta yakeda ra'ayi ba,, ganin mahabeer d'in na yin waya ne yasa suka dan dakata da maganar zuwa cen sukaji yace "ohk sai kinxo d'in,,, yana katse wayan yayi tsoki tareda maida wayan jeans dinsa yace "tacika naci wlh idonta idon annah amman ita ta sani dai" yayi maganar yana wani kya6e lips tareda daga kafad'unsa alamum ko a jikinsa,,,, "Who is her are gifted?,,,"" cewar bash,, mukhtar ya kunna hayaqin excel dinsa da lettr ya busa hayaqinnta sama dutta turniqe wajen sannan yace "yo wacecefa da kake tsammani bash daya wuce cwingum dinsa bleesing tommy,, tsut bash yaja tsoki yace "haka fa" Mas'ud yace "kai babyn nan tafiye naci fa guys,," busa hayaqinsa mukhtar ya qarayi yace "karkuga lefinta so ne ya damqeta,, harfa ita na turawa invite nawa nace tazo min da friends dinta itama,,, dalla masa harara mahabeer yayi yace "kai dai mayen mata ne wlh dan iska kawai,,," wata irin dariya mukhtar ya saki hiyaqin sigarin nan na fitowa masa ta hanci ta baka yana fad'in "dole naso mata dan sune dad'in duniyar nan fa gifted kaima im advance i know zaka sosu ne soon,," Hararsa mahabeer yayi yace "kada ka d'auki kowa fa kamar ka ajawo,,.... Maganar tasa ta katse lokacin dayaga wucewarta ta nesa dasu kad'an fuskarta rufe da niqa6i iya rabin fuskarta dinn, fararen idanunta da girarta ne kawai a waje kamar dai ynda ya ganta tun farko,, hayewa saman benen yaga tayi hannunta riqe da wata baqan leda wacce bai san miye a ciki ba,, ganin ta 6acewa ganinsa ne sannan ya daina hararar cikin duhu nasa da yake binta dashi yana mai jan wani d'an siririn tsoki tareda maido hankalin sa wajensu mukhatar d'in da suma sukaga bayan wacce yake bin da kallon, mukhtar yayiwa su bash signal da ido yace "yadai friend gifted ko itace fiance d'in taka ta gaske ake 6oye mana bamu sani ba ehm????,,,,, Fasaha online writers f.o.w.📘🖊 *Xexen Fasaha*✍🏻 [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣1⃣. 🌊🌊🌊 Wani kallon gefen idanuwa mahabeer yai masa tareda kya6e pink lips dinsa yace"are you mad? woman village cefa, ai akwai tazara a tsakani kaima ka hanga ka hango dai" Masu'd yace "ok ita matan qauye basu auruwa knn? "ay shine abin tambayar ma,,, cewar bash,,, cikin qara dubn inda tabi mahabeer ya qara kallo yace"batada kunya ne yarinyar sam can da kuke ganinta sumu sumu muguwar kanta ce ga baqar mgn da tsiwa,,, mukhtar yace "ok daman kunsan juna ne knn, "Inaga ba" cewar mahabeer d'in yana doddojewa dason barin maganar danta soma isar sa. Masu'd yace "huhhhh kai fa dan iska ne wlh gifted ya kana fad'in habitat nata sannan kace saninta qila wa qala wanda kayi??? gaba yayi mahabeer d'in batareda yace musu komi ba har saida ya isa wajen motocinsu sannan suka iskosa sukayi bankwana da cewar zasu hadun gobe a haka kowa ya shige motarsa suka bar hospital d'in shikuma ya koma d'akin da momyn tasa take,,,, lokacin qarfe 10:00 yana shiga ya iskesu zaune kamar ynda ya barsu anan su mahabeer d'in da dady mua'zzam suka tafi gida aka bar annah nan zata kwana da ita momy umaimah d'in,, Qarfe 6:30 na safe anan tayiwa su dady mua'zzam da mahabeer cikin hospital d'in, gaisheda annah sukayi dady mua'zzam ya zauna yace "annah yamai jikin ta kwana?, annah takai dubnta ga umaimah datake barci tun bayan gama sallar asba datayi barci ya dauketa,,, tace"jiki Alhamdulilla kam yayi sauqi,, sai dai abinda zataci ne inta tashi nace bari un bari un kunzo ni saina tafi gida na hado mata kalacin,, "eh annah to saiya kaiki shi son d'in ni saina zauna anan din,, hakan kuwa akayi mahabeer d'in ya kaita a saman hanya sai tsokanarta yake da fad'in ke "Anna kina tsohuwa amman kita daurawa knki nauyin girke girke,, hmm yakamata fa kusamu house girl dan sawaqewa kanku wasu abubuwan,, Cikin dubn harara annah tace"bazamu samo mai aikin ba, wa mike ciyarwa ne duka mu nawa ne a gidan ne eye,,? Mu 3 ne saikai qaton gwauro kawai cikamakon na 4n, saika bari kai inkayi auren ka saika cika gidanka da masu aikin wannan matsalar kane,, wata irin dariya ta kucce masa hadda dukan sityarin motan nasa na ganin yanda Anna ta dage tana ta zubo masa magana cikin ko a jikinta,,, gumm yayi a binsa saima cewa yayi da ita "sorry matas close your chapter,, "ai dole kace abar mgnr inda na ta6o maka maganar aure wacce baka so ko? kai nifa wlh bari kaji inka fi qarfin d'anda da maima toni baka fi qarfi naba,, wlh rass inka cikani nida kaina zan iya aurar dakai ga wacce naso a cikin dangi na had'aku aure,,, baisan sanda kalmr "iyeeeeee ta66666,,," ta fito daga bakin saba ba shiri,,, "oh kanaga bn iyawa knn ko? Gimmm yayi da fuskar nan kuwa tasa yana magana da cewa "no Anna i'm not say fa,,, amman dai aurar dani annah kamar wata mace????? dai dai nan suka shigo cikin gidan annah tayi fitarta daga motan ko qala bata sake ce masa ba,,, zamansa yayi a mota yana gunguninsa da cewa"ka jimin fa wannan old woman d'in dan Allah,,, ita komi aure aure?? tsut yaja tsoki siriri ganin wayarsa na lighting ne na plash yasashi duba me kiran nasa,,, bleesing ce yagani,,, daga wayar yayi yayi shiru yayinda yake danna dayar wayar dake hsnnunsa yana type,,,, Jiyayi tana fad'in "halo halo hello my?? You are hear me??? "a daqile yace "yeah,, Murmushi na ajiyar zuciya ta sauke tace "huhhhh my pleasure ,,morning my,,,, hope all well my,,, ??? "5n" Ohkk my yaushe zanzo hospital d'in ganin mommy na ban san a sallameku kafin nan? Wach d'in hannun sa ya kalla yaga 7:22 sadda ya dan ta6e lips dinsa yace Kibarshi at a 9 o'clock,,,,"www thakns my innazo saina kiraka ka shigar danid cikk dan ban san room d'in ba,, "better,,,,,, ,,, ,, till you come,,,, hang up yayi na wayar sannan ya kashe motar ya kwantar da seat yai kwanciyar sa a motar batareda yabi annah ciki ba,, dan baisan mgnr da zata qara daddago masa ba,, ear pies dinsa yasa a kunne Yana jin music idanunsa a lumshe,,, yana nan har annah tagama shirya breakfast dun ta fito dashi ta shiga motar yatashi ya ja motar suka koma asibitin,,, suna shiga room d'in suka tadda har mommy umaima din ma ta farka ma. Mahabeer gefenta ya koma ya zauna yana fad'in "momy ya qarfin jikin?. Murmushi tayi tace "jiki Alhamdulilla yy sauqi mahabeer na,, Annah kuwa ta fara bude kayan breakfast d'in ta hadawa momy tea ta miqa mata ta fara kur6a sannan ta cika mata plate da chips,, jin qamshin chips din ne yasa momy umaimah taji zuciyar ta wani motsa mata kokaci daya,, nan da nan kuwa ta fara kakarin amai tana alama da hannunta alamun annah ta rufe chips d'in batta son jin qamshin sa,,, cikin tausayinta annah ta rufe dan tagane nufinta,,, sannu suke mata kawai,,, zuwa lokacin ta daina qoqarin aman nata ta koma ta jingina da pillow tana maida numfashi a hankali,,,, tea dinma mahabeer ta miqawa dan jitake bashi take buqata ba,,, mua'zzam nema da annah sukaci chips d'in mahabeer shi ruwan tea dinma kawai yasha dan yanada qyami na launin mashaqar iska na asibiti shi,,, Mua'zzam saraki nr sukaji yana amsa wayar tasa da cewa "eh room dinne freand kamar yanda nace makan,,, eh ku shigo kawai ina ciki,, yana kashe wayar sukaji anturo qofar,, idanunsu naga qofar dukknsu dan dubn mai shigowar,,,, Alhaji Muhammad ne a gaba sai ni'ima matarsa na biye dashi a baya,,,,,,, Fasaha online writers f.o.w. 📘🖊 *Xexen Fasaha*✍🏻 [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *Kyautar wane gareki pg d'in nan my mom sadeeq.... (hawwas) Allah barmun ke cikin cigaba da kasantuwa tare a zumunce har muddin rai Aminnn* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣2⃣. 🌊🌊🌊 Rungume juna sukayi Alhj Muhammad da mua'zzam sarakin suka zauna a kan kujerar wajen bayan gaisheda annah da sukayi sukayiwa momy ya jiki ta amsa musu cikin kulawa da murmushi,,, zama tmomy ni'ima tayi kusada Momy umaima suka riqe hannun juna cikin murmushi da maganar yaushe gamo,,, Mua'zzam saraki yace "haj Muhammad ashe madam ta dawo nigeria??? dubn ni'ima alhj Muhammad yayi yaga hankalin ta gaba daya ya tafi ga kallon saurayin d'an abokin nasa kamar ynda shima yayi gamdakatar da hakan tun farkon ganinsa dashi,, amman ya danganta hakan ne kawai da jinin yaron ne burge jama'a da cikar qwarjininsa,,, Murmushi yayi ya maida kallon nasa ga mua'zzam sarakin yana mai cewa"eh da safen nan ta sauka jia dama dana kar6i keys d'in gidan tun jia aka gama shirya komi na gidan shiyasa anan ma ta sauka bayan daukosu air port da nayi da qannen mamanta 2 wnda muka kaisu airport ynxu suka wuce mukuma muka yo nan ganin patient,, "Allah sarki an gode ay Muhammad da ni'ima Allah bar zumunci dai" cewar annah,, ciki girmamawa dady Muhammad yace "annah ai godia tame ce waku,,, sake dubn ni'ima alhj Muhammad yayi yaga still rabin hankalin ta naga mahabeer jitakeji a a lokacin ita wani irin qaqqarfan abu na mata yawo a ckn jinin jikinta gameda shi yaron nan take,, wnda batasan miye shi ainahin abin ba sam sam,, Alhj Muhammad da dai yaga tayi zurfi sosai hakan yasa shi katse tunanin nata da cewa, "ni'ima ta?,,, ahankali ta sauke idanunta kansa batace komi ba taji yaci gaba da fad'in "shine yaron da nike ce miki babban d'an hj mua'zzam nawa,,, kuma mai sunan yaronmu *mahabeer*,,," jitakeyi kamar ta saka kuka ni'ima na ambato mata tsohon mikin da yayi na ambato sunn danta tilo daya data rasa a duniya, bata sani ba shin yana raye koko ya mutu bata sani ba,,, qoqarin danne damuwarta tayi dan tayiwa mijin nata alqawalin daina zubda qwalla hakanan kan mahabeer suci gaba da roqan Ubangiji Allah ya bayyana masu shi zai fi,, kuma basu fidda ran sake samun wani d'an ba a duniyar nan ta maliki yaumiddin indai ana kwana ana tashi... murmushin qarfin hali ta saki tareda yafito mahabeer da shima idanunsa suka sauka kanta lokacin yana murmushi wanda shi kansa baisan dalilin murmushin nasa ba, yadaiji matar qawar momyn tasa ta burgesa har a cikin jininsa yaji sonta kwatan kwacin irin wanda yakewa momynsa umaimah kuwa,,,, har kusa da ita yaje ya zauna shima hsnnunsa ta kamo ta riqe da hannayen ta biyu cikin dubnsa da murmushi tace "ina son mai sunan nan naka d'ana,, kozaka riqeni a matsayin momynka nima ka riqa dan d'ebemun kewar yaro na mai sunan ka???? Kallon ta mahabeer yakeyi fuskarsa a sake sosai yana murmushi yace "eh momy na" dariya annah tayi cikin son tsokanar sa tace "kayya dai ni'ima,, bakiyi dacen yaro ba dai nikega,,, dubnta mahabeer yayi fuskarsa a tur6une jin annah na shirin kwafsa masa a zuciyarsa addua yake Allah sa kada annah ta fad'i abinda zai sashi yaji kunya a gaban wadannan mutanen,,, murmushi ni'ima tayi tace "komi yasa haka annah????? Annah ta 6alli goronta ta tauna sannan taci gaba da cewa"ah to inma zaki barwa iyayensa abinsu suda suka saba da halayensa su ci gaba da jura,, Kamar yai kuka ganin momy ni'ima tayi sakayau tana kallonsa dan son jin qarin bayani daga garesa,,, kauda kansa yayi ya maido dubnsa ga su Dady mua'zzam da suke can gefe suna ma firarsu kan tafiyen alhazawan bana..... dubm annah yayi sosai yace "to annah basai ki fad'a mata abinda nike yin ba,,, yayi maganar a raunane harda langwabe kansa yana dan muri muri da idanunsa,,, "yanzu kuwa zataji,,, Hannunta annah ta daura bisa kunnen mahabeer ta riqe tace "Kingansa nan ni'ima kunnen qashi ne da dan nan naku yakai munzalin da za'ace ya ajiye nasa iyalin shima amma sam ya q'iya babu abinda ya sa a gabansa face fad'in rai da shegen muskilanci wannan wannan da kikeji da gani ba qaramin dan ban haushi bane ja'irin mutum kawai tazuru,, Qarashe maganar tayi tare murde masa kunnen sa,, sannan ta saki. wata 'yar siririyar qara ya saki sannan ya dafe kunnen nasa dake masa zafi zafi na matsa da yasha daga hannun annah yana fad'in kai annah kinawa wifey na kishin ta ganni da kunne 2 ko sai daya? Annah tace "eh qwamma in cire kunnen naka ko wannan liqaqqiyar yarinyar nan taka ka rage farashi a kn idanunta,, murmushi yayi su momy umaima da momy ni'ima dariya suke musu kawai dan sun fahimci salon nasu wasan na jika da kaka ne suke ta6awa. Momy umaima ta bude baki knn da nufin yin magana taga shigowar ummi hani wacce tun tashin su yau ta je ta wanke kwanikn abinci acan baya inda ta saba wanki sannan ta jira har lokacin da masu kawo kalacin suka kawo ta sauka ta siyo musu suka sha,, sannan doctor lurwan yayi musu bayanin cewa zuwa gobe insha Allah ne zaa basu sallama,,, dayake dan iska ne har gefenta ya matso inda take ya yi mata magana qasa qasa da cewar yana nan kan bakansa fa shi ita kawai yake jira,,, ganin bai samu fuska bane kwata kwata tayi kamar bada ita yake ba saima matsawa da tayi wajen mommon ta tana mata gyaran gashin ta daya sauko saman katifar gadon da take akai,, ganin babu sarki sai Allah yasa shi ficewa yabar wajen nasu,, bayan fitarsu ne baffanta da ita bintey d'in taji suna tattauna kan batun sallamr nasu da doctor d'in ya ce gobe gashi basu da taqamaiman masauki bare akai ga batun neman aiki,, ita kanta abin ya dameta hakan yasa ta tashi ta fito nan harabar wajen tana tafiya wanda ita kanta bata sanin mike mata dad'i a lokacin,, tunani kawai ya mamaye zuciyar ta na yanda zasu samu mafita itada iyayen nata,, dai dai room d'in su momy umaima d'in ta tsaya tajima Tana tunanin ta shiga gaisheda mutanen kirkin nan kamar ynda tai musu alqawalin leqosu ana gaisawa koko?? girgiza kai tayi ta dan ja da baya tana girgiza kai alamun a'a. sam ita battason shsshigewa irin mutanen nan masu abin hannunsu tana gudun akirata kwadayayyiya a rayuwarta ita,, bata son wulaqanci bata jurarsa akan abinda tasan ba tanada gskia akan sa,,, Harta juya ta fara tafiya taji wani 6angare na zuciyar ta na cewa ''a'a ummu hani ai ba duka mutane aka taru aka zama daya ba,,, bare ma su wadannan mutanen masu karrama dan adam dudda suna da arziqi amman su babu ruwansu ga alama kowa nasu ne,, kije ai har ga Allah ba akan nufin wani abu bane zaki shiga dan dai kawai gaisawan ne kamar yanda kika maganta musu,, batason rashin cika alqawali shiyasa knn ta shiga room d'in cikin qwarin gwiwarta,,, sallamr da tayi ne yasa suma sauran wato su dady mua'zzam Duknsu waiwayowa da hankalinsu gareta, inka dauke momy umaima da dama itace ta fara ganin nata tun farkon shigowar nata room d'in,,,, Fasaha online writers f.o.w. 📘🖊 *Xexen Fasaha*✍🏻 [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣3⃣. 🌊🌊🌊 dukkansu suka amsa mata sallamr nata, ganin ynda take ra6e ra6e ne na rashin sabo da jama'a haka,, ganin haka da takeyi ne yasa mua'zzam saraki cewa"ah matso kusa da momyn taki mana 'yata kinga ta qagara ki matso wajen nata inda har ta miqe zaune,,, yayi maganar fuskar sa sake a cike da annuri,,, matsowa tayi kanta na sunkuye still ta qara gyara zaman mayafinta a kanta dan jin ynda gashin kanta mai santsin gaske da yawa yana shirin zamesa,,, gaisar da kowa tayi cikin dakin sannan ta qaraso wajen momy umaima tana shirin zama qasa momy umaima tayi saurin riqo hannunta cikin murmushi tace "aa zauna kusa da yayanki 'yata,, ita sai lokacin ma ta dan dago fuskar ta danjin wani qamshin turare wanda yake mata gizo da kamar tasan mamallakinsa,,, a hankali ta juyo gefen inda takejin qamshin turaren ta sauke idanunta kansa wanda mahabeer yayi mutuwar zaune yana kallon yarinyar dan tun shigowar ta yagane ta,, mamaki ne cunkushe a zuciyarsa gameda yarinyar daman su momyn sa sun san tane koko??? a hankali suka zame idanunsu daga cikin na juna zuciyar kowanen su na bugawa d'al d'al d'al,,,, batareda sanin haqiqanin abinda yajaza musu hakan ba a iyakacin tunanin su a lokacin,,, ba qaramin girgiza ummu hani tayi ba na ganin wannan mutumin dan zafi anan dama sune iyayensa ashe???? Amman kuwa indai haka ne tohm albasa batayo halin ruwa ba,,,, annah da taketa kallon yarinyar tun shigowar ta wajen takega kamar tasan ta amman ta rasa inda tasan ta,,, saida ta qara kallonta sosai yanzun data zauna sai lokacin tace"ahoooo yarinyar kirki kece Ashe? cikin kunya da d'ari d'ari ummu hani ta d'ago ta dubi annah dan itama sai yanzun ta ganta,, Murmushi tayi tace "hmmm''' annah ina wuni,, Annah tace fa?? cewar mahabeer a zuciyarsa,,, knn ma har tasan suna ce mata annah??? baisan cewa ba a yarensu dud wacce ta take a matsayin munzalin uwa ba toda haka suke kiranta,,, mafarin knn Ummu ta furta sunn kai tsaye da sigar girmamawa kamar yanda ta saba ita ga kowa,,, Jiyayi annah tace "lpia lau yarinyar kirki,,, haba sai tunani nake inda nasan na ta6a ganinki ashe silar wancen tuzurun mijin nawa ne,, tayi maganar tana mai nuna mahabeer,,satar kallonsa ummu hani tayi a lokacin taga yawani had'e rai kamar yasha mad'aci girar nan tasa baqa sidik mai kyawun gaske harta kusan gamewa da juna,, idanunsu na qara sauka ana juna lokacin a karo na 2 knn a shigowar ta ya wani watso mata harara a qasan idanunsa yanda bakowa ne zai fahimci hakan ba face wacce akaiwa,,ganin hakan yasa ta mayar masa da yatsina fuskarta da irin kallon nan daya tsana tai masa irinsa wato irin na kai kuma fa yadai???? Momy ni'ima cikin murmushi tace "hjy umaima wannan buzuwar fa 'yan uwa ne?? nan momy umaimah ta fad'a musu tun farkon ganinta da ummu hani harya kawo yanzun,,, nan dakin kowa yaita tofa albarkacin bakinsa ga zancen,,, mahabeer kuwa kya6e lips dinsa yayi lokaci daya kuma kiran bleesing dinsa ya shigo wayar bai daga ba ya miqe yacewa momy umaimah zaije waje ya dawo yanzun,,, Momy ni'ima cikin murmushi tace "to saika dawo,,,,itama abinda momy umaimah tace masa knn sannan ya fice,, sai jan ta da fira annah take dasu momy umaimah na ganin ta saki jiki dasu amman inaaaa har lokacin gimm take komi nata a sanyaye haka take gudanar dashi,,, su dady mua'zzam dama su tuni sukaci gaba da firarsu anan Alhj Muhammad yake cewa dady mua'zzam "yanzu abinda ya rage mun na samo haj mua'zzam shine mai gadi na gidan namu sai kuma dai wacce zata dinga share mana gida haka da wanke wanke,,,"" girgiza kai dady mua'zzam yayi yace "eh hakanma nada kyau ay zan samo maka ta hnyar bada cigiya insha Allah yau zuwa gobe,,,, dayake su momy umaimah sun danyi shiru a lokacin shiyasa hakan yabasu damar jin abinda mua'zzam sarakin ke tattauna shida alhj Muhammad a lokacin ciki kuwa harda ummu hani d'in wacce yatsunta ke cikin na juna tana matsawa dud dai saboda qin sakin jikinta har lokacin,,,,,,, Kudan tasta fanss ba cj *Xexen Fasaha*✍🏻 [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣4⃣. 🌊🌊🌊 Maganar Anna ce ta katse ta daga tunanin ta data keyi jitayi tace"eh hakan ma nada kyau sabida mataimaki dad'i ne dashi,,, sauke 6oyayyen ajiyar zuciya ummu hani tayi tirq'ashiii... wanna shine ake cewa ga qoshi ga kuma kwana yunwa,,, abinda itada iyayen ta suke burin samu kenan aikatau amman kuma gashi taji ana cigiyar masu yi tayi shiru,, anya kuwa in taci gaba da shirun nan nata bataso kan taba kuma batai butulci ga Allah ba daya basu komi a sauqaqe batareda shan wuya ba,,,? babban muhimmin abinma ciwon mamanta,, yanzu dud inya sake tasowa mata yaya zatayi knn da rayuwarta??? kada ki bari damar nan datazo miki ummu hani ta kucce miki ki bude baki kiwa bayin Allahn nn jawabi dan samawa mamanki mafita da babanki dakuma ke kanki d'in nan dasamawa mamanki lpia kokwa koma gida kan lokaci,,,,,. hannunta da momy umaima ta riqo ne yasata sauke ajiyar zuciya tareda d'agowa da fararen idanunta ta saukesu a kanta wannan karon cike da qwarin gwiwa,,,, "mikike tunani haka 'yata?? momy umaima tayo mata wannan tambayar cikeda dan nuna kulawarta a kanta,,, a matsayin ta na wacce tazo wajenta taganta a cikin wannan hali haka,,,. dan Murmushi tayi tareda Dan satar kallon momy ni'ima datake zuge zip d'in jikkarta jin wayarta na ringing..... sauke ajiyar zuciya ummu hani tasa keyi a karo na 2 sannan ta maida gaba dayan hankalinta ga momy umaima cikin dan rawa rawan muryarta tafara da cewa "t.. to.. za...zan ma su baffa ...na maganar aikin d kuke mgn akai... daman dai muma munzo garin nan ne neman inda zamu samu aikin yi sai kuma wannan hatsarin ya ritsa damu harya kaimu da zuwa nan asibitin kuma gashi cikin yardan Allah munji kuna cigiyan wanda zasuyi muku aiki nasan baffa na inyaji hakan zaiyi musu aikin shida momma na a gidan,,,"" tana kaiwa nan tayi shiru kanta na qasa dan sauraran amsar tata,, Kafin momy umaima tace wani annah tace "ayya kaga ikon Allah,,, Allah sarki to shiknn Muhammadu kaji ko?,," tayiwa alhj Muhammad magana ya matso sosai dan girmamawa yace "na'am annah" tace "ga shi ana ta maganar nemo masu aiki wa gidan naka da kace kanaso ynxu, to gashi wannan yarinya.....ta danyi shiru sannan ta dubi ummu hani tace "ammm yama sunanki 'yar nan??? ta tambayi ummu hani,,, cikin girmamawa tace "ummu hani sunana" Yawwa to kaji Muhammad ummu tace iyayenta suna neman irin aikin da kace kanaso za'ai maka kaga shiknn ma abu yazo a sauqi ko,,, "eh hakane annah masha Allah yanzu zamuje in mun tashi daga nan can wajen iyayen nata dan mu qara maganar sosai da sosai domin jin ta bakinsu suma kuma koko? ,, "eh hakane kam gaskia,,," cewar dady mua'zzam saraki,,, duban ummu hani momy umaima tayi cikin Murmushi dan har a zuciyarta taji dad'i na zata kasance kusa kusa da wannan yarinyar wacce gaba daya tagama shiga ranta, taji dad'in ita da bama ta samu gurbin aiki wajen ni'ima ba sai su iyayen nata da suka samun,, hakan yasa ta dubi mua'zzam saraki tace "yawwa nuree nikuma saina dauki ita ummu d'in tana tayani dan wani abun wanda ba'a rasa ba a cikin gida koya kagani,,,? "bakomi wifey na indai hakan yayi miki to nima yayimun,,," cewar dady mua'zzam da yayi maganar cikin sakin fuskarsa wanda ga alama annah ma taji dad'in fad'in haka d'in da tayi itama dan yanda fuskarta ta nuna hakan itama a lokacin kamar ta shi dady mua'zzam d'in,nan suka gama shirya in zasu wuce zasuje can gunsu baffa d'in... ana tsaka da haka Saiga doctor lurwan ya shigo ya qara duba jikin momy umaima yaga komi lpia nan yayi musu bayanin abubuwan daya kamata ta dinga amfani dasu ta fannin ci da sha kuma zuwa gobe da safe za'a basu sallama,,, yana shirin fitane amman ya dan tsaya tareda yiwa dady mua'zzam d'in bayanin cewa an samu gidajen amman sabuwar anguwa ce guda gidajen suke jere da juna,, daddy mua'zzam yace"to shiknn babu komi zuwa dare zan ganka doctor " d'an rusunawa doctor lurwan yayi yace "shiknn alhaji,,," sai alokacin ma ne shi ya lura da ummu hani dake gefe gefen momy ni'ima a zaune knta a duqe,,, yayi mamakin ganinta tareda wadan nan mutanen amman saiya share kawai yasa kai ya fice,, ummu tana shirin miqewa taga mahabeer ya dawo dakin,, dan haka sai ta koma ta zauna a dabarance da nufin inya ida shigowa d'akin ita kuma sai ta wucewarta,, dan bata son kusanci dashi ita tunda ta gane shi d'an saurin hawa ne a lokaci qanqani na saninsa datai,,ga kuma taqama irin tasa da nuna isa da fad'in rai dud shi daya tayi mgnr a zuciyarta tana mai yatsina 'yan siraran pink lips dinta, a bayansa kuma wata mace ce wacce kallo daya zakai mata kasan cewa kiristan ce,, sabida iriyar shigar dake jikinta wani irin mini sikert ne iya cinya sai body hug a jikinta ta dora wani tulin gashin doki bisa kanta sai wani baqin gyale iya kafada data yafa la66an nan nata manya masu tudu dasu sun sha wani pink na janbaki sai shining sukeyi tana faman taunar cwingum q'as q'as wanda Kaida ganinta kasan lallai idanunta suke bude tarr fiyauu dasu da sanin maza iri iri fuskarta har wani yellow yellow takeyi na tsabar mai dataci,, gaishe dasu dady mua'zzam tayi sannan ta matsa gaban gadom da momy umaima take tadan dafa qarfen gadon ta dan rusuna tace "hyyy momy ya jiki,, tin kan momy umaima ta amsa d'in tayi miqewar ta tsaye tana cigaba da taunar ta,,, "lpia pha,,," Abinda momy umaimah tace mata knn momy ni'ima da annah kuwa mamakin ganin ta kawai suke,,, a zuciyar momy ni'ima kuwa fad'i takeyi miye ya had'a mahabeer da ita wannan kuma datake ta rawar jiki haka,,?? wasu ledoji na oesis ta ajiye gefen qafar annah tace "grandma gashi abawa momy ba yawa,,, momy umaima tace"angode da hidima" ummu hani ganin yanda wannan budurwa ke rawar jiki tana shisshige masa shi kuma bai ma san tana yiba dan Yana can wajen su dady mua'zzam shi,,, amman jefi jefi taga yana dan maido hankalin sa wajen fisha sannan kuma ya dauke yana wani ta6e lips. yatsina masa fuskar ta tayi lokacin da idanunsu suka qara karo da juna harara ta sakar masa a kaikaice sannan ta dauke fuskar ta tareda miqewa tsaye tacewa su momy "zan koma can daki mah kada su baffa suga shiru ban koma ba,,, tana maganar ne cikin nutsuwa,,momy da momy ni'ima sukai mata godia har annah na cewa zata zo itama anjima ganin maman nata da jiki,,, tazo dai dai wajen su dady suma tai musu sai anjima anan dady mua'zzam d'in yace saimuje tare ko haj Muhammad wajen baban nata muji daga bakinsa shima,,"to shiknn tashi sukayi suka wuce ta gefen mahabeer suka nufi qofan fita dayake ta fad'a musu room d'in 'yan hatsari suke gado na biyu, "amakson" abinda ta furta masa knn lokacin data zo giftawa ta kusa dashi tai wucewarta tabar dakin ya bita da kallon wato ta sake maimaita mun kalmar nan knn ko?? dafe kansa yayi miyasa yarinyar dabai sani bs har take neman sakasa cikin damuwa da al'amurran tane wai??? mitake nufi da kalmar nan da take yawan jefanshi da ita wai??? runtse idanunsa yayi yasake budesu sannan ya tashi ya koma wajen su annah ya zauna tareda fad'in "annah ki taimakamun ki fad'a myn ma'anar kalmar nan ta *Amakson* da waccen buzuwar yarinyar ke fad'a mun,,, plzzz annah ya qarashe maganar Yana mai had'a hsnnunsa waje daya kamar zaiyi kuka,,, dukkansu wajen da kallo suka bisa harda bleesing data samu zama a dayan kujerar itama ta harde qafafu waje daya tana binsu da idanu,,,,,, Momy umaima ta dubi annah tace "miya faru tsakanin mahabeer na da ummu annah? Momy ni'ima tace ''nima dai da tambayar da zanmasa knn kika rigani,,, Annah tace "ku rabu dashi baida gaskia ne shiyasa take ce masa hakan,,, nan annah ta fad'a musu abinda ya faru tsakanin nasu da ummu a lokacin,, Momy ni'ima ta dubesa tace "ayya d'ana,, miyasa haka??? sinne kai yayi qasa sannan yace"ban lura bane momy,,, yo daman taya zaka kula kataho kana sakar wa mutane irin zuciyar ka a hanya ja'irin mutum kawai,,, dariya sukayi shikuwa miqewa yayi ya dubi annah yace "dan Allah fada mun Anna maanar kalmar kinji annah ta??? dayake bleesing ta saba ganin dramar tasu intaje gidan nasu sai abin ya dinga sake bata dariya itama,,, Annah tace"bafa zan fad'a ba nagaya maka kaje can wajenta ka tambayeta in ka matsu saika jin,,, Fuuuuu yabar dakin fuskar a tur6une bleesing tabi bayansa bayan tayi musu Allah qara sauqi annah ta bisa da fad'in "haka dai ka saba can kaika jiyo matarka ta banu kam ammn bafa da wannan kiristan nake ba dan babu aure a tsakanin ku nama fad'a ma shashashan yaro kawai wanda bai san inda kan sa ke masa ciwo ba,,, Momy ni'ima dariya kawai takeyi itada yayinda momy umaima ke fad'in "ni ai nasaba da wannan karon battar tasu indai mahabeer da annah ne,,,,, dady mua'zzam sun tattauna da baffa kuma shima cikin jin dad'i yanuna amincewar sa,,bugu da qari yace ko goben ma saisu tafi inda likitan yace gobe ne ranar sallamr tasu,,, har a cikin zuciyar baffa kaddo yaji dad'in wannan aikin da ummun tasa tai musu silar samu cikin sauqi da hukun Allah,,basu jims ba suka tafi suma,,, mahabeer kuwa suna barin hospital d'in da blessing school dinsu ya maidata shi kuma daganan ya wuce wajen su bash,,,, washe gari kamar yanda likita ya fad'a haka ya basu sallama duknsu kuma akayi sa'a dud a lokaci daya ya rubuta musu sallamar dan haka gaba dayansu a dady mua'zzam d'in ya daukesu da kansu a motarsa dayake mahaber ya wuce office shi,,, driving yake momy umaima na gefensa suna fira cikin farinciki da annushuwa,,jefa jefa kuma takan juyo baya taiwa su ummu hani magana cikin kulawa,, ummu kuwa ita ji takeyi dud sanyin esin motan ma ya takura mata harta fara karkarwa na son yin masassara abinka daba'a saba ba daman,,, qarfe 2:30 suka dira a harabar gidan mua'zzam saraki,,har wajen annah ta iso tana musu barka da isowa cikin murna dayake ita yau bata jeba asibitin cewar dady mua'zzam d'in ta zauna itama ta huta tunda yaune zasu dawo gida suma,,, baffa kaddo da bintey kuwa sai bin gidan sukeyi da kallo dan tunanin su babu irin wanan hadadden gida a nan inba qasashen turawa ba,, ita kuwa ummu tana daga gefen mommonta tsaye danji takeyi kanta na sarawa kadan kad'an idanunta sai faman lumshesu takeyi ahaka suka qarasa har falon gidan,,, sun zauna momy umaima ta cika musu gabansu da kayan lashe lashe daqyar suka samu suka tsakuri kadan dan ba sabawa sukayi da irin abincin ba,, dama ita Ummu yau monday azumi takeyi koda Anna tace ke Ummu baxakici komi bane? kinfa zama 'yar gida kibar d'ari d'ari dan Allah dud daya nefa Allah ma bai banbanta ba dud abin halitta ne daga garesa,,, ,,, qara sunne kai tayi tana qara jawo mayafinta cikin Murmushi tace "si annah azumi nakeyi yau litinin shiyasa,, "annah tace "ohhh Allah sarki yarinya mai ibada,,, nima azumin nan nake yau,, allah shi bamu ladan to,, aminn su baffa da dady mua'zzam suka amsa,,, momy umaima tace "ni wannan lullu6e naki ummu da kikesha narasa gane kansa,, incan asibiti kin boye fuskarki aimu nan sai a saki jiki a bude ko??? tayi maganar da Murmushi a fuskarta,,, baffa yace"Allah sarki hajia ai ita ummu hani haka take ko gida bata cika zama haka ba,,, murmushi kawai momy umaimah tayi ta qudure a ranta lallai zata mayar da yar tata kamar kowa ce cikakkiyar budurwa indai ana kwana ana tashi,,son ummu hani jitakeyi daga cikin jinin tane yake,,"toni zan shiga ciki cewar annah tareda miqewa tana fad'in "bismillahee Allah wahidul qahhar,, bin annah da kallo momy umaima tayi lokacin dataga tashin nata ta koma daki tasan salla zatayi sannan shima dady mu'azzam ya tashi yacewa su baffan su tafo ya kaisu gidan maqocin abokin nasa inda zasuyi aikin,,dukkansu sukaje harda momy umaima d'in sunyi saa alhj Muhammad d'in na nan nan suka tarbesu suma sannan daga bisani suka gwadawa baffa dakinsa na bakin gate wanda zai dinga kwana shida iyalensa, babban daki ne daukeda kujeru guda 5 da carpet inka dauke masaukin baqi dake gefen dakin nasu,, sannan cikin dakin akwai qurya mai daukeda gado sai katifa a qasa harda makewayi keda a cikin dakin da dan qaramin kicin shima,, anan su dady mua'zzam suka wuce masallaci shima baffa yayi alwala ya shimfida buzunsa nan wajen gate daga gefen benci ya tada kabbara shima ta salla,,, acan cikin daki momy umaima ta jira saida su bintey da ummu suka yi salla sannan tace"to nima zan tafi da 'yata a namu gidan mamansu,, tayi maganar fuskarta a sake,,, dayake bintey tasan itama ummu hani d'in zata zauna can wajen momy umaima d'in dan tayata wasu ayyukan shiyasa itama cikin faraa tace "to shiknn hjy mungode da kulawar da kukeyi damu Allah saka,,, amimm cewar Momy umaimah a haka taja hannun ummu hani suka fita daga gidan suka nufi nasu,,,, zuciyar ummu cikeda farin ciki na ganin cewa sun samu mafaka itada iyayenta sai fatan Allah shi ida nufinsu na ganin anwa mamanta aiki ta samu lpia,,, suna shiga kai tsaye 6angaren ta momy umaima tayi da ummu tace ta zauna nan zata dawo yanzun,,, ruwan wanka ta had'a mata sannan ta dawo ta kamo hannunta takaita har bakin qofar toilet d'in tace tayo wanka,,saida taga shigarta sannan ta dawo falow ta shiga wani daki daban inda kayanta suke na sawa ta fiddo wata farar doguwar riga msi adon duwatsu a gabanta da dan siririn farin mayafinta ta koma wannan gudan dakin data kai ummu tayo wanka ta dora mata su bisa gado sannan ta matso bakin qofar toilet d'in tace "ummu in kin fito ga kaya nan kisanya na ajiye miki su bisa gado,, ina jiranki a falow inkin gama "daga haka ta fita tareda jamata qofar dakin ita kuma ta wuce nata dakin dan gabatar da salla itama,,,,,, *Xexen Fasaha*✍🏻 [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣5⃣. 🌊🌊🌊 A cikin toilet kuwa ummu hani tsananin tsari na cikin toilet d'in ya dauke mata hankali taita bin ko ina da kallo harda ta6awa take ma wani lokacin,,, qarshe dai haqura tayi ta yo wankan ta fito daureda baqin gyalenta babba na kayaynta,,cikin sauri sauri ta dauki rigar datagani wacce tasan itace mah tace ta sanya inta fito ta zura gudun kada wani ya fado cikin dakin yasata ko mai bata tsaya shafawa ba a jikinta,,, Subhanalla ,,lokacin data zura wannan rigar yanda kasan jikinta aka dinka,,ba qaramin kyau tayi mata ba, ta dan matsa jikin mudubin dake dakin ta kalli fuskarta tayi haske sosai lips d'in nan nata kamar ta shafa musu pink d'in janbaki a hankali tayita bin jikinta da kallo,, ita kanta tasan ta d'an fad'a ta rame sa6anin yanda tazo garin daga garinsu,, sauke idanunta tayi a q'irjinta da tudunsu yasa har suka dago kwalliyar gaban rigar gaba dayan su yanda kasan tasa foshop amman ba ita bace bra ce normal kawai a jikinta mara soso ma,,, hakama wugunta taga rigar ta fiddo mata shop dinsu gaba daya wanda hakan yabawa shafaffen cikinta fito da nasa kalar shape d'in shima,,, sauke ajiyar zuciya tayi ta miqe tsaye tareda ware gyalan kayan da nufin ta yafa ta fita can wajen mah d'in dan batasan ko akwai aikin da zai matan ba,, tana gama ware gyalan ta gansa dan firut a hannunta.. Saroro tayi ta na mai bin gyalen da kallo cikin mamaki,,,yanzu ana nufin da wannan dan fingilin gyalen zata fito? "kammmm tabbbb d'i jammm wai,, ,, abinda ummu tace knn tana mai qara fiddo fararen idanunta waje dan ita kanta tasan wannan gyalen bazai iya saya mata halittar taba da wannan rigar ta fiddo mata su waje,, daura sa tayi akanta tayi ribom dashi ta hanyar kamo tulin gashin kanta ta qulle dashi da qyar sannan ta tuqe ta saki jelar tana reto a bayanta har wajen bombom nata,, sannan ta dauko mayafinta wanda iskar dakin ta ec tuni ta busar dashi ta yafa abinta bisa kai har ya sauko mata iya tsawon hannayenta sannan taji tayi dai dai,, falon ta nufa lokacin momy umaima harta dawo falon ta zauna tana jiran fitowarta,,dama tayi saurin fitowa ne dan gudun kada ummu d'in ta fito falon ta rasa inda zata ganta dan falon babba ne sosai,,, da Oyoyo diyata momy umaima ta taro ummu tareda zaunar da ita gefenta ita kuwa ummu hani Murmushi kawai takeyi itama kamar yanda momy umaima take yi itama,,,, gskia kan Allah mai had'a so tsakanin bayinsa ita kanta ummu hani ya zuwa yanxu tana alfahari da mah d'in nata sosai sosai kamar yanda ta dauketa itama,,, "kinyi kyau diyata sosai,,, cewar momy umaimah tana 'yar dariya, ummu kuwa cikin kunya tace"mah mi zaayi miki ne yanzu na aiki sai nayi miki? " "aa diyata bari sai kin qara hutawa sosai kinga azumi kukeyi yau amman zo muje kichen na dan fara gwargwada miki yanda zaki yi amfani da electronics na cikinsa,,,, haka ta kama hannun ummu hani suka shiga kichen d'in wanda yake qaton gaske shima cikeda kayan amfani nan taita gwargwada mata yanda abubuwan suke dayake ummu nada brain na saurin daukan abu koyaya aka koya mata shi shiyasa nan da nan ta fahimci yanda abubuwan suke,, sun jima a kichen d'in sosai dan har har Friedrich momy umaima ta had'a mahabeer d'in nata a gabanta dan tasan Yana kusa da dawowa office mafarin knn ta jefi tsuntsu biyu da dutse daya wato tayi masa girki kuma ummu ta ga yanda ta had'a komin ta,, mafarin knn ta yanke a zuciyar ta kullum zata shiga kichen tofa zasu shiga tare ta rinqa wayar da ita wasu abubuwan da dama danta kula yarinyar nada fahimtar ta,, sai wajen biyar da rabi sannan suka baro kichen tasake jan ummu suka nufi dakin annah wacce ke zaune tana lazumi da carbinta,, Zama momy umaima tayi itama umnu ta zauna a qasa tasake gaisheda da annah cikin faraa annah ta amsa da fad'in ummu yaya kikaji gidan namu da baqunta ko? cikin Murmushi ummu tace "a'a annah" Murmushi momy umaima tayi tacet"kamar kuwa kin sani annah har yanzu ummu taqi sakin jikinta fa,,, annah cikin sake qaruwar fara'arta tace "zata canza umaima indai tana zaune wajenki,,dariya sukayi tace "hakane annah wlh bnson miyasa ummu tashiga raina haka ba cewar umaima Tana mai kamo hannun ummu d'in, Annah tace "nima ta burgeni umaima tun sa'ilim da yaron nan yai mata karo Wlh bata nuna bacin ranta ba dudda kayen da tayi qasa sosai,,, bakomi annan ai haka akeson nutum mai juriya akan kowane abu na rayuwa zakaci riba in kai hakan inji umaima sannan ta qara da cewa"amm annah mi zan girka muku ne na buda baki naga kunada sauran awa d'aya da rabi kan ayi kiran salla,,Anna ta riqe baki sannan tace"a'a umaimtu ya daga dawowar ki daga asibiti jinya zaki koma kichen kuma aiki? haba haba ki barsa kawai na gode ita ummu dai ta girka nata taci ita,,, "A'a wlh annah yanzu banjin sauran kowane irin ciwo a jikina yanzun haka ma tun d'azun muna kichen nida ummu ina gwargwada mata wasu abubuwan harma girki nayiwa mahabeer,, "lail'ahaillla ke yarinyar nan da gaske? Yanzu dawowar ki har kika iya shiga madafi kiyiwa wannan tuzurun mijin nawa abinci kina fama? "Hyyyy my swwet kakus na,,, cewar mahabeer da dawowar sa knn daga office briefcase dinsa ma tana sagale a kafadansa kot dinsa tana riqe da hannunsa sai 'yar farar rigar dake jikinsa da lakatayig din wuyansa ya qaraso wajen ya zauna tareda fad'in "washh ya jinginar da bayansa jikin momy umaima ya saki dan guntun Murmushi sannan yace''huhhhh momy wlh yau tunda naje office ban samu kaina ba sai ynzu,, annah ta dubesa a cogane tace "to wani ne ya hanaka zuwa aikin kwana 2 bare kazo kana cika mana kunnne aiki aiki,,, yamutsa fuskarsa yayi yace "haba annah ta jinya fa na taya momy na asibiti to ina ni ina zuwa wani office dan Allah,, ni kinga bafama dake nake magana ta ba tsohuwar nan kiyi shirunki zaifi,, "naqiyi nayi shirin koko zakasa zare ne da allurai ka dinke mun baki eye?? Wata 'yar siririyar dariya yasaki yana fad'in calm down my kakus maida wuqar irin Dan wasan nan nefa na jika da kaka..... maganars sauranta sai dai yaji ta laqafe masa a tsakan kanin lips dinsa sakamakon arba da yayi da ummu hani zaune daga dayan gefen da momy umaima take tana kallonsa,,,wata iriyar harara watsowa saitin wajen da take baisan sanda ya miqe tsaye ba tareda watsi da kayan hannunsa ya nunata da yatsansa na tsakiya yana magana bakinsa na rawa rawa dan har a cikin ransa yaji ransa ya 6aci na sake gamdakatar da tayi da yarinyar kuma wannan karon har a cikin ma mainhouse dinsu kuma a dakin kakarsa ma abin sonsa kullum farin cikinsa da ahalinsa suyi wasa da dariya abinsu da kakarsa gefe ga momynsa na tare masa shine kuma zasu jajibo musu wanan fitsararriyar yarinyar a gida salon ta qara ganin wallensa tasamu hnyar qara raunsasa abinda ya tsana knn kuma raini,, shiyasa kulum annah take fada akan sai yaita faman Kama rai yana dauresa ita batasan natural haka yake ba abin a jininsa ya taso,,, sake daure fuska yayi katamau sannan yasamu damar cewa "annah waimi ke kawo yarinyar nan cikin ahalinmu ne dan Allah? plsss Anna ku sallameta tabar nan gidan mu kadai mun isa mu bawa ahalinmu farinciki bawai sai wasu sun shigo jikin muba,, " saida ya qarasa maganar sa taz ya tsaya Yana maida numfashi tareda muzurai kowa binsa yake da ido a wajen ummu kuwa dauke fuskar ta tayi daga gefensa aranta kuwa cewa takeyi "oh ni ummu *daga taimako*?? Sai mutum ya zamemun qaya a karo na 2 da sake haduwa tun asibitin? kuma shine abin yake ta *bibiya akai*???,,,, wani dan siririn tsoki taja a can qasan ranta sannan tace "wlh dai dai irin kace ni mlm,,, amman kuma fa a tsakaninmu knn, bazan taba gwada wa su mah hakan ba kuma,,, kaida ka siya taqamar nima zan dinga siyar maka da tawa kalan a 6oye a 6oye bayan idanun mutane,,, d'an fitinar mutum kawai dakai,,, tayi maganar tareda murguda bakinta,,, jitayi annah na cewa masa "em hemm em hem,,to tsohon kakanmu,,kagama bamu umarnin koko da saura ka qarasa muna sauraran ka sosai sosai???? Marairaice fuskarsa yayi yace haba dan AllAh annah ki gane man yarinyar nan sam batta da..... Miye haka mahabeer na? Cewar momy umaimah ranta adan 6ace,, shiru yayi ya kasa furta komi shi knsa yayi mamakin yanda momy umaima ta nuna rashin jin dadinta akan wannan maganar dayayi akan yarinyar,,, wato harma ta fara shiga tsakanin su da su knn?? rabon dayaga sauyin fuskar momyn tasa shi baima iya tunowa amman gashi lokaci data wannan yarinyar ta janyo masa wacce bai dauketa a bakin komi ba sai irin sune masu fitowa daga garuruwansu suna yawon bara a titi titi rareda kwana a titi hankalin su kwance,,, gyada kai yayi a hankali yaxee "yi haquri momy,,, Momy umaimah tace "ba komi mahabeer na wannan itace wacce zata dan dinga taimakamun a wasu ayyukan na gida mafarin zuwan nata knn,,, momy kina nufin 'yar aiki knn? "a'a mataimakiya dai,, dan ummu ta wuce yar aiki a wajena,,, wani abu yayi tunani a ransa na cewar lallai kin kawo kanki yarinya zaki gane bakida kunya,,dan da kanki zakibar gidan nan mu zuba ni dake hmmm,,,, nan da nan ya dan saki fuskarsa yace ohk momy,, hakanma yayi ay,,, ni zan wuce side dina momy na warwatsa Yana maganar yana yamutsa fuskarsa kamar dole ne aka sashi yinta,,"" hararsa annah tayi tace qafan gaba ta gaida ta baya dai,,,"" ficewarsa yayi yaqi bata amsa,, girgiza kai momy umaimah tayi sannan tace "kai ohh mahabeer na Allah shirya myn kai ka cika fitina wlh,,," anna tace"hmm kunsan haka knn ma ashe kuke ta sa masa idanu yana tsulan tsiyarsa a cikin gidan nan,, Murmushi kawai momy umaimah tayi ta kauda zancen da tace "yanzu annah nasan dai kinason kunun tsamiya da qosai in kin kai azumi bari naje sai na hada miki ko??" ganin annah na shirin sake musawa yasa momy umaimah tayi saurin tashi ta kamo hannun ummu suka bar dakin suka koma kichen suka fara harhada kayan dazasu aikin dasu suna gama had'a kunun tsamiyar suka rufe cikin samis sannan momy umaimah ta juyo markadadden qullun qosanta daga cikin blander din data gama markadawa sai qamshin tarugu da albasa yake markadan,, nan ta fara soyashi ummu tana tsamewa dud abin nan momy umaimah daurewa zuciyar ta kawai takeyi dan yanda qamshin qosan ke bugunta jitakeyi kamar zata zazzage 'yan hanjin cikinta ne saboda ynda zuciyar nata ke tashi,,, ''ummu cigaba da soyawa zanje falo in dan kwanta dan kaina ciwo yake mun ga kuma juwa unaji,," cewar momy umaimah tana mai miqawa ummu din tsinken juya qosan da matsaminsa,, kar6a tayi tace "to mah Allah sawaqa" "Ameeen ummu,,," da sauri ta fice ta koma falo ta kwanta sai a lokacin ne tasamu relief na abinda ta keji amman dudda haka ta sanya hankicef a fuskar ta dan tanajin qamshin qosan na mata gizo a hanci,, "hyy momy na ykk?,,, Allah sa yaya mahabeer yadawo dai daga office , dan yau ko zan kwana momy sai naga yaya,,dan na kwana biyu naje wajen dady shiyasa" hannat knn takeyin maganar bayan ta ajiye ledar kayan da momyn tata ta aikota ta gwada wa momy umaimah din kalar samfir din kayan business din nasu data ce zata ayko ta ta kawo matasu ta gani,,, *Xexen Fasaha* [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣6⃣. 🌊🌊🌊 momy umaimah duba kayan ta farayi tana mai bata amsar eh ynxu ya dawo hannat nasan yanzu zai fito nn falo dan ga abincin sa nan bai fito ya ciba" "tohm momy ina nan kuwa tayi maganar Tana mai qara sake zama ta zuge jikkarta ta fiddo fowder dinta ta qara shafawa tareda wetlips harda gazar,,hannat irin wanda suka amince dinnan nan ne da fante fante a fuska kowane kokaci kwalliyar fuska bata yanke mata kodan taga kwalliyar ne ita ke dan fiddo tan ne oho,,, Murmushin 6oye momy umaimah tayi ta girgiza kai dan tasan dud wannan abin da hannat keyi ne dan mahabeer ne,batasan miyasa har yanzu hannat bata fahimci shi ra'ayinsa yafison natural abu ba na koma miye batareda sirki ba, har a ranta taji tausayin hannat dan tasan ko kadan mahabeer bata gabansa... wata riga ce da wando na fakistan da gyalensu kalar red and white cottons ne kayan daga cikin wanda take d'agawa taga sunyi masifar burgeta kayan harta raya a ranta zasuyi wa ummu na kyau kayannan dan haka kawai saita fiddasu gefe daya ta ajiye taci gaba da duba sauran suma saida ta qara fidda mata kala 4 sannan. "kaya sunyi kyau hannat cewar momy umaimah data miqa mata sauran kayan dake cikin ledar tana mai qara cewa "kicewa hajiyar taki ina gaisheta kuma a cigaba da saidasu kan farashi mai rahusa kinji ko?? ita hannat sam hankalinta ma bayya ga momy ynda ya kamata gaba d'aya hankalin ta yana kan qofar dakin mahabeer daga can saman benen,,, lura da hakan da momy tayi yasata tashi ta nufi kichen jin ana kiran sallar magrib.... iskewa tayi ummu ta gama suyan Tana goge saman wajen da dan guntun towel dake hannunta a sanyaye take yin komi babu abinda take da buqatar gani irin taga mommonta da baffanta dan tunda suke bata taba jimawa kamar haka ba batareda tana manne dasu baffanta ba,,, Jin momy umaimah na magana da cewa "sannu ummu har kin gama ashe ma, juyowa tayi tana dan Murmushi take fad'in "eh mah an gama yanzu kayan zan wanke wanda muka yi aikin dasu,, to sannunki 'yata Allah shi miki albarka" Ameen take amsawa dashi tana dan qara Murmushi har gefen dimple d'inta dake saman fuskarta na wajen saman tsoka tsokar ceck dinta ya lotsa a wajajen guda biyu dukkansu,, Momy umaimah tace"amman to kibari kiyi buda baki saiki yi ko? batason yawan musu musamman ma ita wannan din datake mata qwarjini sosai hakan yasa ta cewa "to mah shiknn,,, " "yawwa ummu ta,, to ki zuba kema abinda kike da buqatar ci din sai kije can dakin nan dana kaiki kikayo wanka ki zauna kici abinki inda nasan bazaki yarda ku zauna dining table ba kici kunyar ki dayawa fa ummu,,, momy tayi maganar cikin yar dariya,,, qara sunne kanta tayi cikin gyalenta tana Murmushi Murmushi mai ban sha'awa "uhmm ummu knn, bari na zuba miki naga alamun diban ma nauyi yake miki dubi ynda kikesawa kanki abinci kamar za'a bawa yaron goye hmm,,, saida ta dibn mata qosai dinnan wanda yaji kayan hadinsa sosai sannan ta zuba mata kunun tsamiyan da chips din da suka had'a shima ta dora mata bisa babban faranti ta miqa mata tace "yawwa amshi to mmu,,jeki kikai ki dawo,,, fita tayi da plate din a hannu dai dai lokacin da mahabeer ya ke saukowa daga saman sa shima cikin sabon shigar sa ta red jeans da white shirt mai dogon hannu tun kan ya qaraso wajen qamshin turarensa tajiyo ya bugi hancin ta haduwar udanunsa cikin nata yasa tayi saurin dauke idanunta a kansa cikin rawar jikin da batasan lokacin da ya shigeta ba,, sauke idanunta tayi bisa farantin dake hannun nata bataqa dago idanunta ba a haka taci gaba da tafiya ba zato taji yasa gefen qafadarsa ya goge nata da dan qarfi irin ta ingizar nan ta da gan wanda daman da gan gan yayi mata hakan tun daya hangota ya, shiry yin hakan a zuciyarsa,,, tana shirin wucewa ne bayan tasamu daqyar tasake riqe farantin hannun nata daya kusan kuccewa zuwa qasa shikuma cikin dabara dajin haushin kayan vasu zube ba kamar yanda yaso yasa shi sako mata qafarsa ta tsakan kanin nata qafafun ya tardeta ya ida saurin wucewarsa daga wajen kamar bashi yayi ba ko kallo bata ishe saba dudda irin faduwan da yaji tayi qasa sosai kuma ga alama komi na cikin farantin sun warwatse qasan wajen hakan yasashi sakin wani 6oyayyen Murmushi na jin dad'i a ransa,, cikin sauri hannat data hango wutowarsa ta miqe ta nufosa tana wani karairaya taja ta tsaya gabsnsa tana shirin kamo hannunsa ta riqe yayi saurin janye hannunsa tareda sake daure fuskarsa yace "masallaci" daga haka ya kewayeta yabar falon ya fice abinsa,, da kallo ta bisa na ganin ynda yake takunsa na taqama,, "Wayyo Allah na,, ta furta tareda rungume q'irjinta da hannayen ta, jitakeyi kamar taje da gudu t rungume faffadan bayan sa datake bi da kallo wala Allah kota samu sassaucin abinda takeji daga garesa,,, dole ta koma ta zauna tana jiran dawowar tasa... aca kuwa ta gudar hanyar da ummu take zaune turus bayan kayen datasha daga mahabeer,,wani irin takaici ne da baqin ciki suka mamayeta na ganin ynda yai mata,, bin jikinta takeyi da kallo gaba daya ya bata mata jiki da kunun nan harya fillitsa ma a fuskarta har zuwa gefen idanunta da bakinta,, "Allah ya isarmum mugun mutum" dafa qugunta tayi dataji yasake riqe mata daman gashi shine silar haifar mata da ciwon qugun tun karon da suka farayi a asibiti gashi yanzu ya sake motso mata shi ta hanyar mai mai da yai mata,, samu tayi ta miqe tsaye ta hanyar dafa bango da tayi tana ciccije lips dinta daqyar ta samu ta ida miqewar a tsaye,,, still tana dafe da qugun nata da hannayen,,, ta danyi kamar minti 5 a wajen tana murza wajen sannan taji qugun nata ya saki ya danyi dai dai sai kokacin ne ma ta juya can cikin tsakiyar falon wnda ke zagaye da kujeru harta hango wata budurwa zaune a daya daga cikin kujerun ta bata baya tana dannar wayar dake hannunta,,, sake cije lebe tayi yaynda ta zuqunna tana faman tattara qosan da chips din tana mayarwa a cikin plate din ta samu ta kaisu daki sannan ta dawo ta koma kitcen din ta iske momy umaima Tana jiran dawowarta wacce ganin ummu din ta jima bata dawo ba gashi lokaci na son qurewa yasa harta fara tunanin ta daure itan ta dauki kayan ta kaiwa annah din dud da bata son jin qamshin qosan nan na rabar ta ko kad'an mafarin knn ma tace ummun ta dawo ta tayata daukan kayan un yaso ita saita dauki samis din kunun,, ganin shigowar ummu din yasa ta cewa "yawwa 'yata kin dawo ma knn, to tayani daukan kayan mu kaiwa annah.... sakin baki tayi tana bin jikin ummu din da kallo ganin yanda yayi dagaje dagaje da kunu musamman ma gaban rigar ta,, "ahh ummu miye ya faru kin zubar da kayanne a hanya?? tuni idanun ummu hani kuwa suka fara shirin sauko da ruwa dan ita dama haka take muddin aka 6ata mata rai kuma akazo ana tanbayarta musabbabin abin tofa kuka take Saki dan saurin kuka ne da ita ita,, jitayi wani abu mai qululu qululu tattareda daci ya tsaya mata a mata a maqoshinta sannan ta daure da qyar tace "eh mah na fad'i ne qasa bn lura ba,,, tana maganar hawayee na sauko mata shar shar a fuskar ta,,, "momy umaima tace "kaii sannu daina kuka ummu dan Allah kinji, ko kinji ciwo ne wani wajen na miki zafi yasaki kukan??? girgiza kai ummu tareda tace "a'a mah banji ciwo ba,, "to Alhamdulilla yanzu jeki ki wanke jikinki zan kawo miki wani kunun a daki,,, juyawa ummu tayi tabar kichen din tana son tace zata gyara wajen da kunun ya zube amman tasan zatace tabarsa ne inta gama za'a gyara.,, toilet ta shiga ta cire rigar ta daurayeta ta shanya sannan tayo wanka tareda alwala ta fito ta zura kayan ta na d'azun wanda ta cire su. wato baqaqen kayansu na buzaye knn na saqi,,, ta kabbara sala dan itace tafi tsaya mata arai datayi ta a halin yanzun,, sam sam ita ga al'umman komi bata bari salla ta wuceta kan lokaci... a falo kuwa momy umaimah ta gama kaiwa annah kayan sannan ta dawo falo ta koma dakinta dan tayo salla itama,,hannat na nan zaune kunnen ta ear pies nema a halin yanzun a ciki,, kida kawai takesha abinta dan ita momy umaimah tayi zaton ma tayi sallar ganin after dress dinta dake jikinta,, har saida akayi ishae sannan mahabeer ya shigo falon shida dady mu'azzam da sauri hannat ta cire ear pies din kunnen nata ta gaisheda dady ya zauna Yana amsawa sannan ya dubi mahabeer dake tsaye gefensa kamar soja yaqi ma zama takaicinsa shine ynda yadawo ya iske hannat har yanzu,, mtsss yaja tsoki a ransa kuwa fadi yake cikin tsabar takauci "mima za'ayi da mace marar class,,?? yasake jan tsoki. "mtsss" wannan tsokin kuwa da yayi wannan karon har saida ya fito fili dady mua'zzam yaji shida hannat da momy umaima data fito itama dai dai kokacin,,, dubnsa dady mua'zzam yayi yace "ah soja na yadai kana tsoki haka babu komi??? shafa sumar kansa yayi yace "nop dady babu komi bari naje dakin nawa na kawo maka takardar naka dake wajena na cikakken bayanin injinan man da muka shigo dasu a ya ko?,,," "ok soja na jeka ina jiran ka to ,,," wucewa yayi momy umaimah kuwa tana cewa "nuree ga dinner din ku can kan dining,, "bari dai ya dawo wifey kinsan Nafison inga inacin abinci tareda my son kanmu zai qara haduwa ne,,, wani kallon gefen ido umaimah tayi masa ta juya taga hannat tawani zuba musu ido ba ko kunya tana kallonsu,, cikin dabara ta sauya maganar da cewa "oh mu kan namu sai ya rabu dakai ko inda ba za'a ci damu ba,,,? Murmushi dady mua'zzam d'in yayi yace "bance haka ba uwar gida aike tuni kan mu a had'en sa yake ko?, Yayi maganar yana kashe mata ido,, da sauri ta juya zata bar wajen ganin yanda nureen nata ke shirin bata kunya a gaban 'yar su,,, tafara taku kad'an knn da nufin zuwa wajen annah sukaji qarar faduwan abu da q'arfi,,,,, "washhhh dady na kuzo dan Allah qafana..... ohhhhhuchhhh!! " Abinda sukaji mahabeer ya furta knn da, qarfi,,, dukknsu suka nufi can inda ya zame din ya fadi a qoqarinsa na hawa sama zuwa dakin sa,, da sauri dady mua'zzam ya roqosa shida momy umaimah suna fad'in "kai mahabeer lpia kuwa?? Miya faru,,,?? cikin ciccije lips dinsa yake cewa da qyar yana dafe qafar tasa da hannunsa "dady... daddy.... wohhhh washh!!,,, dady naji na taka wani abu ne anan wnda ya zameni na fad'i ina tunanin ma na karya qafa na... auchhh dady yasake sakin wata qarar dan tsabar zafi.... "momy na zafi,,"" ya fadi hakan yana mai nishi najin azabar zafin da qafar tasa keyi masa,,, jin qafar hannat na zamewa itama wajen a irin tsugunnin da tayi taji tana shirin zameta ya sata shafa hannun ta a q'asan tiles din wajen ta sunsuna nan da nan tace "laahhh wlh momy kunu ne a qasan wajen shine ya kadasa ma inaga,,," har had'a baki sukeyi wajen cewa"kunu dai??? tomi zai kawo kunu nan kuma a hanya?????",,,,,,,, *Xexen Fasaha* [10/11, 2:46 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣7⃣. 🌊🌊🌊 "ya salamullahi" Abinda momy umaimah tace knn tana mai dafe kanta da hannunta daya, sannan ta dago ta dubi dady mua'zzam d'in dake cewa "miya faru kuma yana maganar ne yana qara janyo mahabeer din cikin jikinsa yana qara mammatsa masa qafan tasa da hannayen sa yana cigaba da tofa masa addu'oen da sikazo cikin bakinsa a lokacin,,, sauke ajiyar zuciya momy umaimah tayi tace"matsala aka samu ba shakka kunun ummu ne daya zube anan lokacin da zataje dakin ta dashi nasan ta manta batai moping din wajen ba shiyasa har tsautsayi yakawo mahabeer wajen hakan ta faru,,,,,. "waimi ke faruwa ne anan da kukazo kukayi dafifi haka??,, cewar annan data qaraso wajen itama,,, kame baki tayi ganin mahabeer kwance shame shame a qasan wajen hannayensa saman qafarsa Yana wash wash,,, "kaikuma dakake wani wash wash kamar wata mai naquda miye ya faru ne em??? Annah ta tambayesa tana mai duqowa wajen itama,,, sam kasa bata amsa yayi shi ta kansa ma yake a lokacin,,, momy umaimah ce ta fad'a mata yanda abin ya faru,,,, anna tace "to sai kuma miye em? Ynxu dn Allah mikina kai kamar ba namiji ba? daga wannan 'yar faduwan sai kuma ka bi ka susuce??? idanunsa ya dago dasuka canza launi dan wahala da qyar ya bude baki yace"washhh wlh annah dan bakiji yadda nikeji bane cikin qafar nan nawa zunga kawai takemun kuma wlh saita san ta zubda kunu a wajen nan na taka,,,!!" ya qarashe maganar tareda qoqarin miqewa tsaye qafar ta sake girdesa dan takawar dayai mata ba dai dai ba nan da nan kuwa ya sake zaman 'yan bori a wajen da qarfi,,, wata sabuwar auchhhh din ya sake saki dan zafin zaman ba qaramin shigar sa yayi ba,,, sannu dady mua'zzam da hannat suketa binsa dashi zuwa wannan karan lips din mahabeer kuwa ba qaramin sake yin ja sukayi ba saboda tsabar taunar su da haqoransa da yakeyi batare da sanin saba, jin zafin zugin qafar nasa yakeyi har can cikin qwalwar kansa na xagayawa. Momy umaimah tace "a'a mahabeer na kada kace zakaiwa ummu wani abun daban dan ba wai da gangan taimaka hakan ba kajini da kyau ko,,, dudda Yana jin azabar zafin ciwon hakan bai hanasa d'agowa da fuskar saba a raunane sannan yace "haba momy 2 wlh kuwa yarinyar nan muguwa ce ni nasan da gayya ta shiryamun wannan tarkon nata momy" Pleass momy ki bari inyi maganin ta dan Allah hankalina zaifi kwanciya,,,, " cikin fad'a anna take cewa "inyeee,,, to bari kaji kada Allah sa hankalin naka ya kwanta in har saika razana 'yar mutane daga zuwan ta yau knn zaka fara gwada mata baqin zuciyar naka ko? ana cewa maka ba ita bane ta kada kaba amman kai kana ciccijewa to taje ta kadan naka kana jina ko? ta Kadan kayi abinda zakayi shashashan kawai,,, game fuskarsa ya qarayi jiyake kamar zai fashe da kuka a duke ka kuma sannan ace za'a hanaka kuka? Kai ina wlh saita gane wanene mahabeer a gidan nan haka yaita saqe saqe a ransa,,annah ta tashi ta shiga dakinta ba jimawa sai gata ta dawo hannunta riqe da wata 'yar qaramar robar magani ta miqawa dady mua'zzam tace "ungo wannan warakar magani nane danake shafawa an ga66aina na ciwo sai inji sun daina, ka murtsuka masa shi a qafan dan maganin nada kyau kan wani lokaci insha Allah zaiji sauqi" Ai mahabeer ganin dadyn nasa na janye qafar wandosa yayi saurin janye qafar jin ynda maganin keda wani kalan launi wnda bai masa ba yahau sake qoqarin miqewa momy tacey"ah ka tsaya mana a shafa maka kadaiji abinda annah tace ay gameda maganin,,. "gskia momy ku barsa banso,kalli fa Ynda launin maganin nan yake,, Kai gskia banso nidai wannan dama ai kalar suna anna dinne tsoffi,,, Dariya ce ta kucce wasu dady yayinda Anna ta hau sallallami da fad'in "lailahaillalahu ni 'yasu?? yanzu daga taimako mahabeer kake muzan tani haka kuma,,??? dubn mua'zzam tayi tace "to bada niba can yaji da qafar tasa ni ku bani maganina na fasa bayarwa din ma Ashafan,,, tayi maganar tana miqo hannunta riqe hannun hannat tayi tace"yi haquri annah dan Allah ki bari a samasa,,, wani kallon raini da kishiga hankalin ki niba tsaran yin kinbane ki fita daga sabgana mahabeer ya jefawa hannat shi nan da nan kuwa tayi saurin janye hannun ta daga na annah ta miqe tsaye tabar wajen ta koma mazauninta nada. dole mahabeer ya haqura aka shafa masa maganin nan sakamakon lallashinsa dasu momy sukaitayi bayan barin annah wajen tana bambamin fad'an ta. saida dady mua'zzam ya shafe masa qafar nan dukanta sannan ya barsa,, bayan kamar mintiy3 da shafa maganin yaji qafan ya dan fara saki dan haka ya samu ya miqe tsaye yana dafe bango ya nufi dakinsa su momy suka rufa masa baya suma suna cigaba da fad'in sannu. saman gadonsa ya zube idanunsa a Lumshe sauke ajiyar zuciya kawai yakeyi,,, momy ta dubi dady mua'zzam cikin tausayin dan nasu tace" kuma nuree tunda ya dawo office baici komi ba bansan ya zamuyi ba dashi kasan shi qa'idan sane dud sonsa da abinci muddin ciwo ya kamasa komin qanqan tarsa tofa shida abinci saiya warke sannan,,,girgiza kai dady mua'zzam din yayi ya zauna gefen mahabeer ya shafa kansa ahankali ya bude idanunsa ganin dadyn sane yasashi sake marairecewa yan fad'in "dady zafy nakeji har ynxu kad'an kadan,,, da sauri momy umaima tacey"oh ya rage knn ya zuwa ynxun,,,? Sake lumshe idanunsa yayi gwanin tausayi dan mahabeer yayi matuqar iya lambo kala kala inyan ciwo, sake bude idanunsa yayi a hankali yace "eh momy ba kamar d'azun ba,,, "Masha Allah kaga daman anna tace maganin nada kyau gashi kuwa" cewar dady mua'zzam yana Murmushi na jin dad'i ganin son din nasa yafara samuwa shiyasa hankullansu ya kwanta a lokacin. itama momy umaima zaman tayi a d'ayan gefen knn sun sanyasa a tsakiya dubnsa momy umaima tayi sosai tace ''mahabeer na yanzu fad'a mun mikakeson ci in kawo ma uhm?? fad'a mun ina jinka kaji ko my boy na? langwabe yasakeyi baice komiba sai juya kansa da yayi daya gefen yana kallon dadyn nasa a hankali kuma yasake rufe idanunsa ruff abinsa,, baida buqatar komi a lokacin shi haka yakeji,, mafi Abinda in an masa a lokacin yakejin za'a burgesa shine a barsa yaje daukan fansa ga waccan maqetaciyar yarinyar buzuwar datake neman nakastasa babu gaira babu sabar. dubn juna momy umaima tayi itada dady mua'zzam a kalacin sannan suka sake maido dubnsa garesa momy umaima ta sake cewa "na girka maka fa choice cook naka Friedrich in kawo maka mahabeer na? Plxxx ce mum ey mahabeer ns bnson na ganka a halin yinwa ga kuma ciwo,, baison ya cika musu ne da momyn tasa gashi baijin zai iya cin wani abu mai nauyi a lokacin dubnta yayi a Marairaice fuskarsa gwanin tausayi yace "cofee ma ya isa momy,, "cikin jin dad'i ya amsa zaisha koda cofee din ma yasata miqewa tsaye tace "to mahabeer na bari naje na kawo maka,,jirani yanzun nan zan dawo,, kumatunsa ta dan matsa kadan sannan ta fita shikuwa gogan naku harda qara mirginawa jikin dadyn nasa yana mai cigaba da lambon sa. 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣7⃣. 🌊🌊🌊 "ya salamullahi" Abinda momy umaimah tace knn tana mai dafe kanta da hannunta daya, sannan ta dago ta dubi dady mua'zzam d'in dake cewa "miya faru kuma yana maganar ne yana qara janyo mahabeer din cikin jikinsa yana qara mammatsa masa qafan tasa da hannayen sa yana cigaba da tofa masa addu'oen da sikazo cikin bakinsa a lokacin,,, sauke ajiyar zuciya momy umaimah tayi tace"matsala aka samu ba shakka kunun ummu ne daya zube anan lokacin da zataje dakin ta dashi nasan ta manta batai moping din wajen ba shiyasa har tsautsayi yakawo mahabeer wajen hakan ta faru,,,,,. "waimi ke faruwa ne anan da kukazo kukayi dafifi haka??,, cewar annan data qaraso wajen itama,,, kame baki tayi ganin mahabeer kwance shame shame a qasan wajen hannayensa saman qafarsa Yana wash wash,,, "kaikuma dakake wani wash wash kamar wata mai naquda miye ya faru ne em??? Annah ta tambayesa tana mai duqowa wajen itama,,, sam kasa bata amsa yayi shi ta kansa ma yake a lokacin,,, momy umaimah ce ta fad'a mata yanda abin ya faru,,,, anna tace "to sai kuma miye em? Ynxu dn Allah mikina kai kamar ba namiji ba? daga wannan 'yar faduwan sai kuma ka bi ka susuce??? idanunsa ya dago dasuka canza launi dan wahala da qyar ya bude baki yace"washhh wlh annah dan bakiji yadda nikeji bane cikin qafar nan nawa zunga kawai takemun kuma wlh saita san ta zubda kunu a wajen nan na taka,,,!!" ya qarashe maganar tareda qoqarin miqewa tsaye qafar ta sake girdesa dan takawar dayai mata ba dai dai ba nan da nan kuwa ya sake zaman 'yan bori a wajen da qarfi,,, wata sabuwar auchhhh din ya sake saki dan zafin zaman ba qaramin shigar sa yayi ba,,, sannu dady mua'zzam da hannat suketa binsa dashi zuwa wannan karan lips din mahabeer kuwa ba qaramin sake yin ja sukayi ba saboda tsabar taunar su da haqoransa da yakeyi batare da sanin saba, jin zafin zugin qafar nasa yakeyi har can cikin qwalwar kansa na xagayawa. Momy umaimah tace "a'a mahabeer na kada kace zakaiwa ummu wani abun daban dan ba wai da gangan taimaka hakan ba kajini da kyau ko,,, dudda Yana jin azabar zafin ciwon hakan bai hanasa d'agowa da fuskar saba a raunane sannan yace "haba momy 2 wlh kuwa yarinyar nan muguwa ce ni nasan da gayya ta shiryamun wannan tarkon nata momy" Pleass momy ki bari inyi maganin ta dan Allah hankalina zaifi kwanciya,,,, " cikin fad'a anna take cewa "inyeee,,, to bari kaji kada Allah sa hankalin naka ya kwanta in har saika razana 'yar mutane daga zuwan ta yau knn zaka fara gwada mata baqin zuciyar naka ko? ana cewa maka ba ita bane ta kada kaba amman kai kana ciccijewa to taje ta kadan naka kana jina ko? ta Kadan kayi abinda zakayi shashashan kawai,,, game fuskarsa ya qarayi jiyake kamar zai fashe da kuka a duke ka kuma sannan ace za'a hanaka kuka? Kai ina wlh saita gane wanene mahabeer a gidan nan haka yaita saqe saqe a ransa,,annah ta tashi ta shiga dakinta ba jimawa sai gata ta dawo hannunta riqe da wata 'yar qaramar robar magani ta miqawa dady mua'zzam tace "ungo wannan warakar magani nane danake shafawa an ga66aina na ciwo sai inji sun daina, ka murtsuka masa shi a qafan dan maganin nada kyau kan wani lokaci insha Allah zaiji sauqi" Ai mahabeer ganin dadyn nasa na janye qafar wandosa yayi saurin janye qafar jin ynda maganin keda wani kalan launi wnda bai masa ba yahau sake qoqarin miqewa momy tacey"ah ka tsaya mana a shafa maka kadaiji abinda annah tace ay gameda maganin,,. "gskia momy ku barsa banso,kalli fa Ynda launin maganin nan yake,, Kai gskia banso nidai wannan dama ai kalar suna anna dinne tsoffi,,, Dariya ce ta kucce wasu dady yayinda Anna ta hau sallallami da fad'in "lailahaillalahu ni 'yasu?? yanzu daga taimako mahabeer kake muzan tani haka kuma,,??? dubn mua'zzam tayi tace "to bada niba can yaji da qafar tasa ni ku bani maganina na fasa bayarwa din ma Ashafan,,, tayi maganar tana miqo hannunta riqe hannun hannat tayi tace"yi haquri annah dan Allah ki bari a samasa,,, wani kallon raini da kishiga hankalin ki niba tsaran yin kinbane ki fita daga sabgana mahabeer ya jefawa hannat shi nan da nan kuwa tayi saurin janye hannun ta daga na annah ta miqe tsaye tabar wajen ta koma mazauninta nada. dole mahabeer ya haqura aka shafa masa maganin nan sakamakon lallashinsa dasu momy sukaitayi bayan barin annah wajen tana bambamin fad'an ta. saida dady mua'zzam ya shafe masa qafar nan dukanta sannan ya barsa,, bayan kamar mintiy3 da shafa maganin yaji qafan ya dan fara saki dan haka ya samu ya miqe tsaye yana dafe bango ya nufi dakinsa su momy suka rufa masa baya suma suna cigaba da fad'in sannu. saman gadonsa ya zube idanunsa a Lumshe sauke ajiyar zuciya kawai yakeyi,,, momy ta dubi dady mua'zzam cikin tausayin dan nasu tace" kuma nuree tunda ya dawo office baici komi ba bansan ya zamuyi ba dashi kasan shi qa'idan sane dud sonsa da abinci muddin ciwo ya kamasa komin qanqan tarsa tofa shida abinci saiya warke sannan,,,girgiza kai dady mua'zzam din yayi ya zauna gefen mahabeer ya shafa kansa ahankali ya bude idanunsa ganin dadyn sane yasashi sake marairecewa yan fad'in "dady zafy nakeji har ynxu kad'an kadan,,, da sauri momy umaima tacey"oh ya rage knn ya zuwa ynxun,,,? Sake lumshe idanunsa yayi gwanin tausayi dan mahabeer yayi matuqar iya lambo kala kala inyan ciwo, sake bude idanunsa yayi a hankali yace "eh momy ba kamar d'azun ba,,, "Masha Allah kaga daman anna tace maganin nada kyau gashi kuwa" cewar dady mua'zzam yana Murmushi na jin dad'i ganin son din nasa yafara samuwa shiyasa hankullansu ya kwanta a lokacin. itama momy umaima zaman tayi a d'ayan gefen knn sun sanyasa a tsakiya dubnsa momy umaima tayi sosai tace ''mahabeer na yanzu fad'a mun mikakeson ci in kawo ma uhm?? fad'a mun ina jinka kaji ko my boy na? langwabe yasakeyi baice komiba sai juya kansa da yayi daya gefen yana kallon dadyn nasa a hankali kuma yasake rufe idanunsa ruff abinsa,, baida buqatar komi a lokacin shi haka yakeji,, mafi Abinda in an masa a lokacin yakejin za'a burgesa shine a barsa yaje daukan fansa ga waccan maqetaciyar yarinyar buzuwar datake neman nakastasa babu gaira babu sabar. dubn juna momy umaima tayi itada dady mua'zzam a kalacin sannan suka sake maido dubnsa garesa momy umaima ta sake cewa "na girka maka fa choice cook naka Friedrich in kawo maka mahabeer na? Plxxx ce mum ey mahabeer ns bnson na ganka a halin yinwa ga kuma ciwo,, baison ya cika musu ne da momyn tasa gashi baijin zai iya cin wani abu mai nauyi a lokacin dubnta yayi a Marairaice fuskarsa gwanin tausayi yace "cofee ma ya isa momy,, "cikin jin dad'i ya amsa zaisha koda cofee din ma yasata miqewa tsaye tace "to mahabeer na bari naje na kawo maka,,jirani yanzun nan zan dawo,, kumatunsa ta dan matsa kadan tana Murmushi sannan ta fita. shikuwa gogan naku harda wani irin q'ara mirginawa can jikin dadyn nasa yana mai cigaba da lambon sa. dady mua'zzam kuwa yaita biye masa yana dan bubbuga masa bayansa da fad'in "sorry be a man mana son sabida qarfin jajircewan ka kan kowane aiki da sauran abubuwa yasa nai maka laq'ani da soja em? Kuma yanzun Kanason mun kwafsi akan qwarin gwiwar danakeda gsmeda kai? "noo sorry dady" "yawwa sojana ko Kaifa " cewar dadyn Yana Murmushi. baa jimaba kuwa saiga momy umaima ta dawo hannunta dauke da d'an q'aramin Plate mai d'auke da cofee d'in akai☕ ta qaraso ta zauna tace "mahabeer na taso to gashi na kawo maka cofee din qarfin hali yayi ya miqe zaune ya karbi cofee din ya soma sha a hankali a qoqarin sa na yaga ya kwantarwa da iyayen nasa hankali da qarfin gwiwar ganin yasamu sauqin na ganin yanda suka damu kansu sosai. saida ya shanye sa tass sannan ya koma ya kwanta dady mua'zzam ya miqo masa hannunsa bayan ya tashi tsaye shima mahabeer din yana daga kwancen sa din ya miqowa dadyn hannunsa suka damqi hannayen junansu suka jujjuga hannayen a tare suna Murmushi sannan dadyn ya janye hannunsa tareda sunkuyowa ya jawo masa beedsheet ra rufe masa jikinsa har zuwa saman q'irjinsa. "sojana a kwanta haka a huta saida safe ko? "to dady mu kwana lpia,,Ameen mahabeer na suka amsa dukkansu harda momy umaima data shafi kansa harda yi masa addu'a kwanciya sannan suka fita tareda ja masa qofar,,yana hango wayarsa dake gefen bedside dinsa Tana kawo haske amman yayi burus abinsa babu abinda yake tunani a zuciyarsa da take masa q'unci face inya warke ma wane kalar hukunci ne zai saukar wa wannan maq'etaciyar buzuwar yarinyar datayi shirin gurguntasa ba gaira ba sabar yana tsaka da jin dadin rayuwarsa ???? q'utawa yayi tareda fad'in "zamu gamu ne ay wlh muguwa kawai mai suffar munafukai kullum fuska a 6oye 6oye,, haka yaita sambatunsa shi daya har barcin wahala yayi awan gaba dashi sai faman sakin ajiyar zuciya yake kamar yaciyowa kansa haqqin dayake haqilo dazai qwato abinsa daga gareta. a can falo kuwa dady mua'zzam ya wuce dakin sa yayinda momy umaima ta tsaya falon cike da mamakin ganin....... *Xexen Fasaha* [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *Dedicated to mom Sadeeq and mom Ahmed ina yinku wlh muddin rai.* *Kuna raina sadidan.*❤ 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣8⃣. 🌊🌊🌊 .... Hannat wacce ke zaune a inda take, dan ita a tunanin tama ta wuce gida. agogon hannunta ta kalla taga tara saura a lokacin. qarasawa tayi wajen ta tana cewa "ah hannat ashe kina nan baki tafi gida ba? Miqewa tayi tsaye tace "eh wlh momy dama ke na tsaya jira ki fito inji jikin na yaya mahabeer? Murmushi momy tayi har ranta takejin son mai son mahabeer dinta, dubnta tayi tace "kada ki damu hannat komi yayi sauqi sosai yanzu amman ya kamata kizo kije gida ko? "ok momy daman yanzu mukai waya da momy nace mata yanzun zan tafo,,, "yawwa hannat ai qwamma kada dare ya qara yi kuma ki gaishe mun da hajiyar taki sosai fa, kidai ce mata komi knn dai zamuyi waya zuwa gobe insha Allah." To momy good night cewar hannat da take dagawa momy umaima hannu harta fice tabar falon, a zuciyar ta taso sake ganin yah mahabeer din kuwa aman ta qudiri gobe zata dawo taga jikin nasa kota samu cikakken relief a zuciyar ta. hannat tana barin falon kuwa momy umaima tana shirin juyawa ta shiga d'aki itama taga fitowar ummu hannunta daukeda plate din da tayi amfani dasu da nufin takai kichen ta hadasu ta wanke da sauran kyn na can. tsayawa momy umaima tayi ita sai a lokacin ma ne ta tuna da cewa zata kai mata wani kunun inda wncen ya zuben. "mah barka da dare" Abinda ummu hanin tace knn tana niyyar durq'usawa qasa. da sauri momy umaima ta riqota gefen jikinta tace "kada ki durqusa ummu na hakan ma yayi tuni narigaya dana shaida tarbiyarki shiyasa kika shigar mun rai farat daya ummu na, ammm fatan dai kinyi buda baki lpia ko? cikin Murmushin ta na shigewan dimples dinta a fuskar ta tace ''eh mah" "masha Allah to ummu na AllAh shi bada ladan,, Amman kiyi haquri jina da kikayi shiru munyi dake zan kawo miki kununki amman ban zoba, wlh mahabeer na ne ya sil6e ya fad'i akan qafarsa awajen da kika yi 6arin kunun shiyasa, saida aka shafa masa magani sannan muka samu ya miqe ya koma dakinsa da qyar yana dangisawa to kinji dalilin da bn zoba din" Dammmmm!!!! gaban ummu yayi wani irin bugawa a lokacin datake sauraran bayanin daga bakin momy umaima din,, tuni tasan halin mahabeer a zuwa yanzun,, tasan kuma zaiyi wuya ya barta bayan yasan cewa itace silar cin qasar sa a yanda sike 'yar tsamar nan dashi,, wani irin numfashi mai qarfi taja wata zuciyar ta taji tana cewa lallaikam wlh *da sauran kallo*..... (my next novel insha Allah ). dafata da momy umaima taji tayi ne yasata saurin dawowa daga balaguron da tunaninta ya tafi,,. "miya faru ne ummu naga kinyi sararo haka lokaci day'a? cikin in ina in ina ummu hani ta dan zura hannun ta day'a Tana sosa qasan kanta sannan tace "t..to kuma ..mah shi yasan nice na zubar da kunun qasa ban sani ba? nazarinta momy umaima ta shiga yi in few minutes tuni ta gano cewar ummu na gudun mahabeer din yasan hakan kan wani tunaninta na daban wanda bata gane musu ba, shima yace bazai haqura ba inda tayi silar sashi jinya,,, ita kuma gashi an fada mata dud ta sauya a lokaci daya to why?? "kinji mah? Abinda taji ummu din ta qara tambayar ta knn,. dafa ta momy umaima tayi tace "nuree ne yayi mamakin miya kawo kunu ne a wajen....... nan ta fad'a mata tundaga sanda hannat ta fad'a kunu ne a qasa a wajen adan taqaice sannan ta dan yi shiru na yan mintina sannan tace"amman dai kada ki damu indai mahabeer nd bazai ce komi ba yasan tsautsayi kinji ko Ummu na??? cikin son 6oye halin da zuciyar ta take ciki ta kama gyada kai alamun amsawa, dai dai nan dady mua'zzam yasake fitowa dan sauraran labaran sa na NTA. kamar yanda ya saba,, gaishesa ummu tayi ya amsa cikin kulawa ahankali ta zame zuwa kichen. har ta gama wanke kayan hankalin ta bai gareta sam zullumin mizai biyo baya daga mugun mutumin nan kawai takeyi. koda ta gama dakin annah ta shiga da sallama dan tayi raayin shiga wajen tsohuwar ne kobs komi tasamu sauqin abinda ke muntsininta a lokacin. iskewa tayi annah har ma ta kwanta abinta hannun ta riqeda cazbi tana lazuminta. Jin sallamar ne yasa annah tashi zaune bayan ta amsa cikeda faraa take cewa"ummu ce ashe zoki zauna to, kinkuwa kyauta kinzo taya tsohuwa fira,, cikin Murmushi ummu ta zauna qasan carpet din ta gaisheda annah ta amsa cikin kulawa. "kinganni nan yau banjin 'yan fita falon shiyasa ban fita ba,, Ansha ruwa lpia ko ummu? "lpia lau annah" tayi maganar tana mammatsa yatsun hannun ta cikeda d'ari d'ari. haka annah taita janta da fira tun tana matsewa harta kai ga tasaki jikinta tana taya annah firar itama. dady mua'zzam ne ya shigo shida momy umaimah nn dady mua'zzam yace "annah kuzo muje gidan Alhj Muhammad domin muyi musu barka da zuwa a maqotanmu kuma babban aboki a gareni. Anna tace "hakanma yayi to bari na dauko mayafina sai muje ko,, har cikin ran ummu hani taji dadin tasu dan dama har yanzu ranta naga son ganin iyayen nata. Kamo hannunta momy umaimah tayi tace "muje ummu ko? dukkansu suka d'unguma sukayi suka fita maigadi na musu adawo lpia a haka har suka isa gidan dayake baffa ya fito waje lokacin mafarin knn suka samu qofar get din a bud'e. Ya fito ne siyo ma maman ummu din kifi anan wajen titin dawowarsa knn suka hadu. baffa ya gaisheda su annah suka amsa dukkansu cikin faraa sannan suka wuce ciki shima ya shigo tareda rufe qofan ummu data tsaya har ya gama rufe qofan yayinda su momy umaimah suka wuce ciki ganin ta tsaya wajen baffan nata. ta gaishesa baffa ya amsa cikin jin dad'i har cikin dakin da bintey take suka shiga da gudu ummu ta qarasa wajen maman nata ta rungume ta tana Murmushi. nan sikai ta fira ummu tanata fad'a wa iyayen nata kirkin iyayen gidan nata su kuma suna qara qarfafa mata gwiwa akan taci gaba da musu biyayya kamar iyayenya sannan ya qare da cewa "banda sa ido ga abun wani ummu kinjini ko? , cewar baffan. "insha Allah baffa" Yawwa ummu na nasan daman baki hakan tunatarwa ce dai Allah dai shi yi miki albarka, musamu mi samu kudin aikin nan da zaiwa mamanki komayi mu koma gida cikin yardar AllAh " "amin baffa." Bintey tace "to kije kada kuma su nemiko,,baffa dake warware qumshim ledar kifin yace "zokici kifin nan ummu dudda babu yawa kan ki tafi,, yasanta dasan kifi shiyasa. tsoka day'a ta dauka sannan ta yi musu saida safe ta shiga can cikin gidan a falo ta samesu nan ta gaisheda alhj Muhammad da momy ni'ima sannan ta koma can gefen momy ni'ima ta zauna. sun dan jima suna fira a tsakanin abokan sannan da suka tashi tafowa sukayo musu rakiya suma har bakin gate momy ni'ima tace "hjia umaima imsha Allah gobe zan shigo ganin dan nawa,, to shiknn hajia ni'ima Allah shi kaimu lpia. a haka suka bar gidan suka koma nasu. Annah da dady mua'zzam suka wuce room dinsu yayinda momy umaima tace "ummu wannan dakin da kike shine naki kinji ko? gyada kai ummu tayi tace "to mah" Yawwa ummu na to kije ki kwanciyar ki sai da safe ko? "to momy Allah tashemu lpia" "Ameen ummu. a dakin kuwa ummu ta jima tana sake kallon tsaruwar sa da kyansa, ba wani abu bane mai tarkace a cikinsa ba iyaka gado ne mai lulube da tattausan beedshet akai, sai durowas da mirow harda dan qaramin deep freezar sai kuma can 6angaren toilet dake gefe. kwanciyar ta tayi tareda lumshe idanun ta ciwon mahabeer ne kawai ke ranta a lokacin tasan sam baida kirki mutumin nan tarasa ya zata kaya tsakanin su inya warke, anya kuwa zai barta kamar yanda mah din tace kuwa??? qara gyara kwanciyar ta tayi tareda sake lumshe idanun ta tanata irin tunanin nata a haka barci yayi gaba da ita cikeda mafarkai ciki kuwa harda na mutimin nata. tsawon sati 2 mahabeer yana Yana gida baije ko ina ba yana jinyar qafarsa yayinda ummu keyin kaffa kaffa dadud wata hanya da tasan zata hadasu,,yayinda kullum hannat tana manne da gidan,, Kullum Ummu saita je ganin mamanta da baffanta in ta gama ayyukan ta,,, yau ta kama juma'a ne ummu ta gama girkinta da momy umaima tace tayi mata jefin dan wake dan Yau jikin nata ya motsa batajin dadinsa sosai gashi dady mua'zzam bainan yaje dubai annah kuma tana dakin ta tana hutawa. lokacin ta koma dakinta tayo wanka ta shirya cikin kayan da momy umaima ta bata jia wato wannan riga da wandon fakistan din sai rawa sukeyi kuwa a jikinta. babu wani make up a fuskarta shiyasa fuskar tayi fiyau abinta gwanin sha'awa. parking gashin ta tayi gefen kanta sannan ta dauki mayafin kayan ta nada sa akanta nan da nan ummu tasake fitowa da usulin kyanta babu wanda zaiga ummu bai ji buqatuwar cewa ta zama mallakin sa ba. fitowa tayi tashiga kichen ta dauko abincin momy umaima ta nufi dakinta tayi sallama ta shiga ganin bata nan ne yasata tunanin kotana wajen annah mafarin knn ta juya ta koma dakin annah dun, anan tasamesu zaune suna fira, har cikin ran ummu taji dadin ganin yanda mah din tasamu lpia ba kamar d'azun ba. zama tayi tana 'yar dariya dariya ta murna bayan ta gaida annah tace "mah gashi na gama danwaken da kikace" "kai ummu nagode fa sosai naji dadin ganin dan waken nan yanzu yanda niketa jin kwadayin nan dan na zata ma sai dare zaki yi mana" Murmushi ummu tayi tace "annah kin iya cin dan wake ma kuwa? tayi maganar a tsokane dan itama yanzu ta saki jikinta ta mayar da annah kakarta,,, "lalala ummu karkice zaki biyewa mahabeer na fa kuna tsokanar mun uwa" cewar momy umaima tana dariya itama,, annah cikin raha tace "rabu dasu umaimatu,,zanyi maganin sune a gidan nan ay, hijira zanyi gobe in koma katsina sainaga wanda zasu tsokana,,fiddo fararen idanunta ummu tayi tareda ruqo hannayen annah cikin kalar murmushin ta tace "wasa nike anna zanje na kawo miki kema naki yanzu ay, dariya momy umaima tayi ita da annah kawai har ransu qaunar yarinyar kullum take qara shigarsu,, anna tace "aa ni bnjin yunwa ynzu nagama cin abinci" Marairaicewa ummu tayi tace "to amman in ajiye miki ko annah zakici anjima? cikin Murmushi annah ta shafa kan ummu tace zanci ummu allah dai shi miki albarka yanda kike dad'ad'a mana kina samu farin ciki a kullum,,ameen cewar momy umaima dataketa saka danwakenta a baki tana ci harda lumshe idanun ta tosshin yasha yajin daddawa da magi d.s sai qamshi yake. "Annah mah zanje wajen su baffa in gaishesu,, cewar ummu hani tana mai miqewa tsaye,, Momy umaima tace "to shiknn sai kin dawo annah ta qara da cewa "ki kuma gaishesu qwarai2" tana fita ta koma dakinta ta zura plate shoes dinta ta tsaya gaban mirow tana kallon kanta Murmushi tayi tasan in su baffa suka ganta haka tasan zasuji dad'i sunsan cewa hankalin ta na kwance ba kamar sanda suka shiga damuwar nan ba lokacin da suke nemn mafaka. dan siririn Murmushi tayi jin gyalenta ya dan zame daga baya sabida santsin gashin kan nata yasa tasa dogayen fararen yatsunta ta fiddo jelinayen gashin kanta guda 2 dogayen gaske baqi qirin dashi gashin sai shining yake. ta gaban goshinta ta sakosu har saman q'irjinta suka hau suna yawo,, maido da gyalen tayi ta yafa sa bisa kan nata sannan ta koma kichen ta d'auki kular abincin su baffa din tanufi waje. dayake momy umaima tace in zatayi musu girki ta dinga girkawa dasu baffan nata dudda acan suma ana kai musun nasu in momy ni'ima tayi, hakan da momy umaima tace ba qaramin dad'i ummu taji ba, a rayuwa burinta shine taga komi ta samu ko taci to suma iyayen ta susamu hakan shine cikar farin cikinta. daga nesa ta hangosa ta wajen swimming pool din wajen inda yar bukkar nan take yana zaune bisa kujera ya dora qafan sa guda biyun a bisa tebir din tsakiyan wajen,, hannunsa riqeda viju milk yana tsotsa ,, batasan dai su waye kusa dashi zaune ba, ga alama dai abokansa ne mazan,, rasa yanda zatayi ta wuce ta wajen tayi dan dole saita hanyar da suken ne zata fita. ta jima tsaye a wajen datai taga lokaci na neman qure mata yasa kawai ta yanko tikitin shahada tayo hanyar wajen nasu,,tun daga nesa ya zuba mata idanunsa yau tsawon sati 2 knn rabon daya yarinyar dudda burin da yaci nason ganin nata akan qudurin nasa,, tunani yake sonyi akan wane irin kalar hukunci ne waima ya kamata yayi mata danya huce haushin sa akanta amman kuma zuciyar sa taqi basa daman yin hakan ta hanyar shagaltuwa da yayi da bin yarinyar da kallo batareda ya ankara ba,,, ganin ta kusa isowane kusa dasu itama akayi sa'a ta dago idanunta nan da nan suka had'a idanu cikin sauri ya fara maido nutsuwarsa cikin jikinsa ya yamutsa fuskarsa cikin daure fuskarsa tamm tam saida ya danqaro mata wani zafaffen kallo wanda ya haddasa wa ummu wani iriyar faduwan gaba ba shiri shikuma yasake binta dawani banzan kallo na raini yana binta da wata hararar sannan ya janye idanunsa daga cikin nata yana sakin tsoki ya maida viju milk dinsa cikin saman lips dinsa yaci gaba da tsotsar abinsa. mukhatar cikin rawar jiki da da kyarmar baki ya tabo bash da Masud da imran yace "kai kutttttt,,, wowww gayu kun kalli kyakkyawar halittar dake tunkaromu kuwa a halin yanzu?, anya ba aljana bace takeson budemin ido inyi *gamdakatar* da ita kuwa ba a yammacin nan?, dubn inda mukhtar din yake nuna musu ne sukayi suna bin wajen da idanuwa suma,,,, babu wanda zuciyar sa bata girgiza ba da ganin yarinyar ba a cikinsu suma, nan da nan suka hau murtsuka idanusu suna tunanin anya kuwa ba Ubangiji Allah ne yasa yaci dasu da rabon yin mafarki daga day'a daga cikin matan hurul ayni ba kuwa? ji sukayi gaba day'a jikinsu yai musu sanyi a lokacin musamman mukhatar uban zalama lokacin daya tabbatar da cewa Lallaikm wannan mutum ce bil'adama abin hakitta. cikin qunar rai mahabeer yasa hannu ya daki table din gabansu hatta sauran milk din da cups dake akai saida suka rigizazo qasa suka watse,, da sauri suka maido hankalin su jikinsu shikuwa sai masifa yake tsattsaga musu da cewa "haba miye haka kukeyi dan Allah kuma mukhtar?? Kun wani kun sanyawa yarinyar mutane idanu dud salon dai kujanyo mana raini kuma? Yayi maganar ransa a matuqar 6ace wanda shi kansa baisan yaya hakan ta kasance ba,, dai dai lokacin ta ida giftawa ta wuce ta gefensu cikin d'ari d'arin da takeyi gameda mahabeer din,, saida ta wuce ne harta qulewa sannan suka maido hankalin su jikinsu lokaci day'a. sauke ajiyar zuciya mukhtar yayi yace "kamm bala'encan.. waiii zillaziya... duban mahabeer yayi yace "gifted daga wane duniya gidan nan naku ya samo mun mata ya kawomun har gida dan Allah fada mun gifted?? bash yace "kaji dan iska namamajo kakai maryam din ina?? saura kwana 3 fa a daura muku aure,,? "to dan yana saura kwana 3 in aureta ban iya fasawa ne kukega akan wannan zazzafar? kai kokuma in auresu duka ai addini ya yardar mun🤷🏽‍♂ ko? " Wlh kunji ma na rantse zan iya barin auren maryam Dan wannan zata ishi mutum komi basai ya qara wata ba, yayi maganar yana sake zuqo hayaqin tabarsa. Bash yace ''kaji dan iska kanata surutai ma kasani ko matar aure ce,,?? Mukhatar yace "ohhhshet..!!! daina mun fatar hakan dakuwa ba cutu wlh kajini da dan iska mugun bakinka ya koma maka to" dammm!!!!!,,,,,, mahabeer yaji gaban sa ya amsa da maganar da yaji bash yace wai may be itan matar aure ce. girgiza kai yakeyi samun kansa yayi a fili yana furta kalmar "noooooo mukhtar noo mukhtar,,, dukansu da kallo suka bisa shikuwa hannunsa yake kallo ganin yanda jini ke dan diga sakamakon cups din daya doka d'azun da hannun nasa harta kaiga ya yanke dan shi saima lokacin ya ankara da yankewar tasa. runtse idanuwan sa yayi gaam yayinda ya ciro farin hankicerf dinsa daga aljihun sa yafara qoqarin daure wajen dan jinin ya tsaya..... *Xexen Fasaha* [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿2⃣9⃣ 🌊🌊🌊 *A* hankali jinin ya fara tsayawa cak daga zubowar da yakeyi daga tafin hannun nasa. Bash ne ya ida daure masa hannun da hankicerf din sannan yace "garin yaya haka kuma gifted daga magana kuma? idanunsa mahabeer ya dago ya duresa bisa na mukhtar ya banka masa wata harara,,, dariya mukhtar ya kwashe da ita sannan yace"gifted kaifa kana mana yabin wlh,, ya bani na tambayeka ba amman kanamun hararar haka? Ka harari bash d'in mana nikega ai zaifi ko? ,,, Masu'd yace "plzzz mu dawo kan batun waccen fine babyn din guys koko ba haka ba,,, imran yace "Wlh kuwa friends kamar kasan abinda nike shirin fad'a knn ka rigani furtawa" Mukhtar cikin zuqar tabarsa da yake sakeyi daga kishin giden da yake kan kujerar yace "miye had'inku da da ita da kuka nacewa vatunta haka? Bakuka nayi shiru ba ne ni? Ina jiran gifted ya dawo dai dai ne daga yankan da yasha na dora masa tambayar ta daga inda na dora,,, bash yace "dalla mutane kuyi mana a hankali mana bakuganin irin jinin da ya gama zubarwa ne eye? Mukhtar yace "hannu ke bada amsa koko bare kace hannun nasa da ya gama zubar jinin zai fama sa eye? mahabeer gaba day'a ji yake surutun nasu na hawan masa kai dan haka cikin zafin zuciya yace "dan Allah ya isa haka,, dubiyana dai kukazo yi ko? ya dubi su mukhtar din inka dauke bash dake gefensa wnda dama shi yasan baya cikin wnda mahabeer din kewa wannan tambayar,, dan da mukhtar din da Masud da imran dud halin su day'a na mugun son matan tsiya jarababbune na gasken gaske indai akan fannin mata ne ecpecially kyawawa ma. masud yace "korar mu xakayi ne? Imran yace ''ga alama dai kam hakan yake nufi,,,. Mukatar yace "bari kaji gifted billahil axeem bazan bar wajen nan ba saika Fadamun wacece wannan yarinyar wacce ta gittamu ynxu ta wuce,,ya qara da cewa club zanje hakan na tsara amman zuwa na nan wajen ka da kuma arba da wannan lafiyayyar babyn da nayi ya rusa mun dud wani budget nawa Wlh, dan haka rufin asirinka indai kanason mu barka ka sarara shine kawai kai mana bayanin ta mlm" Bash yace ''tirrr da kai mukhtar,, wlh kai dai mugun mayen mata ne dan air kawai, badai ka laso wajen dadin ba" "kamace mun komi ni bazan da muba in dai zan samu amsata tofa hakan yayi" cewar mukhtar din da yake sa cover shoes din qafarsa yana murje bindin sigarin da ya gama zuqarta ya yar a qasan wajen. "plxxx gifted fada musu kawai ka wuce wajen kasan mayun mata ne su" hade girar sama data qasa mahabeer din yayi tareda cewa"qyalesu bash barcin suna 'yan iska miye abin wani firgici da ganin yarinyar? da wani birgewa ga wasu matan hausawan marassa kamun kai???? balle ma ita wannan da tazo mana a matsayin 'yar aikin momy na s cikin gida face,,, tana aiki ana biyanta salary shine kukewa qwaqqafin tanbayr dai ko? toga amsar nan kun samu saiku tashi ku qara gaba haka nan ko 'yan culub? basu mukhtar da yafadawa cewa yarinyar 'yar aiki ce a gidan hatta bash saida yayi matuqar al'ajabi na mamakin ganin wannan kyakkyawar yarinyar wai house girl?????? wacce kamarta dai hakan ya kamata ace tana gidan wani dan shahararren dan kasuwan kokuma mai mulki ko sarauta tana aure amman gata available a matsayin 'yar aiki a gidan babban atrajirin dan kasuwa mua'zzam saraki tana bauta?????? "ta666 ikon Allah knn" Cewar bash d'in yana mai sauke ajiyar zuciya. Mukhatar kuwa baki ya saki shidasu Masud sai da qyar mukhtar ya bude baki yace "kutttt,,, anya kuwa???? to indai haka ne daga wace qasar taxo ne? dan da gani chief baby din nan ba zubin nan bane dagani zafinta zaiyi yawa Wlh ta hadu ta ko'ina k... miqewa tsaye mahabeer yayi tareda jan wani kalar mugun tsoki yabar wajen bayan ya miqawa bash hannu sunyi hannu yayi shigewarsa cikin gida,, ya tsani irin firarrakun nan da mukhtar keyi marassa kan gado haka,,, dole su mukhtar sukabar gidan suma zuciyoyinsu amman cike suke da hasko zuqeqiyar babyn nan kuwa.... bash kuwa bayan mahabeer yabi zuwa cikin gidan shima..... Ummu hani kuwa saida su baffa suka matsa mata akan ta koma gida haka, da yake lokacin anyi sallan magrib ma sannan ta dawo gidan anan falo ta gamu da momy umaimah da jug riqe a hannunta tana ganin shigowarta tace "yawwa ummu kin dawo ko? " cikin Murmushi tace "eh mah su baffa na gaisheki,,"allah sarki ina amsawa,,, jug din hannunta ummu ta amsa sannan tace "kawo nakai kichen din mah, aa barshi ummu kije ki huta yau kinsha aiki ay" "hmmm momy aikin ai babu yawa ma kmr ynda kike gani,, "hmm haka dai kikace ummu,, amm gobe insha Allah zamuje dake kasuwa na siya miki kayan sawa daga nan mu wuce wajen tailor domin yaga side dinki n ynda dinkin zai kasance, Kije kinkwanta ynxu ummu saida safe" "to mah ngd sosai Allah qara lpia cewar ummu kanta na sunkuye,, jitakeyi kamar zatayi kuka batasan wane irin so mutanen gidannan ke nuna mata haka? Kull wata zuciyar tace kin manta da amakson (maq'iyi) dinki dake cikin gidan nan,,runtse idanunta tayi sannan ta bude su tace ''to mah na tafi Allah tashemu lpian,," "ameeen ummu,, " Momy ta wuce kichen dan ajiye jug din tana fitowa itama tayi dakinta dake fuskantar na annah. yayinda ummu ta nufi dakinta taxo wucewa ta dai dai wajen wani room wnda yake kallon na dady mua'zzam knn taji an sha gabanta har ta tsorata ma ta fara ja da baya, dan ita haqiqanin gskia ma bata ta6a tsammanin da wani mahaluqi wajen ba jin ynda wajen ke tsit sai qarar esinan dake round wajen. qara gyara zaman mayafin jikinta tayi zuwa saman kanta ganin ynda yake binta da wani kallon raini yana ta6e pink libs dinsa yana yamutsa fuskarsa kamar dole akai masa tsayawa wajen alhalin ya fito yin alwalar sallar isha'e ne ya gantan. Sake had'e baqaqen cikakkun girarsa yayi gabda juna yana mai zura hannayensa a aljihun jeans dinsa duka guda biyun yana tun karo inda take. tunkarotan da taga Yanayi ne ya sata jada baya baya tana waiwayen bayanta gudun kada taci qasa zuciyarta kuwa fad'i takeyi "na banu wayyo momma na baffa,,, nasan daman bazai barni ba wlh wnn amakson din. Jifffff taji ta fad'a a cikin wata kujera dake gefen wajen da taken a tsaye tana qoqarin yunqurawa ne tatashi taji yasa qafafunsa wanda takalmnsa a lokacin sun kasance masu irin tsirar mutum dinnan ne a qafanka muddin ka kuskure aka taka ka dasu,,, Tosu ne fa yasa qafafun nasa ya danne fararen qafafunta dasu tin tin qarfinsa yanada tsayen hankalin sa kwance yakama hannayensa duka biyun ya had'e su cikin qirjinsa. Wani irin azabar zafine taji lokaci day'a ya ratsa mata kwanya bazato ba tsammani kuwa,, da qarfi ta saki wata wahalalliyar tsuwa amman saboda muryarta dama can haka take silently shiyasa tsuwar nata data saki bai karade falon ba na qasa iyakarsa anan inda suke wato falon saman benen wnda shine inka gangare daga falon ka qara sauka qasa sai dakin ummu din. Zumbur tayi ta miqe tsaye a gbnsa tana son guduwa amman ta kasa dole ta koma saman kujar ta fad'a da bayanta ta koma matsar kwalla kawai da suke zurarowa daga fararen idanunta hatta eye lashes nata saida suka soma jiqewa a lokacin suma da lemar hawayen nata. bata haqura ba a karo na 2 ma ta sake miqewa abinda ya faru da ita a first round shine ya qara samunta a second round,, wannan karon baffaaaaa na kawai take kira,,, dan tanajin tsananin azabar zafin dake shigar qafafunta kamar zasu 6are haka take jinsu,,, ba shiri tasa hannayenta tana ture qafafunsa daga kan nata tana bubbugasu da qarfi tare da fad'in "ka dagamyn qafafu na amakson zafi wayyo dan Allah ka tadamun qafa na..... sai hawaye sharrrrrrr suka ci gaba da bubbulowa daga idanunta na tsabar azabar radsdin dake ratsa mata qwalwan kanta dud bayan second. fuskarta takama matsawa da qarfi tana rungume jikinta tunaninta kota samu relief na sauqin axabar da mahabeer ke d'ura mata ta cikin qafafunta amman ina,,,, dole ta koma kan gashin kanta dayake sake a waje wnda azaba tasa tuni mayafin datasa ta rufe kan nata dashi yayi qasa tuni tulin gashin kanta data duqunqune ya warware ya sulalo gaba dayan jikinta tasa hsnnayenta akai tana tamqe gashin Tana burgima a cikin kujerar tana fiddo zafafan hawaye,, Allah kawai take kira a lokacin ya kawo mata d'auki daga wannan mugun maqetacin,,,, dubn watch din hsnnunsa yayi ya dubeta Yana mata wani kallon rashin tausayi irin ko a jikinsa dinnan sannan ya girgiza kai tareda gyada kafadunsa yana wani turo baki yana tabesa yace"wlh da sauran tym yarinya dan kokacin sauka na baiyiba akanki,saura 4 munts, dan kisan ma da sanin yanda kika nemi nakastamun qafa harna kwanta jinya kema sai kin dan dana hakan, dan kin ganni nan bazan lazimci yafiya ba ga dud wanda yanemi rabani da jindadina ba na lpia na dai dai da second day'a, da gangan koda bada gangan ba Saifa mahalicci na wlh,,,,amman badai mutum abun halitta ba irinki ma stupid 'yar qauye masu yawon bara da kwana bisa atiti buzaye, wataqil ma dis vgn ne ke ma ko? Mutane na miki kallon budurwa, an gama barar da mutuncin wajen kwanan hanya dan a samu na abunci mtssss mima zanyi da hausa fulani Allah sawaqa ahaka kuke mafi yawancinku baku iya komin kuba wnda zaisa ku burge mutum sai dai baqanta masa mtsss yasake sakin wani sabon tsokin.. Shiru ya danyi sannan ya dasa da fad'in "munafika kawai sumimi kasau kullum kina lullube da fuska saina yanke wannan hancin naki inga ta rashin kunya ...,, yana maganar ne cikin cije lips dinsa tareda qara sakar mata nauyin sa a saman qafafun nata,, gabaki daya muryan ta ya dishe baiwan Allah ummu hani,, ko kukan ma ta daina sai ruwan hawayen kawai dole ta sulalo da qugunta qasa ta sa hannayenta ta rungume qafafunsa katamau tana bubbugasu iya qarfin harda cizawa da 'yan mini minin haqoranta ta jikinta sai kyarma yake,,,,, a zuciyarta yau kam ta sake gazgata mugunta ta wannan amakson din nata lallai ta sake tabbatarwa da cewa dud gidan nan Ko kuma ma tace dud duniyar nan batada cikakken maqiyi nan kuwa daya zarta sa,, gashi ranta har wani zafi zafi takejin Yana qara yi mata na munanan kalamen da yake jifanta dasu,, Shikuwa ynda kasan ma ba'a jikin qafafunsa take hknba haka yaji shiyasa ko motsawa baiba yana tsaye abinsa fuskar nan murtuk babu sassauci. saida yaga lokacin ya ida sannan ya janye qafafunsa akan natan yayi gaba abinsa yana fad'in "gobe ma in halinki kiqara zubda abu inzo in zame na fadi wlh sai na miki mafiyin abinda kika samu ynxu buxuwa kawai dake 'yar qauye.. sulalewa tayi ta kwanta a wajen rungume da qafafunta tana shafawa jin yanda sukayi tudu ne na kumburi yasa ta sake fashewa da kuka ta kama burgima a wajen tana fad'in "wlh amakson (maqiyi) kasan da sanin cewa bazaka shani basille ba ni dakai *da sauran kallo* A gidan nan chief amakson wayyo momma na baffa na kuzo kuga ummun ku a yanda take rayuwa da shugaban mamuguntan duniya a gidan aikinta.. " a haka dai da qyar ta samu ta dinga yin rarrafe a qasan tayils din wajen harta gangara zuwa dakinta ta baje anan tsakiyar dakin tana maida numfashi sama sama.... *Xexen Fasaha* [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣0⃣ 🌊🌊🌊 saida ta dan samu sauqi sauqin zugin qafar nata sannan ta samu ta koma bisa gadon ta kwanta tana mai goge qwallan fuskarta cikin sauke ajiyar zuciya. a fili tace "ko siyoni yayi sai haka da wannan rashin qaunar da yake nunamun kamar wacce ta zamo maqiyarsa tun usulin farko,,, ni dama ban taimaka masa ba lokacin daya nemi in taimaka masan da ba'a kawo kamar yanzu ba. wata zuciyar taji tana ce mata "kul da fad'in dama dinki akan taimakon mutum ummu hani,, yanzu ba gashi silan hakan ya haifar da alheri ba a tsakani? inda gashi ta silan hakan Allah ya kawo ku inda zaku samu abinda kuke da burin samu na aikin mommanki na hanyar albashin da iyayen naki zasu dinga samu ba kumz? har asamu kudin sukai iyakar gejin da akace mukun ku kawo??? wannan shine ake nufi da alheri danqone yaddashi baya ka tsincesa a gaba a dud ta yanda yazo maka kayisa. to dan haka ki daure kada ki nuna gajiyawarki akan wannan amakson din naki dake gidan nan kada kiyi tunanin cewa kibar gidan sabo dashi kada kiyi haka dan zaiji dadine shi,,, a'a kedai kawai kiyi duba ga ciwon mamanki kiyi ta haquri akan abinda ya kawoku garesu har Allah ya kawo iyakar barinku garin nasu sai kiga kuma wazaiwa? murmushin takaici tayo tana mai cigaba da share hawayen fuskar nata sannan tace "zan dauki shawaran zuciya na amman fa kasani bawai na qyaleka bane amakson Allah saina rama....tayi mgnr cikin rawa rawan muryan ta na mai kuka,,, taci gaba da fadin "danma kabar ganin wai ina shiru shiru dogon zance ne ke bnda ra'ayin yinsa ne saita kama" kamin cin mutunci iya son ranka ko??? Uhmmm,,, kwanciya tayi sosai bayan tayi add'ua ta kwantan amman zuciyar ta cike take da tunanin tawane hnya ne xata maida masa raddi shima kozaiji zafi a ransa kamar ynda yasa taji itama shima ya d'andana sa,,???? a haka har barci ya sure ummu hani tana wannan tunani,, wnda a cikin barcin nata ne tayi mafarkin data sabayi gameda shi amman wannan karon mafarkin nasu ya sauya salo fad'a sukayi sosai kowa yayi fushi a tsakani,,,, saboda kawai wai yazo da wata mace a inda suka saba haduwa yake ce mata sonta yake itama,,yayi mgnr a tsokane amman ita ummu nan da nan ta dauki abun gaske cikin fushi ta tashi tabar gurin batareda tace masa komi ba,, da sauri ya bita yasha gabanta yana had'a hannayensa waje day'a Yana fad'in "sorry ummu na ina miki wasa ne kinsan kaf zuciyar nan tawa babu kamarki kuma.... da sauri ta toshe kunnuwanta da yatsunta 2 alamun batason jin mgnr da yakeyi din dan bata yarda ba ta zata dai son waccen din yake da gasken kamar dai ynda yace mata daga farkon zuwan nasu. da qarfi tace "ni katafi ka bani gu, zaiyi mgn ta rufe bakinsa da fararen yatsunta tana kallon cikin idonsa ranta a 6ace,, dole yasa shi yai shiru ya zuba mata shanyayyun idanunsa masu fadar mata da gaba adud sanda tai arba dasu kuwa,,, da sauri ta janye hannunta a bakin nasa tana fad'in "kaimun shiru ban son ji komi daga gunka dan Allah kaji?,,, tana mgnr tana goge 'yar qwallan dake fito mata a lokacin. ka koma wajenta ni babu ruwana da kai, ni na tsare maka kaina gu daya bana kula kowa amman kai shine kazomun da waccen??? tayi mgnr Tana nunata da yatsunta runtse idanunta tayi sannan ta juya zata bar wajen taji yasa hannayen sa ya riqo qugunta ta baya ya had'a ta da jikinsa ya matse gadaqam yana fad'in "why ummu why kinada saurin kuka kinqi kuma ki tsaya ki fahimceni? wlh nace miki da wasa nike miki ita waccen bakowa vace sai friend dina,, plzs ummu understanding mee!!!!,,, magana yake hannayensa na bisa shafaffen cikinta yana dan mata messeging,, jin ya juyo da ita ne ta gabansa yana fad'in "kin haqura ko ummu na dan Allah?? Pleassss'!!! qin kallonsa tayi ma gaba day'a,,hannunsa yasa ya dago baby face dinta yace "dan Allah ummu na cedani wani abu mana kinji,,,zuciyana zataimun ciwo anan inbaki mgn,,yayi mgnr yana mai daura hannunta setin zuciyar tasa dud ya Marairaice mata kmr yaron goye,,,jin Yana niyyar karyar mata da zuciyar tane yasa ta sake juyawa da sauri zata bar wajennn,, wuff yayi ya sake damqota ya had'e tada jikinsa batareda ya tsaya sauraran komi ba ya cusa mata bakinsa cikin nata ya saka mata sweet alewar dake cikin bakinsa ya dinga goga mata shi a saman tsinin harshen ta yasa halshensa yana bi yana tsotse zaqin alewar daya goga a harshen nata a haka saida suka tsotse sweet dinnan dukanta sannan ta fara qoqarin janyewa daga jikinsa zata gudu sake janyota yayi a zafafe ya manne qirjinsu waje day'a tudun na shsnunta yaji sun tokare masa qirjinsa yanajin wani mugun taushinsu mai ratsa masa qwalwar kai,,, bai tsaya jiran komi ba ya ci gaba da bata wasu irin zafafan kisessssss a kan saman wuyanta da kuma saman q'irjinta yana mammatsa mata cinyoyin hannunta cikin qwarewa. haba ai a firgice ummu hani ta qwace jikinta tabar wajen da gudu tana mai cigaba da fad'in "na barka tare da itan wlh,,,ni inada tsananin kishi a kanka kaima kasani kuma tuni,,,ban iya jurar ganin wata ta ra6eka ne dan haka bazan qara zuwa nan ba amrinin (masoyi) bazan iya juran ganin hakan ba, dan jinake kamar zuciyana ne zai mum bindiga ne da zafi in naga hakan wlh,,!!!!! na barka daga yau shirin mu ya qare tsakaninmu nabar auren naka ma anan duknsa amrinin ..!!." Shima jitayi ya biyota da gudu yana fad'in "waittt ummu na dan Allah ki saurareni wlh ba abinda kike tunani bane,,,ke nike so ke d'ayanki ban hadaki da kowa ba plsss ummu ki tsaya ,,, karki cutar da zuciyar masoyinki dan Allah,,, saida tayi masu nisa sosai sannan ta juyo ta hangosa durqushe saman gwiwoyinsa hannayensa yasa ya dafe kansa da qarfi yana jujjuyawa,, fararen kayan jikinsa kuwa masu shara sharan nan ne kana iya gano kwantaccen mayalwacim gashin dake kwance baqi sidiq dashi a saman faffaden qirjinsa. tuni suka jiqe sharkaf da gumin dake tsattsagowa daga jikinsa na jin zafin 6acin ran da ya sanya ummun tasa a ciki,, Miyasa zataqi fahimarsa ne dan Allah wai ???!! cigaba tayi da tafiyarta bata qara waigosa ba dudda kiran da yake qwalla mata kuwa muryarsa harta dushe wajen kiran umuuuuuu naaaa ki dawo,, dai dai nan ta farka daga mafarkin nata jikinta sharkaf da gumi dudda iskan dake da acikin dakin kuwa,, hannun ta tasa ta shafo fuskarta taji leman hawaye,,dafe knta tayi tana jin qunci na miye gaminta dashine dahar yake shigar mata barci harya isa ya zuwa mafarkin tane mike ma'anar hakan??? rasa gano amsar da tayi ne yasa ta fashewa da wani sabon kukan abinka daman damai saurin kuka irin ummu,, sai cewa take "ni ka fitar mum daga rayuwa na haka na roqeka amakson,,,,, na tsaneka na tsaneka inda bakkada kirki karka qara zuwan mun a mafarki kana samun 6acin rai dan Allah na roqeka ka barni ni kadai na, tun ban sankan ko kai waye ba kake xuwan mun a mafarki na a matsayin mutumin kirki harna yarda dakai na saba dakai mika hada halaqan aure,, amman kuma saida na sanka a lokacin na tantance cewa Ashe kai bakkada tausayi bakkada kirki miyasa me haka?!! miyasa?""!! miyasa haka amakson dan Allah ?!!!! , haka ummu taita sabbatuttuka iri iri wnda da qyar ta samu wani sabon wahalallen barcin ya sake dauknta tana faman sakin sabuwan ajiyan zuci. da asuba tazo saukowa daga gado danyin salla qafafunta kuwa suka ce inaaa basusan wannan zancen ba,,, tayi tayi ta kasa nan ta sake bude baki ta soma kuka tana shafa qafafun nata da sukayi wani iriyar kumburi sosai. tun tana kukan harta gaji,,,, haqura tayi ta sauko tareda jan qugunta ta samu ta dafa gefen bangon gadon ta miqe tsaye a hankali ta dingi bin bangon nan a hankali kamar mai tatata na koyan tafiya harta samu ta bude qofan toilet din ta shiga tayo alwala ta dawo ta shimfida prayer mat ta samu ta daddogara tayi raka'atil faj'ri kmr ynda ta saba sannan tayi sallar asuba din ta jima zaune tana addu'a sannan ta kwanta nan qasan wajen tana mai cigaba da jan nurussubahin nata idanunta a lumshe a haka har wani sabon baccin ya dauketa. tana nan kwance har goma na safia bata farka ba dan dama ba wani isasshen barci tasamu tayi a daren ba. a can falo kuwa har momy umaimah ta gama had'a masu mutanen gidan breakfast bataji motsin ummu hani ba dole tasa ta shiga damuwar tunanin ko lpia ummu tk? dan bata ta6a ganin ta jima bata fito haka ba, sau tari saidai ta isketa kichen da safen tana yanka patatoes ko yam haka tana had'a musu breakfast din, kokuma tana cikin soyawa ta isketa su qarasa yin komi a taren, amman gata yau shiru? girgiza kai momy umaimah tayi tace "jiki da jini wataqila bata lpia ne yarinyar nan inaga". tana wannan tunanin ne tana jera kayan kalacin nasu a can bisa dining table din. saida ta gama taje tayo wanka sannan ta fito ta nufi dakin ummu din kai tsaye... *Xexen Fasaha*. Xexen Fasaha novel group ga taku😜 [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣1⃣ 🌊🌊🌊 *A* nan ta sameta kwance bayan sallamar da tayi yayin shigarta room din. mamaki ya kama momy umaimah na ganin yanda ummu hani ta kwanta ta duqun qune jikinta waje day'a kamar mai jin barci, gefe daya kuma wasu busassun hawaye ne kwance a kan kumatunta. zama tayi grfenta Tana dan bubbuga hannunta tareda fad'in "ke?,,, ke ummu hani tashi mike damunki haka? da dan sauri ummu ta farka sannan ta miqe zaune daga kwanciyar da take tana fad'in "mah ina kwana,,, maganar take amman gaba day'a hankalin ta yanaga agogon dakin ganin ynda lokaci ya qure mata bata farka ba,, cikin rashin jin dad'in hakan ta sake duban momy umaimah tace "mah kiyi haquri dan Allah ban farka da wuri bane shiyasa bnje na had'a breakfast din ba, kuma,,,, kuma,,,,, tayi mgnr cikin sanyi sanyin murya tareda sartsewar hareshe. kasa ida maganar tayi tayi shiru kanta naqasa. cigaba da nazartarta momy umaimah kawai takeyi,,, ta fahimci kamar akwai damuwa tattare da ita ummu din,,, girgiza kai tayi tace"mikikeson cewa "ummu?,,,kibar d'ari d'arin nan fa dan Allah kinji? kisaki jiki kimin mgn normal dan Allah ummu hani na,,,, gyad'a kai ummu hani tayi alamar to sannan tace "momy ina gama sallah ne baccin ya daukeni kuma ina tashi ynzu naji jikina masassara ne" inaga ciwon da qafana kemum ne ya saukar mun d masassarar,,, cikin tausayawa momy umaimah take fad'in "assha Allah sarki mimakom ki fad'a mun ummu sai insa mahabeer ya kaiki kiga doctor ay hospital,,mike damunki ne? ummu hani kasa magana tayi sai fiddo mata qafafun da tayi taga ynda kumburin nan na jikinsu still Yana nan kmr ynda yake bai sa6e ba. "subhanalla ummu miya samu qafan ki haka kokin fad'i ne? Cewar momy umaimah din cikin tsananin tausayin ummu din da take,, tayaya zata fara cewan d'ansu wanda sukeso matuqa gaya kamar tsoka day'a a miya shine yayi mata wannan ta'adin a qafa? girgiza kai tayi wata zuciyar tace mata "Kaiii ina bazai yiwuba,,, samun kanta da d'agowa tayi ta dubi momy umaimah tace "mah sulbe ne jia da tayils da dare shiyasa qafan nasan suka kumbura dan na bugu sosai a qafan,,, "sannu ummu Allah sawaqa to bari naje na kawo miki abin karyawanki anan to tunda ga alama ma qafafun bazasu iya takuwa ba kozaki iya ne, a hankali ta girgiza kai tace "mah inajin kamar suna mun zugar ruwa ne bazan iya takawa ba, tausayinta ne ya qara sshigar momy umaimah tace "sannu bakomi kiyi breakfast din zanwa doctor lurwan waya sai yazo ya duba miki qafafun kinji ko ummu na, cikin muryar son yin kuka tace "ngd mah Alkah qara girma,,,amimm ummu karkisa komi a ranki ke a matsayin diya na daukeki,,ina zuwa bari na kawo miki kiyi breakfast din,,, daga haka ta fita daga dakin ummu hani tabi bayanta da kallo sannan ta sauke ajiyar zuciya ta dubi qafafunta cikin takaicin hakan a fili tace "wlh amakson bazan taba yafe maba,,, sai hawaye sharrr suka sake zybo mata a kumatunta. cijewa tayi ta daure ta miqe tsaye Tana mai sake bin bangon dakin taje toilet tayo burosh sannan ta dawo a hankali ta zauna a qasa dafe da qugunta da taji ya amsa mata kokaci day'a shima. Hade kai tayi da gwiwa kawai tasaki sabon kukanta. baa jimaba tayi saurin shanye kukan nata jin ana turo qofar dakin zaa shigo,,, momy umaima ce ta dawo wannan karan hadda annah da momy ni'ima ma a lokacin. ajiye mata kayan kalacin tayi tace "ngd mah,,, momy umaima tace "bakomi ummu na kedai Allah baki lpia, amin injisu annah. Anna tace assha assha ummu hani ashe kin fad'i a qafa ne? naji umaimah tana fadawa ni'imatu ne anan falo shine nace Bari nazo na ga yar gidan nawa,, Momy ni'ima tace eh annah nima yanzu na shigo gidan wajen qawata da kuma qara duba qafan d'ana sai kuma naji wannan abu shima daga ummu hani,, kai Allah baki lpia ummu ya tsare gaba kinji ko?, "Aminnn suka amsa da. saida ta dan tsakuri breakfast din badon dan jin dadin da bakinta ke mata ma kawai a'a tasan cewa in momy umaimah taga bata ciba zatayi fad'a ne kawai shiyasa. shiru tayi da cin wainar qwan da sotayyen dankalin jin momy ni'ima na cewa, gskia iyayen ummu suna da matuqar kirki qawata, yanzu kullum in akace miki safia yayi mamanta zata shigo ta gyara dud wani bangaren falon cikin gidan nan harta tayani wasu ayyukan? Kai gskia basuda ganda ta aiki sosai nikejin dadin zaman mu tare hakan ne yasa dud in na tuna kirkin nan nata in ana zaune da baban late boy na (mahabeer ) na kan ce baban boy har yanzu inna indo shiru babu labarinta? daga zuwa ganin gida da tace mana zatayi bayan sunan 6acewar yaronmu mahabeer amman tsawon shekarun nan shuru bata?,,, dud inna fad'a masa hakan nakan zubda hawaye domin matace mai amana a rayuwarta mutunci da karramawa wlh bazan 6oye miki ba inna indo na dauketa tamfar mama nace mun shaqu mun shaqu musamman ma lokacin da nikeda cikin mahabeer dud wani nau'in abincin gargajiya dataji inaso wlh komin wuyarsa za tanai mum shi, abin saiya qaru lokacin dana haihu kullum mahabeer yana hannunta tana matuqar sonsa, hakama ranar suna tana kusa dani taredashi sam ko motsawa batason yi takance wannan kyakkyawan mijin nawa masha Allah sai dai muje can garin su mamanka (mecca) ka samo min kishiyata a can vadai anan ba, dan inka samu kalan ka zakuyi matching kuyita haifamun kyawawan 'ya'ya ni kuma a lokacin kaga na qara tsufa angona sai naita maka renon yan dugwi dugwin yaran namu,, dud inta fadi haka dariya mukeyi nida baban boy a lokacin,, wlh daran ranar ne da mahabeer aka sa cesa ban mantawa ta shigo dakin nawa lokacin ina feeding din mahabeer yana cikin jikina tace "dan Allah d'iyata kiyi qoqarin ganin kinyi kaffa kaffa da mahaberu jikina kwata kwata bai yadda da lamarin abokiyan zaman nan taki ba hajiya Lariya saboda nasan matar can bata kirki wlh sam,, dudda nasan cewa maganar ta gskia ne dan koni haquri kawai nikeyi na zaman mu tare mutumin daya fito qiri qiri yace baya sona da qaunata aikasan kowaye wannan mutum din abin yakai intiha na tsanin qiyayyar dayake makan,, amman dan dai kawai in bawa inna indo qarfin gwiwa akan maganar yasa nace "komi zatayi inna indo nina fawwala Allah komi Allah natareda bayinsa kada kidamu insha Allah ba abinda zai faru zata dawo dai dai ne itama addu'ar danake mata knn" inna indo din tace "kayya wadda bata cikin yabo injii 'yan magana,, ni dai 'yata banga alamun wata rusuna daga matar cen ba, amman Bakomi inda kince Allah ai shiknn magana taqare kam," Wlh qawata in taqaice miki labari haka muka wuni a ranar tare da ita tana riqe da mahabeer takasa ajiyesa (mai karatu in ka tuna a ranar ne inna indo taji hajia larai tana mgnr da aminnanta ta yanda za'a dakin ni'ima a fako idonta a sato mata jinjiri mahabeer danta cika burinta na ganin bayansa, to mafarin knn inna indo din taiwa ni'ima wannan jirwayen maganar amman taga bata dauki maganar ynda ya dace ba, mafarin knn take manne da mahabeer a ranar sam ta kasa rabuwa dashi, sai lokacin da ta koma dakinta ta ajiye mahabeer din anan bed net dinsa ganin maman nasa na shirin kwabe kayan jikinta ta shiga wanka da daddare knn. da sauri inna indo ta koma dakinta a lokacin ta dauko qaton hijab dinta tareda wata takarda ta linketa ta sanya cikin wani ambulant wanda tun sa'ilin data dawo bngaren hajia larai ta rubuta rubutun sakamakon daukar shawarar da zuciyarta ta bata a gameda mahabeer muddin taga mamansa bata dauki mataki ba, ta gama hadasu waje day'a ta boye jikin zaninta sannan ta lallaba ta koma side din ni'ima din taga har lokacin bata fito daga wankan ba, ai da sauri ta zari mahabeer wnda keta barcinsa ta goyasa da farin showel dinsa ta fice daga gidan,,,.....) shiru momy ni'ima tayi tace na shiga tashin hankali lokacin dana fito bnga yarona ba wlh ban qara samun lpia ba daga lokacin,, baban boy kuwa sanarwa babu wacce bai bada bs tsawon wata da watanni amman shiru kkji,, ga kadaicin inna indo data tafiyarta garinsu a washe garin ranar a cewarta bazata iya zaman rashin mahabeer ba,, daqyar muka shawo knta hatta yarda ta amince da cewan zata zauna, amman dan Allah muyi mata uzuri akan cewa zataje can Qauyen nasu gano babanta dabashi da cikakkiyar lpia dayake mmnta ta rasu saidai kishiyan Mmnta din ce, kama ba kulawar ta yake samuba,, anan muka yardar ta tafin bayan baban boy ya bata isassun kud'aden ta.... wannan tafiyarce da tayi tasa na qara shiga matsananciyar kewa dudda baban boy kullum yana taredani yana rarrashi na da cewa insha allahu zaa gano mahabeer. amman duddu haka wlh ni kadai nasan ynda nikejin a raina dan 6acewar yaro ba qaramin fitina bane gar gara ace yau gashi Allah ne daya haliccesa ya karbi abinsa wannan kasan cewa eh bazai dawoba kuma kasan inda ya tafin nan kaima sai kaje,.kuma abin mamaki dudda muna gida day'a da hajia larai wlh dai dai da rana day'a bata taba shigowa ta jajanta mana ba akan 6atan yaron namu ba, ahaka har tsawon wasu watannin 3 babu labarin ganin mahabeer babu na dawowar inna indo kuma gashi bamu san qauyen nasu ba bare muje muji komi nene ya riqetan bata dawoba,, har wasu watannin hudu suka shud'e amman shuru kkji dole tasa na fidda rai da samun mutanen nan anan nadasawa baban boy rigiman maidani can gida mecca amman ya dinga rarrashina,, nikuwa bn taba iya yi masa musu ba tun rayuwar mu ta zaman aure,, shida kansa daga baya ya daukeni muka tafi mecca din wajen iyayena ganin ynda ciwo yasa bn iya moruwan komi ko abinci bn iyacinsa tsawon cokali 4. Shiru momy umaimah tayi gaba day'a wajen jikinsu yayi la'asar sunji sun qara tausayawa momy ni'ima akan rashin danta ba qaramin wahala tasha ba Ashe dai, tuni ummu hani taji tama daina tausayin dan ciwon jikinta dan tasan ciwon dake cikin zuciyar momy ni'ima ya zarce nata sau dubun dubbata,, share hawayen tausayin momy ni'ima tayi kanta na qasa taci gaba da wasa da fork din hannunta dan bata son su fahimci Tana sauearen firar tasu ne ma. jitayi momy ni'ima taci gaba da fad'in "saida na samu lpia sannan na yarda na dawo da kuma sanadiyyar rashin mamana danayi,, mafarin knn babana da uan uwana suka matsa na dawo. dama kuma nace masa wlh bzn kuma zama waje day'a da ita hajia larai din ba mafarin knn muka dawo nan kusa daku ta hnyar mijinki qawata kinga zamu cigaba da zumunci sosai ko? ,,tayi maganar tana dan murmushi,,, kamo hannunta momy umaimah tayi tace insha Allahu qawata zumumci ma yanzu muka farasa. Annah dake kishingid'e tana jan cazbinta tace "AllAh zai riqa muku insha Allahu,,kowarriqi zumunci ya riqe turba mai 6illewa zuwa Aljannatul nana fiddauseey" murmushi suka sakeyi dukknsu tareda fad'in "mun gode annah inshs Allah zamu d'ora. Anna tace "Allah shi yarda to"kuma ina miki ta'aziyan mamanki Allah jiqnta annabi Muhammad s.a.w. yasan da zuwan ta. "Aminn, suka amsa duknsu. Momy ni'ima tace tofa mafarin knn dud innagaynda maman ummu hani take kyautatamun komi tanamun muna mutunta juna matuqa gaya hakanne yakesa nakan dinga tunowa da inna indo na,, adud sa'ilin da nayiwa baban boy maganar ta yakance "insha Allahu xamu sake gamuwa da innah indo inajin hakan a jikina ni'ima ta",, momy ni'ima taci gaba da fad'in to kunji mafarin lamarin wlh ina jin dadin zamana da maman ummu qawata" Momy umaimah tace "koni nan wlh ina jin dadin zaman mu da ummu,,kawai dai in na lura su irinsu irin masu sauran shiga rayukan mutane ne, Annah tace "hakane Allah bada ikon cigaba da zaman lpia a dukanmu baki daya dai,, insha Allahu kuma niimatu zaa ga yaron nan naku,, cikin goge 'yar 6oyayyar qwalla momy ni'ima tace "to shiknn annah Allah shiyarda" "amim amin,, sai lokacin momy umaimah ta juya wajen ummu hani tace "kinci ya isheki ne ummu? a hankali ummu hani ta gyada kai alamun eh,,, momy umaimah tace to bari na kira doctor lurwan din saiya zoya duba qafan,, Annah tace "yakamata kam" Momy ni'ima kuwa kallon silent din yarinyar takeyi cike da tausayinta, daga gani shuru shurunta da sanyinta na mamanta ta dauko,,, anan momy umaimah tayita trying Number doctor lurwan (family doctor nasu knn da dady mua'zzam din ya canza inbaku mnta ba) Tsoki momy umaimah tayi tace "sam wayar taqi shiga wlh annah kuma yakamata ace urgently an duba qafar nan ta ummu dan ba'asan abinda anjima zatai ba, ina gudun kara hawuwar qafan nata,, momy ni'ima tace "gskia ne da wata da haka kuma, asan abinyi dai". Annah tace "kirawo number mahabeer mana yasata moto yakaita can asibitin adubata sosai ynda ya kamata,,,,," 'dammmmm ummu hani taji zuciyar ta tayi wani iriyar amsawa a lokacin dataji an ambaci sunan mahabeer, kuma waishi ne zai kaita asibitin ma??? Ta666,, Allah sa kada shima to momy umaimah ta samesa a wayan bare har yazo,, dan batason dud wata hanya dazai nuna zasuyi wata alaqa ta zama a tsakanin ta dashi dan talura baccin baqin rai zafin rai irin nasa ga alama ma imani yayi qaura daga garesa inda har ya iya neman karya ta babu laifin datai masa, anya kuwa zan bisa muje hospital din nan kada muje ya ida sawa a qarashe lalatamyn qafana a yanda bai qaunar nan tawa ko kad'an,,, yamutsa fuskarta tayi tareda runtse idanunta jin ynda qafafun sukai mata wata irin zurrrrrrr tashigar wani sabon zafin,,,,, da qarfi ta dafe qafafun nata da hannayen ta tareda fad'in "washhhhh,,,!!! Mah qafana zasu cire,,, tana maganar ne tana yarfe hannunta idanunta a runtse,, da sauri annah da momy ni'ima da ita momy umaimah din suka..... *Xexen Fasaha* [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *Assalamu alaikum 'yan uwa musulmai, ina fatan kunyi sallah lpia? Ubangiji Allah ya qara maimaita mana ganin wata shekarar sallar cikin qoshin lpia da wadata Amimmm.* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣2⃣ 🌊🌊🌊 Yamutsa fuskarta tayi tareda runtse idanunta jin yanda qafafun sukai mata wata irin zurrrrrrr ta shigar wani sabon zafin,,, da qarfi ta dafe qafafun nata tareda fad'in "washhhhh!!! mah, q'afana zasu cire,, tana maganar ne tana yarfe hannunta idanunta a runtse,,, da sauri annah da momy ni'ima da ita momy umaimah din suka taso suka qaraso wajenta suna fad'in "ya ilahe, ummu yaya qafar take miki ne?? cewar momy umaimah tana shafa mata saman tudun qafafun nata, sosai takejin kamar zata zubdawa ummu hani qwallan tausayi kan ummu tayi wata maganar ne wayar nomy umaimah ta shiga qara da sauri ta d'aga wayan ta duba tana fatan cewa Allah sa mahabeer din ne amman sai taka sunan mua'zzam saraki (nuree) ya bayyana kan wayan da sauri ta d'aga wayan tana sallama yayinda momy ni'ima tsananin tausayin ummu da qafanta ya manayeta hakan yasa ta zauna gefenta tareda rungume ta a barin rabin jikinta tana rarrashinta harta cewa "inna koma gida zan fadawa mahaifanki halin da kike ciki ummu hani dan suzo su ganki,, cikin sanyin murya kalar ta ummu hani wacce zafin ciwo yasa muryan nata qara yin qasa sosai tace "a'a aunty kada kifadawa su baffana rashin lpia na dan Allah,, cikin duban mamaki momy ni'ima tace ''ah miyasa to ummi,,,? cikin cije lips dinta tace"hankalinsu zai tashi sosai kuma ummana bata son jin tashin hankali ne dan ciwonta yana tasowa ne,, girgiza kai annah tayi tace "kai Allah sarki,, to niimatu barsu da maganar kinji? Mudai fatanmu Allah bata lpia" Sauke ajiyar zuciya momy ni'ima tayi tareda da cewa "to shiknn ba komi "Allah shi bada lpia" Aminnn" cewar annah,,dai dai nan momy ni'ima ta shigo dakin bayan firarta d'azun lokacin da nuree yai kiranta. zama tayi tareda cewa ''sannu ummu na, ya qafan yanzu?, duban qafan nata ummu hani tayi zuwa lokacin ta rage mata zungar nan sosai bisaga d'azun. a hankali tace ''yasha babban da d'azun mah yy sauqi,,, " yawwa ummu na hae naji dad'i,,, annah tace "dudda haka mafi kyau akai ta asibiti unaimatu dan aduba qafan nata sosai abata magunguna ma in ta kama,, " momy ni'ima tace "gskia ne annah kam hkn" Momy umaimah tace "eh annah yanzu ma fitar danayi na sauka qasa falo ashe nuree ne ya dawo daga tafiyan nasa yai mana suprise saida na sauka sannan na gasgata dawowar nasa kamar yanda yace mun a waya yana falon qasa in sauko in gani",,girgiza kai annah tayi tareda cewa "kai mai sunan manya ya saba mana haka ai,, bari na sauka to nima sai nai masa ya hanya",, annah tayi maganar tana mai yunqurawa tsaye tareda fad'in cewa"bismillahi Allah tada baiwar ka,, qara gyara zaman hijab dunta tayi tana mai cigaba da lazuminta sannan ta dubi momy umaimah tace "kidai ci gaba da gwada number wannan shanshanin mijin nawa ko a dace, in kuma kinga lokaci na niyyar qurewa ki kaita da kanki kawai zaifi basai an wani jira yazoba inda shi dai yanzunnan zaka gansa cikin gida amman fit lokaci daya kuma zaka nemesa ka rasa, indama ace ko wajen yarinyar ma da zai aura yake wannan zaryar dasai musa rai ma da auren nasa nan kurkursa Amman ynxu haka in kin bibiya suna cen tareda su mukhtar ana nan ana anata faman kiransa shuru.,, Murmushi momy ni'ima tayi tareda cewa ''ai mana afuwa anah mahabeer din nawa ai shima patient ne bai jima da miqewa ba,, annah tace ''an taba yin patient da dan karan yawo kuma ni'imatu??? 'yar dariya momy ni'ima tayi batace komi ba, yayinda annah ita hattama fita daga wajen,, "da sauri momy umaimah tace "yawwa qawata ga number ma ta shiga bari nai masa magana" bayan sun gama wayar ne tace "yawwa gashi nan ma tafe wai ashe yaje office ne ni bnsanma ya koma ba dan ko breakfast baiyi ba yabar gidan nan,,, " momy ni'ima tace "ai dan nawa jarimi ne shiyasa kike ganin muhimman al'amurra daga garesa" tayi maganar cikin Murmushi, itama murmushin Momy umaimah tayi,, tashi Momy ni'ima tayi tace "zan koma gida amman zan dawo anjima ummu hani inga yanda qafan yake kinji? tayi maganar tana mai kallon ummu hani cikin sakin fuskarta,,, ajiye fuskarta ummu hani tayi qasan laps dinta tace"nagode aunty,,, har qasa momy umaimah tarakata tafi sannan ta wuce side din mua'zzam saraki ta iske harya shiga wanka, dawowa tayi ta koma kichen ta fara had'a masa sauqaqqen abinci wanda tasan bazai dau tsawon lokaci ba,, tans cikin aikin ne taji yo muryan mahabeer daga can falo yana fad'in "momy ns ina kika shige ne naje side naki baki nan,, ajiye knife din hsnnunta tayi wacce take yanka cabbage dashi ta fito falo tace "gani nan mahabeer na,, tun dazun nikeson ganinka zanturaku hospital ,," miya faru momy na??" Yayi maganar yana wani langwabe wa tareda dora goshinsa a saman kafadanta,, shada kansa tayi tace ''ba tyme mahabeer na maza jeka fiddo moto ina zuwa,, cikin mamaki ya sauke fuskarsa daga kafadanta ya bar falon a ransa tubsnin mizaiyo kuma a hospital?? shiga dakin momy umaimah tayi ta kama ummu ta miqar tsaye da qyar sannan ta dauko mata gwadon mayafinta baqi wanda tagansa kusa da ita a saman gadon ta d'ora mata abinta bisa shimfidadden gashin kanta wanda wutsai biyu na gashin dogaye sosai suka sulalo bisa fuskarta gefe da gefe saboda tsaban santsin gashin nata shiyasa gyalen baima zama sosai a sama gashin gar Saida momy umaimah din ta qara janyo mata shi ta rufe mata kusan rabin fuska dashi kamar ynda ita ummu hani din take Yana abinta in batasa niqab ba, Kamo hannunta tayi a hankali tana mata sannu har suka sauko nan falo suka wuce harabar gidan inda mahabeer ya fito da motan nasa yana daga ciki zaune kunnensa saqale da Bluetooth dinsa yana gyada kai idanunsa a lumshe ga alama da abinda yake sauraro acikinsa,, a haka har suka qaraso dai dai motar sukaja suka tsaya momy umaimah ganin yanda yarufe idanunsa yasa tasa hannunta ta zare Bluetooth din kunnen nasa,, da sauri ya bude tsumammun idanunsa ya waresu a bisa fuskar momyn tasa yace cikin shagwabe wa "oh momy sorry banga isuwan zuwan kiba ne, harga Allah sam shi baima lura da wata ummu hani ba wacce ke bayan Momy umaimah ba, saida yaji momyn taje "ummu zaka miqamun wajen doctor lurwan qafadunta ne batajin dad'insu sakamakon faduwan da tayi a bisan su, tayi maganar tareda bude bayan motan ta kamo hannun ummu ta zaunar da ita sannan ra rufe motan tareda dan duqowa saitin glass din din motan setin da yake zaune sai faman qunci yake kan abinda momyn ke shirin sashi aikatawa wannan 'yar Qauyen yar rainin hankalin yarinyar. "dan Allah mahabeer na kabi mun ita a sannu nasan ka da gudu da moto kaga batajin dadin jikinta kuma patient baida buqatar sake wata wahaltuwan akan wacce yake ji ma a jikinsa kaji ko mahabeer na?? gyada kai kawai yayi sannan ya tada motan momy umaimah na masu a dawo a haka har ya bar get din gidan Yana fita kuwa titi ya maida abinsa a kune yaci gaba da jin music dinsa, sannan ya qurewa motan gudu fuuuuuuuuu kakeji kamar suna saman iska tuni ummu hani ta gigice ta sakar masa kukan nata da qarfi dudtabi ta qanqame jikinta katamau ta rungume cikinta danji take kamar zaya zazzago mata 'yan hanjin ta waje,, Kai mahabeer ba qaramin maqetacin mutum bane saikace ita tasa shi kaita ne??zare Bluetooth din yayi a kunnen nasa ya barsa a jikinsa,,sarai kuma yana jin sautin kukan nata amman yayi burus da ita yahau tabe lips dinsa ma, a ransa yake fad'in "yarinyar nan bazaki ta6a jin dad'i na ba, inda bakida kunya,,harni zaki sawa abu a hanya in taka na fad'i?? Hmm yau sai naga qaryan girman kanki,,, kina talakan ki kawai sai fad'in ran tsiya kinfi qarfin ki bude baki kiyi mgn ko? Hmmmm,, naki wasa ne 'yar aikin momy,,, wani wawan burki taji yaja wnda yayi masifan gigitata har batasan santa tayo wata iriyar doguwar sukuwa ba ta dawo gaban motar ta durqushe jikinta na rawa har tama mance da ciwin qafafun nata ta zuqunne samansu tana makyarkyata. wata tsawa ya buga mata yana fad'in "keeee!!! dalla matsamun da wannan qazamun jikin naki daga qafana kobaki jiba??,, stupid girl kawai,,, mtssss,,, qafa yasa yana shirin tureta batasan sanda ta riqe qafafun nasa katamau tana kuka ba cikin muryar ta take fad'in "wlh amakson kai mugu ne kuma bazan sake kaba saika maudani gida inkai baka son mahaifan ka ni inason nawa,, "ke wakike fadawa magana koni sa'an yinki ne? "wlh ni nace ka maidani gida dan basona kake ba zama ka iya kasheni naga alama,,, wai bazaki sakar mun qafa bane kosai nayi ball dake ne anan eye? ahankali ta sakar masa qafafun ta koma ta zauna kusa da mazaunin direba tans sauke ajiyar zuciya. dubn raini ya bita dashi wani dogon tsoki yasake ja sannan ya maida hankalinsa atitin yaga shanun da aka koro har sun gama tsallakewa sannan ya tada motan ya daura gudun daga inda ya tsaya,,, a firgice ta bude rufaffun idanunta rareda fiddo fararen idanunta waje jin gudun ma ya finada jitayi wata irin juya na jujjuyata jin tana shirin faduwa yasata saurin kamo gefen farar t shirt dinsa ba ta riqe gadamau,, buge hannun ta yayi daga saman rigan nasa da sauri takai hannunta kan nasa ta riqe sityarin motan wani wawan burki mahabeer yaci ganin yanda take shirin sasu qundun bala akan titi,, da sauri cikin juriya ta samo ta fito daga cikin motan tana layi harta yarda gyalen anan qasan wajen ta zuqunna qasa tana faman kakarin amai,, a fusace mahabeer ya fito daga motan ya iso gabanta ya sa hannayen sa ya damqota ya miqar da ita tsaye yana faman jijjigata da qarfi yayinda gashin kanta dud ya warwatse bisa jikinta da q'irjinta har zuwa qugunta,, Cikin tsananin 6acin rai yake fad'in "baki da hankali ne kike niyyar kasheni da sauran rayuwa na? kaji macuciyar yarinya,, " dudda ummu hani tana cikin halin galabaituwa bata hana ta magana daqyar ba tana cewa "A... Amak...sonnn sa.. sai na fadawa mah,,,kanta ida maganar yasa hannunsa ya maida nata baya cikin mugunta,, lokaci daya qirjinsu ya had'e waje day'a bazato ba tsammani yaji wani Shocking nabin kowane saqo da lungu na jikinsa cikin dauriya ya ture komi yakeji gameda emotions din jikin nasa yafara magana a masife ta hnyar kamo qasan habanta fuskarsa na kallon nata ya zuba mata kalar idanunsa cikin nata yana zaro mata su yace "momyn tawa zaki kai qarana wajenta? Ashe rashin mutuncinki yarinyar nan har yakai haka? tanason qwacewa daga garesa amman taji riqon nata da yayi bana wasa bane dai ashe, d'agowa tayi ta watsa masa kallo da fararen idanunta tass dasu dasuka sauya launi na ja ja sabida kukan datake yia lokacin, wani irin kallo wanda yafi kama dana mugu ga wanda akewa shi toshi fa ta dinga watsa masa cikin qunan rai,, yatsina fuskarta tayi ta murguda masa bakinta, cikin dauriyarta ta bude baki zatayi magana da niyar cewa ya sakar mata fuska danji take cikinta na qara juya mata a lokacin ,, tana ma sake jin Wata sabuwan juyan da tuqowar amai a dalilin gudun motar nan nasa daya haifar mata sai ji kayi ba zato Kyaaaaaaa!!!!!,,, ta sheqo masa aman da take qoqarin yowa tun d'azun ya fito,, dud ta wanke masa farar rigan jikinsa dashi har cikin bakinsa ya shige ba shiri ya hadiye aman sakamakon sa'ar da tayi ya bude bakin nasa da shirin qara daddan q'ara mata wasu zafafan maganganun nasa daya qunso su tun daga cikin zuciyar sa har suka gangaro zuwa cikin saman halshen bakinsa Yana shirin furta masa su da niyyar suyi mata qunci a rai dan daduwan quncinta shine qaruwan farin cikinta, sai akayi rashin sa'a kuma reshe ya juye ga mujiyaaaa,,,,!!! *Xexen fasaha* [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. Deducated to my mom Sadeeq hawwas😍 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣3⃣ 🌊🌊🌊 Cikin wani irin zazzafan 6acin rai mahabeer ya riq'o hannayen ta ya hadesu waje day'a ya fara sakar mata wasu irin zafafan marurruka a bisa kuncinta, sannan yayi wurgi da ita gefe ta zube tana maida numfashi dan sam kukan ma qin sake zuwan mata yayi a lokacin, tasan tana farin ciki a yanzun dan koba komi dai itama ta munana masa inda harya sha amanta a arha haka, murmushin takaici da zafi ta saki gamida dora hannunta a bisa kumatunta tana shafa inda ya kakkan tsama mata marikan nan, bayaga radadi da wajajen ke mata bata jin komi a wajen, batasan sanda wasu qwalla suka zubo mata ba dai dai kokacin dan tunowa da tayi da gatanta da komi a garinsu amman lalura ta kawota wajen da take shan uquba ga d'ansu ba sassauci kamar ya siyota dan qi,, amman bakomi rayuwa ce "kuma Allah saiya sakamu wlh Allah ya isar mun za'idan",,, tayi maganar a bayyane,,, cakk mahabeer ya tsaya daga kakaren aman da ya zube a wajen yana sonyi amman kash bacin miyau babu abunda yake futarwa daga bakin nasa,, dubanta yayi a fusace zaiyi magana sai kuma ya fasa, miqewa yayi yaje ya d'auko Faro water a cikin gaban motar nasa ya cillar da hancin murfun robar tareda daga bakin robar ya bude bakin sa ya dinga zurara ruwan a cikin maqoshin sa yana furzarwa sannan ya ida tuttule rabin ruwan a saman kansa ya girgiza kai da qarfi tareda furzar da ruwan,, ya taso ya qaraso yaja ya tsaya gabanta da idanunsa suka kad'a sukayi read har wani duhu duhu jan yakeyi, bece mata komi ba tana daga zuben da take a qasan awajen sai faman Harararsa da takeyi kawai cikin tsanar sa datakeji aranta,, kingin faro din ya ida juye mata cikin bajajjen gashin kanta har zuwa jikinta,, tsananin sanyin ruwan ne dataji a Jkinta yasa ta zabura zata miqe tsaye bayan sakin Wata qaqqarfan ajiyar zuciya da tayi sai kuma kuka yabiyo bayan hakan,,, wata irin dariyar qeta ya 6a66ake mata da ita wacce shi knsa baisan ya iya kalarta ba sai a lokacin,,sai daga bisani ya tsaida dariyar cak yahau binta da kallon qyama da raini sannan ya duqa ya nade qafan wandon jeans dunsa ya 2n duqa gabanta ya zuba mata idanunsa ba shiri ta fara ja da baya tana fad'in "a a.. .. Amakson ka maidani gida dan Allah na.. naroqeka,,, cikin tsawa yace ''anqi a maidaki gidan,, wakikewa Allah ya isa ne eyeee?? Koni tsaran kine daqiqiyan yarinya kawai stupid dake,,, miqewa take sonyi tsaye amman ta kasa sakamakon sauri da yayi ya sake mayar da ita wajen zaune turus ta hanyar qafan sa d'aya ya maidota gashi rana harta take lokacin 12 :33 ne na rana,,, shiru tayi Tana jinsa tayi banza dashi kamar bada Ita yake ba, danta sha alwashin ko kasheta zaiyi bazata sake ce masa uffan ba,,, ganin yanda rigan jikinta ya jiqe mata ita sharkaf gashi yadine doguwar riga dud ya manne mata a jiki har shatin manyan mamanta gasu nan fulo fulo a waje in ka lura abinka ga wacce bra ko day'a ma bata da, bare tayi tunanin sawa, ita bra ma bata cikin tsarinta sam kodan taga dukiyar fulanin nata tsaye suke damdam dasu ne oho,tasan dai hakan yana daya daga cikn kullum da kesa kullum da mayafin ta ajiki,, rasa yanda zatayi dan ta dauko gyalenta tayi danta saya jikinta amman dazarar ta yunqura Zataji ya sake daka mata wata tsawan ta zabura ta koma zaune,,, "muddin kika kuskura kika motsa daga nan wlh sai kin gane bakida wayau shashasha kawai 'yar qauye da wasu kalan idanunki can,,," Tashi taga yayi ya juya ya fara tafiya, bin bayan sa tayi da kallo harya shige motarsa ya kwantar da kujera ya kunna sigari yafara sha yana kallonta tana kallonsa ba shiri ta sauke idanunta a kansa saboda wata irin qatuwan harara daya 6allo mata daga inda yake zaune,, can a cikin qasan zuciyar ta a hankali ta furta ''dan iska mane shiyasa muguntar tasa tayi masa yawa inda gashi yana busa hayaqi qilanma harda giya yake korawa can kaji da baqin halinka mugun Mutim kawai Allah ya isa wallahi kuwa," fuskarsa tasha bamban da baqar zuciyarsa wlh da gaskian annah ma datace masa hakan. tana mgnr ne a zuci tana satar kallonsa, batareda ya lura ba danya maida hankalinsa sosai ga zuqan taban nasa dayake ,, Jiyake qwamma ya xuqi Aspean din nasa koya samu sauqin tashin da zuciyar sa ke masa,, abunda yake fad'a knn a ransa,, Wato ni ga baiwarsa yazo ya shanya ni cikin wannan uwan ranar shi kuma ya koma cikin mota abinsa ko??? qwal qwal qwal taji idanunta sun ciko taf da qwalla tayi saurin shanyesu dan bata fatan cewa yaga gajiyawarta. tuni kanta yafara sarawa yana mata ciwo,masassara ce taji alamun dawowanta a jikinta sakamakon tsananin zafin ranar dake huda kowane saqo da lungu na jikinta,,,tuni ta fara makyarkyatan fever, tasa hannayen ta rungume jikinta qam qam,,.. shikuwa yana cen ya kwantar da kujerar motan yana shan firarsa da bleesing dinsa,, a cikin firar ne tace "sweet mahabeer zan fad'a maka wata magana amman sai mun hadu sannan face to face zaifi dan maganar mai muhimman cine",, zakuda kafada yayi tareda kyabe lips yana fad'in "ohk no problems,,haka yaita tsokano ta da fira dan dai kawai yaqara jan lokaci yanda ummu zata gasu cikin ranar can yakeyi,,, suna cikin wayar ne kiran momy umaimah ya shigo,, katse wayar bleesing din yayi batareda wani excuse ba ya d'aga wayar momyn yana fad'in "momyna?? daga cen momy tace"mahabeer na yaya kun iske doctor lurwan din kuwa? Ince kuma qafan yabar mata zuga din???" a hankali ya miqe zaune ya ajiye qafafunsa qasan wajen motar ya leqa ta kwanar da ummun take ya hangota kwance a wajen,,harara ya sakar wa wajen tareda dan siririn tsoki ya koma ya jingina da set d'in sa yace "eh momy gamu nan munzo muna jiran fitowarsa daga emergency ne shiyasa bamu dawo ba gida har yanzun,, Kuma qafan nata da sauqi sosai,,, sauke ajiyar zuciya momy umaimah tayi tace Alhamdulilla to,, Ashe emergency ya shiga shiyasa naita try Number tasa d'azun it's switch off,, eh momy,, to shiknn sai Kundawo din, amman nasan halinka fa mahabeer musamman akan ummu yarinya nutsattsiya amman kai baka ganin hakan daga gareta,, dan Allah kabimin yarinya a hankali yarona amana ce" Jiyayi gabansa ya fad'i akan maganganun momyn tasa jiki a sanyaye ya datse wayar shima daga nasa bangaren sannan ya fito daga cikin motan yana tafowa harya qaraso wajenta ya zuqunna tareda zubawa fuskarta idanu ganin yanda tayi kamar mai barci ta rufe idanunta gashin idanun nan nata mayalwata sun sauko mata har qasan idon gwanin sha'awa, sannan pink din lips din nan nata 'yan sirara a datse suke suma lura da yayi jikinta gaba daya yasaki ne yasashi kiranta da sunan ''ke? Ke? Wato ke barci ma kikayi ko dan jin dad'i??,, niki taso mutafi kokuma inyi tafiyana wlh ni kadai na," yayi maganar tareda miqewa tsaye harya fara tattaki ya dan juyo yaga yanda take hakan dai take ko motsi batayi,, a dan sauri sauri yadawo yasake zuqunnawa gabanta ya kamo hannunta yana dan jijjigawa yace "ke banace ki taso bane wai?? Kina jina kinmin banza kin maidani dan iska ma ko kuma dai mahaukaci??? lura yayi hannunta ya fadi qasa batareda ta riqesa ba,, nanfa hankalin sa ya soma tashi dan yasan ba lpia ba, a rude yasa hannayen sa ya miqar da ita zaune yaga kanta ya langwabe ko numfashi batayi ynda ya dace,, da qarfi yace "subhanalla kada na kashe musu yarinya Innalillahe,,,!!! J jijjiga kafadunta ya hau yi tareda matseta gamm cikin qirjinsa yana qara kiran "ke? ke?,, miqewa tsaye yayi still jikinsu na manne dana juna ganin tana shirin sake sulalewa ta koma qasa yasa yayi saurin riqo bayanta ya had'e qirjinsu gam gam waje day'a,,, wani irin yanayi yaji yana son qallafansa sakamakon breast enlargment dinta da suka tokare masa qirji ta ko ina sun cike masa tsakiyar faffadan qirjinsa,, da qyar dai ya samu suka fara tafiya a haka har zuwa bakin motar tasa ya bude mata gidan baya ya kwantar da ita tareda kunna mata esi mai bada dumi nan cikin motar tasa,, da sauri ya zagaya ya sake dauko wasu ruwan faro din yadawo ya zauna rareda dago kanta ya dora bisa cinyoyin sa yana shafa mata ruwan a fuska,, ummu hani kuwa baiwar Allah wacce zafin rana da qishirwa yasata kasantuwa kamar sumamma kamar ba sumamma ba,,jin ruwa a jikin fuskar tane yasata bude gamammun lips dinta daqyar tana magana cikin galabaitacciyar murya da fadin "zan.. zans.. zensha ru..ruwan 2,,, rasa yanda zai bata ruwan yayi dan tana kwance a saman laps dunsa baisan tayaya kuma ruwa zai shayu ta hakan ba gareta,, ajiye roban ruwan yayi gefe sannan yasa hannayen sa ya d'agota zuwa rabin jikinsa na dama yasa mata roban ruwan a bakinta,, ta kafa kai ta dinga sha bata janye ba saida ta shanye ruwan nan tasss sannan ta ida sulalewa a cikin jikinsa tana sakin numfashi a hankali hannayen ta kuma na riqe da gaban rigarsa takama ta tamke sa,,, bai son tadata yaji,, ganin yanda take sauke numfashi sanyayye alamun ta samu barci,,, sulalewa ya idayi ya kwantar da ita jikinsa sosai yana shafa mata bayanta da hannayen sa danji yake kamar zaici a manar momy ne data basa na yarinyar in bai bata kulawa ba daga halin rashin nutsuwar nan datake ciki dudda baison yaga ya taimaka matan acan can qasan zuciyar sa, amman ya zaiyi?? *Amanar uwa* tafi qarfin ayi wasa dashi,,,, jin gashin ta dud ya rufe musu jiki har saman fuskarsa Yana neman shiga idanunsa yasashi ba shiri yasa hannayensa ya tattaro mata kayanta ya kitse mata shi kitso guda daya ya saki jelar a bayanta,, babban abinda ke qara jefasa cikin wani sabon feelings shine yanda take kwance a saman qirjinsa luf tayi,, mamanta na sama da qasa tsakanin qirjinsu, gabansa yaji ya fad'i ba shiri,,, shiyasa ba shiri ya soko da hannayensa ta tsakankanin q'irjinta da nasa da niyar rabasu amman yaji hannayensa tumumus sun dura bisa lausasan manya manyan bread nata cikakku dam dam dasu a tsaye shi kansa ya shaida hakan ta hanyar tokare sa da sukayi batareda yama san reality nasu ba, daga jine dai kawai ya tabbatar da sunkai yanda ya qiyas tasun,,, da sauri ya janye hannayensa daga wajajen ya saki tsoki yana fad'in "wannan manyan kayan abubuwan nata zasu hanani saqat inaga,,sake jan wani tsokin yayi ya runtse idanunsa gamm danjin abu na fitowa daga jikinsa batareda ya ankara ba, da sauri ya bude idanunsa zuciyarsa cike da takaicin hakan kamar wannan yarinyar harta iya sashi fitar da sperm dinsa a iska daga taimako??? Kodai dan yanada qarfin sha'awa ne ginanniya a jikinsa shiyasa yayi saurin fiddosa??? runtse idanunsa yayi cikin jin haushin kansa ma, girgiza kai yayi yana fad'in "mtsss sale salen dai atadawa mutum hankali kawai,,, mata ko jaraba da fitina mtsss,, yanzu haka ma tana sane da zamanta a kaina bari inga,, qara leqa fuskarta yayi yaga baccinta take sadidan,,cikin dubara yayi mata wayau ta hanyar zame jikinsa daga nata a hankali harya kwantarda ita ya dauko mata mayafinta dake qasa sannan ya koma mazaunin direba bayan yarufe qofifin motar ya had'a kansa da styarin na motar ya kwantar,, kwata kwata yarasa abinda ke damunsa a lokacin sakamakon wani irin daurewar da marar sa yaji tayi a lokaci day'a,, hannu yasa ya dafe wajen yana addu'a ahaka yakusan munti 13 sannan yaji ciwon marar ya lafa masa,, ruwa yasake sha sosai sosai sannan yayiwa a motar key, wannan Karon a hankali yake driving din nasa kamar wanda ya dauko crate crate na qwai cikin motan bai son ya fashe,,kai tsaye barau dikko hospital Suka miqa,,,, Suna shiga yafito daga motan ya nufi inda ya hango doctor lurwan din tsaye wajen labour room shida wasu sisters, shima doctor lurwan din yana hango mahabeer din yanufosa yaja ya tsaya,,,,cikin sauri mahaber ya isa wajen a gurguje sukayi hannu da doctor lurwan din🤝🏻,a gaggauce yake fad'in "doctor nazo da patient ne amman bata iya takowa Tana cikon moto kwance,, "Assha"! cewar doctor lurwan nan da nan yasa sistocin nan bin bayan mahabeer da dan keken daukan marassa lpia,, a lokacin harta farka dan haka shiya taimaka mata ta fito ya dorata a keken su kuma suka koma da ita cikin asubitin yana biye dasu batareda yasan dalilin bin nasu da yake ba,, koda doctor lurwan Yayi tozali da wacce bata lpian ashe ma ummu ce yayi mamaki sosai,, dubn mahabeer yayi tareda boye mamakin nasa yace "amm miya samu ummu hani ne hakn hakan yallabai???? wani irin kallo mahabeer yajefo masa ba shiri doctor lurwan ya ladaftan da harshensa yabawa sistocin umarnin shigar da ita dakin gwaji shima yabi bayansu,, kamar ya rufesa da duka mahabeer yaji a fili yace "kaji dan iskan doctor ko gidan ubanwa ma yasan sunanta ma bare harya ambacesa?? tunowa da yayi sun zauna asibitin ne suma yasashi ta6e pinks din lips dinsa ya koma cikin mota yayi zamansa yana karkada qafa tareda touching din phone dinsa. amman kuma bai san ya akayi tunanin halin daya da yarinyar ke ciki ba ya tsaya masa cak a qasan ransa... *Xexen fasaha* [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *In deducated to my mom Sadeeq (hawwas)* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣4⃣. 🌊🌊🌊 A can doctor lurwan kuwa duba ummu yayi ya rasa inda keda ciwon ma a jikin nata dan hankalin sa baima kai kan qafafun nata ba da suke kumbure, illa q'irjinta ta dayake ta satar kallo hakan ya ankarar da ita tayi saurin jawo gyalen ta ta rufe jikinta dukansa sannan ya umarceta data biyosa a baya,, suka dawo babban office dinsa suka zauna ya dubeta sosai sann yace "hm wato ummu kin tafi kin barni da dumbin tunaninki a cikin zuciya na yai mun qaqa gida ke ko a jikin ki ko? kauda fuskarta tayi a hankali daga setin sa, babu abinda zuciyarta take jiwa tsana fiye da ciwon ma dake jikinta sama da mahabeer,, lallai rashin imaninsa yakai bada gudu ba ashe,,, "haba ummu hani na ya inata miki magana zaki share masoyinki abin qaunarki em? rage muryan sa yayi tayi qasa qasa yace "nifa wlh ina nan kan bakana gameda shawarar dana baki tun kwanakin baya na gameda yiwa mamanki aiki a kyauta muddin kika bani dad'in ni'ima irin taki na kwankwad'a" yayi maganar yana kashe mata idanu da lashe gefen bakinsa irin na cikakkun 'yan duniyar nan,, a haukace ummu hani ta juyo cikin tsananin takaici dama ga baqin cikin irin muguntar da mahabeer ya gama rad'ad'a mata bata gama shanyewa ba shi kuma yazo gaba ya tusata yana mata maganganun iskancinsa akai, ai batareda ta san lokacin data d'aga hannunta ta wani yarfawa doctor lurwan wani qwaqqwaran maruka biyu ras bisa kumatukansa masu rai da lpia kuwa, cikin kuka take fad'i "d'an iskan likita kawai ka matsawa rayuwata?? Mina tsare maka ne? Wai ku dud maza haka kuke ne bakuda imani ne?? koni kaga alamun irin kace watsattsiya?? dazaka tusani gaba da munanan kalamnka wanda badon shi aka kawoni cikin asibitin nan taku ba,?? cikin tsabar takaici tayi shiru ta dafe kanta sannan ta dago tana kallon sa hawaye na zubo mata,,, dud a cikin hausarta da bata fita sosai taci gaba da cewa "in kuma danshi kake ganin an kawoni bari naje na fadawa wanda ya kawoni din saika qara maimaita masa bitar magungunan daka gama cemin asai mani su insha yanzun,,,,,"!!! da wani irin azababben sauri doctor lurwan ya zube gabanta tareda kama kunnuwansa bayan yasaki kumatunsa daga radadin zafafan marukan da suka gama ratsa masa kwanya, qwarai yayi mamakin ynda ta iya fidda hannu ta zabga masa wannan marukan, dama haka take da zuciya yarinyar? yanzu in har ya kuskura taje ta fadawa yalla6ai mahabeer ai ya rigaya da sanin kashin sa ya gama bushewa tuni, wataqila ma hakan na iya janyo masa yayi ta aikin sa. mafarin knn ya zube gaban ummu hani yana tuba yana ahi da rantsuwar cewa ya daina mata kalar maganganun insha Allah,,,, ya dade a zube kasa gabanta saida yaji ta tsayar da kukan nata sannan ya tashi ya koma ya zauna ko fuskarta ma ya gagara iya sake kallo, a haka yace "na gode madam ummu hani da ahin ki gareni,, harara ta zabga masa taqi cewa masa komi,, ciga yayi da cewa "amman ban san mike damun kiba madam??? saida ta sake watsa masa harara sannan ta fada masa yanda takejin qafafun nata na matan,,, nan yayi nazari sosai a gameda yanda tai masa maganar ya fallo wata farar takarda kenan da zummar rubuta mata magungunan da yadace tasha da wnda zata shafa bisa qafafun yaji an turo qofan office din nasa an shigo, afusace ya dago da zummar ganin waye haka ya shigo masa office ba excuse kuma?? ganin wnda ya shigo dinne yasashi ya koma yayi laqwas, mahabeer ne ya shigo office din wnda shi kansa samun kansa yayi da fitowa daga motan nasa ya dawo cikin asibitin, anan wata sister budurwa ta gamu dashi mai shegen surutun tsiya da rawan kai sai faman wani kwarkwasa take masa dan kaf fad'in garin nasu babu yarinyar dabata shaida ganin wannan kyakkyawan fuskar guy din mahabeer mua'zzam saraki ba a akwatin television da jaridu ba,,, Jikinta har rawa yake ganin gata gashi kurkusa nan tahau cewa "am yallabai patient dinka ka dawowa ne? ko kallonta baiba amman kuma matuqa gaya yanason sanin halinda yarinyar ke ciki mafarin knn daya kasa zaune waje day'a a cikin motan nasa da ya koma ya zauna, shi dama can tun asalin fari yaji yatsani doctor lurwan shine musabbabin ma dawowar tasa cikin asibitin dan ganin anyi komi a gabnsa saboda tsare lpiar 'yar amanar momyn tasa,,, shiyasa ma har ya iya tambayar ita sister din cikin gimtsewan fuskar tasa da huscy voice nasa yana sake jan ajin sa cikin izzarsa batareda ya ko kalli inda take tsaye ba, shima dan yana buqatar sanin inda yarinyar take ne shiyasa yace "emm, , tana ina ne??? har wani lumshe idanuwa sister nadiya take sannan ta ce "ay tana office din doctor lurwan ne yana m..... tunkan ta ida maganar tata yayi gaba abinsa inda yaji amsar da yake son ji to mizai tsaya jira???? da gudu sister nadeeya ta bisa har tana haki ganin Yana niyyar 6acewa ganinta a yanda yake dogon taqin nan nasa na isassun maza,, tace "waitt!!,, waitt"!!,, yalla6ai please ,,,!! tsayawa yayi cak ya dubeta yace "wani abun?? da sauri ta kauda fuskarta daga tasa ganin yanda idanunsa suke cike da wani sirri wanda ta kasa fassara sa ma, tadaiji idanunta sun kasa iya jurar kallon nasa ne,, fiddo phone dinta tayi a aljihun farar riganta ta sistoci tace ''dan Allah in bazaka damu ba muyi selfie mana ko guda day'a ne yalla6ai ,,," shiru yayi mata tareda bin wayar da kallo a zuciyar sa yace waisu matan nan almost dinsu basuda kamun kaine komi? Ya tsani mace da rashin halayen kamewa sam 2,, shiyasa har gobe a tsarin burinsa babu auren hausa fulani,, ita kuwa kallon sa take da fatan Allah sa handsome dinnan ya amunce mata suyi selfie din nan tare kota samu na dorawa a instagram da twitter da face book gamida whatsapp dan ta ciri tuta wajen friends dinta na ganinta da mai farin jini a cikin al'umma manya da qananu, yaro da kudi abokin manya knn,, ga kyau ga yaran banki baja baja,, wani Murmushi tayi tace ''please and please yalla6ai accept me my requesting,,, hard'e arms dinsa yayi a chest dinsa ya dubeta sosai sannan yace "i don't need it,, banda buqatar hakan ok??" daga haka yayi wucewarsa itako ta saki baki ta bisa da kallo sai daga bisani itama ta juya tabar wurin cikeda sanyin gwiwar ta, fuskar mahabeer mua'zzam saraki ne fall ta mamaye mata zucirya ta,,, wata zuciyar tata ke cewa Allah sarki nadeeya kema kinji abinda dud kowace budurwa keji gameda shi knn muddin tayi tozali dashi tuni take kwaye masa, farin jini garesa kamar yashi,,,...inji sister fauziyya itama. shi kuwa gogan naku tsuka yaja abinsa, a haka har ya iso qofan office din doctor lurwan din excuse dinma a ciki ciki yayi sa mafarin knn sukaga shigowar tasa kamar daga sama. waje ya samu ya zuna tareda harde legs nasa, lap under lap haka yayi zaman nasa ko kallon ummu hani baima sake yi ba tun kallon farkon da yayi mata tun shigowar sa office din, duban doctor lurwan yayi yace "yaya doctor hope komi normal ???,,, Cikin sauri sauri da tsoro 2 doctor lurwan ya fara magana da cewa "e..ehh everything it's normal yallabm6ai,,, gama takardar da za'a siyo mata medicine daya kamata tafara sha, yayi maganar yana satar kallon ummu hani dan gani yake kamar zata budi baki ne ta fadawa yalla6ai mahabeer din maganganun da yayi mata na banza., shiyasa gabansa ke dukan tamanin da uku uku a lokacin. Baima san ita Ummu hani ba daga shi har mahabeer din bata tasu take ba hankalin ta gaba day'a naga su baffanta dabata je wajensu ba yau, kamar yanda ta saba, kuma tasan suma suna cen hankalin su na knta,, karbar takardar mahabeer yayi ya dan duba sannan yace ''ok,," duban ummu hani yayi bayan ya rubutawa doctor lurwan check ya basa yace ''oya oya muje inada abinyi,," gaba yayi itama tabiyosa a baya Babu abinda take aikawa bayansa dashi illa hararar. suna dura harabar gidan momy umaimah da annah suka tarbata shikuwa juya kan motan yayi yabar gidan,, haka momy umaimah taita kulawa da ummu hani har tsawon sati sannan qafafun suka sace sakamakon magunguna datake sha,, da wata safiyan lahadi dataje wajen su baffa kuwa ta fad'a musu ciwon nata har fad'a baffa yayi mata akan taqi bari a gaya musun, ai koba komi sayi mata addu'a. duqar da kanta tayi qasa tace "kuyi haquri baffa banason hankalin ku ya tashi ne shiyasa." son 'yar tasu ya qara tasiri sosai a zuqatansu har kullum suna godia ga Allah daya basu nutsatssiyar yarinya day'a tamkar da 1000. tajima nan wajen su sai wajen 11 sannan ta dawo gida,, falo ta dan kwanta da zummar kan lokacin girki yayi ta tashi ta dora musu. da yake annah ta tafi katsina jia dacen zata tafi wajenta suyi fira. motsin fitowar momy umaimah taji daga kichen hannunta daukeda cup,, tana ganin ummu tace ''yawwa ummu na kin dawo knn??" "eh mah bnjima bama ay d dawowa" "yawwa to taso ki kar6i cofee dinnan ki kaiwa mahabeer Yana can saman sa,, ban san hawa benan nan saboda cikin nan wlh nauyi ne dashi ina nishi ina komi nake samu na hau sa",, Karba tayi tana fad'in to mah sannu,, ''Yawwa ummu na nagode" harta fara tafiya momy umaimah tace ''af na manta ummu koma kitchen ki dauko masa tea spon dinsa ki had'a masa dashi kikai ni zan shiga ciki na warwatsa ruwa yanzun zan fito insha Allah " "to mah,," wucewa momy umaimah tayi dakinta ita kuma ummu hani ta shiga kitchen din kai tsaye inda ake ajiye roban yaji da gishiri ta dosa,, taji dadi sosai da cofee din ya kasance mai duhu ne, dan haka ta samu tarugu jawur ta hada da gishiri da tasshi harda citta da karamfani ta zuba ruwa kadan a ciki ta hadesu ta tace, sannan ruwan data tace din ta juyesu cikin cofee din nasa tasa spon ta jujjuya tana sakin Murmushi sannan ta dauko cup din ta fito ta haye samansa ta tura dakin tareda sallamarta,, jin motsin ruwa a toliet ya tabbatar mata da yana bath ne,, qwarai taji dad'in hakan shiyasa tayi saurin ajiye masa cofee din ta fice daga dakin nasa ta koma falo tai kwanciyar ta tareda lumshe idanun ta tana bitar suratul Muhammad a cikin zuciyar ta cikin jin dad'i,, koda ya fito daga wankan cikin sauri yake komi dan sunyi dasu bash zasu hadu after 25 mint's zasu zo gidan,, saida ya sanya kayansa jan T-shirt ne da farin wando jeans, sumar kan nan nasa sai qyalli take ta ko ina zubda qamshin perfume yake, shi mutum ne mai son qamshi a rayuwar sa. gashine kwance lub lub a fatar jikinsa dukansa,,hakama sajen fuskar sa ba qaramin qara qawata kyakkyawar fuskar tasa yayi ba gwanin sha'awa abin,,, sai dai fuskar nan datake a tsuke tamm, amman hakan ma datayi ba qaramin qara kyau yayi ba, girarsa har wani tudu tudu tayi sabida tsaban yawanta da cikarta black sosai kamar an d'ora masa ita a seti, pressing cap dinsa fara ya daura a kai sannan ya zauna gefen bed dinsa ya d'auko laptop dinsa ya d'ora a laps dinsa yana duba wani message da yake tunanin shigowar sa tun safiyan yau,, tsoki yaja tareda rufe laptop din ganin har yanzu basu turo accepting nasu ba, ,, (requsting ne ya tura a can wata school dake London akan qara ilimi kan hanyar haqo mai ta hanyar hadin gwiwa dasu turawan,, wanda dama sune suka bude school din suka fara yada manufofinsu akai ga sauran qasashen duniya wanda yasa yanzun haka school din Saura wata 5 ta fara aiki, dady mua'zzam ne sukayi maganar dashi jia akan ya tuntuba yaji koda sauran gurbi na karbar dalibai a cikinta in bai cike ba, ta hnyar tura musu message nason shiga school din, instead dady mua'zzam yaje sai shi mahabeer din yaje,, suna son yin hakan ne dan sauqin samun farashin mai ya wadatu a cikin alu'mma ta nigeria a ko'ina, da sauqi mai rahusa. hannu ya miqa ya d'auki cofee din knn wayar sa tahau ringing baibi ta kan wayar ba dan hankalin sa tafi da ynda yaji copee din na qamshin wasu abubuwan masu dadi yau,, mafarin knn ya q'agu dajin son dandanon sa a cikin bakinsa,, ya kafa kai tareda yiwa copee din wata kyakkyawar zuq'a,, tsananin zafin copee dinne dawani hatsabibin dandano na wani mahaukacin yaji yaji ya gauraye masa dukkan illahirin qwalwar kansa,, tuni ya shaqi copee din ba dai dai ba ba shiri yasaki cup din qasa tareda duqewa Yana sakin wani uba uban tari da atishawa kala2, kansa yaji Yana jujjuya masa kamar wanda yasha q'waya, ba shiri yasa hannayensa ya riqe kansa da qarfi tuni idanunsa suka dinga yoyo da hancinsa hawaye faca faca a fuskarsa yanda kasan an vude fanfon mono,, Gabaki day'a bakinsa ya mutu mururus, nan yayi baya saman gado yafada dafe da cikinsa dayaji shima yana jujjuya masa,,kukan ainahi yake son yi amman abin ya faskara dan wata azabar tafi gaban wata... *Xexen fassha* [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣5⃣ 🌊🌊🌊 *H* awaye ne sabbi suketa shatata yana daga a idanunsa, kwance yake ya mimmiqe kamar gawa yana faman hucin numfarfashi, tari kuwa yayi har yaji babu dad'i gamida atishawa, banda ciwo babu abinda qirjinsa ke masa kuma a halin yanzu kamar zai 6alle daga jikinsa ya fad'o yakeji sabida suyan radadin zafin. ya kwashi sama da minti arba'in sannan yasamu tarin ya lafa masa da atishawan,,, lamo yayi bisa gado jikinsa yayi laqwas Kamar wanda yayi gudun wuce sa'a ya gaji liqis banda numfashi babu abunda yake sake saki,, lokaci day'a yaji gumi na kwararo masa a kowane ga6a na sassan jikinsa, tashi yayi ya koma toilet ya cire dukkan kayansa ya sake yo wani sabon wankan ya canza kaya ya tsaya gaban mirrow yana kallon yanda idanunsa sukayi jazirrr dasu har yanzu basu washe ba tukun, Maganezian ya d'auko yasha ba jimawa yaji qirjinsa yabar zafin da yake masan, tunani zuciyar sa ta zurfafa yi nayaya akayi yau momy tai masa wannan hadin na lahira kurkusa?? Lallaikm ya leqota ya dawo,, sakin numfashi yayi yace a fili "momy na nasan matsala aka samu inda ba haka kika saba mun ba,, haka ya sauko falo adai dai lokacin ne momy umaimah ta fito itama daga d'akinta ta dubesa ganin yanda idanun sa sukayi jazurrr yasata saurin matsowa garesa tana shafa fuskarsa take fad'in "0h ya ilahee mahabeer na! mine ya yasamu idanun ka haka ne suka kad'a sukayi ja ne em?!! Ummu hani dake lafe cikin kujera tana jinsu farin ciki ne fal cikin zuciyar ta na jin ynda haqarta tayi saurin cimma ruwa na gameda tarkon data d'anawa shugaban mamuguntan gidan, shafa wajen saman maqoshinsa yayi zuwa kwantaccen sajensa ynda yake jin suna masa tsabar zunga har yanzu, kamar yanzu ne yasha abin yakeji,,, sam yaji bai iya cewa sabida coffee dinta ne daya sha ya tsinci kansa a cikin wanna halin, a hankali ya saki numfashi gamida d'agowa ya dubeta yace "haka nan naji idanuna namun ciwo momy,, amman kada kidamu zuwa anjima nasan zasu washe insha Allah" qwarai sosai taji tayi matuqar tausaya masa cikin karayan zuciya tace "Allah shi yarda mahabeer na, amman in anjiman yayi naga idon bai sauya kalan saba gskia dole kaje kaga likitan ido hospital" a zuciyar ummu hani kuwa cewa tasakeyi ''ni dama ya makancen wlh danaji dad'i sai inga dawane iriyar idon ne zaiyi kalla yayi muguntar mun,, miqewa tayi da zummar fita harabar gidan cen inda ta saba zawa wajen kayan games sai lokacin nema suka lura da ita cikin falon,, karaf idanunsa ya fad'a cikin nata kanya fidda nasa tayi saurin janye nata idanun tareda sakar masa wata malalaciyar Murmushi wnda yarasa gane ma'anarsa, ita kuwa tayine dan murnar datake cikin ranta fal na ramakon da tayi a sauqaqe. musamman data ga ynda idanun nasa sukayi jaaaa kamar gauta. Momy umaimah tace "ashe daman ummu kina nan falo?,, cikin sunne kai ummu hani tace "eh mah yanzun waje ma nikeson dan zuwa wajen inda kayan games din can suke ne" "ok to shiknn" cewar momy umaimah. ummu hani kuwa wucewarta tayi abinta tana faman qunshe dariyar ta. shikuwa ya rakata da harara tareda kyabe bakinsa kamar yaga abin qyama, shi ta idonsa ma yake ba ita ba musamman ynda yaji suna masa qaiqayi shikuwa ya bada himma wajen murtsukasu da hankicerf din hannun sa, har saida momy umaimah tace ya daina sa wa idon hannu dan hannu shima dafi ne sannan ya haqura ya janye badon yaso ba. nan ya zauna suna fira da momy saida wayar su bash ta shigo alamun sun iso suna waje sannan yabar momyn shima ya fice wajen,,, nan bakin ruwa ya taradda mukhtar da bash, zama yayi sannan sukaba junansu tafi,, bash yabisa da kallo a fuska sannan yace "kai gifted lpia kuwa idanunka ja haka miya faru ne?? Mukhtar yace "to nima dai Wlh abinda nike shirin fad'a knn? Shafa fuskarsa mahabeer yayi zuwa saman idanunsa ya dan yi yaqe Wanda yafi kuka ciwo kad'an sannan yace "ciwo suke min ne naji a lokaci day'a,, but zasuyi normal insha Allah, yayi saurin canza maganar da cewa "inasu Masu'd ne da imran???,, mukhtar yace "kai kada dai basu fad'a maka komawarsu cenya ba dan ida had'a masters degree dinsu na final year din nan gaba day'a dai ko?? cikin mamaki mahabeer yabar sake murzar idanun nasa daya komayi batareda ya tuno mgnr momy ba, danshi yama mnta shaf har ga Allah idanun nasa ba qaramin qaiqayi suke cigaba dayi masa ba, shiyasa da hankicerf din hannunsa yaketa murza yanajin dan sauqi sauqi, sannan ya dubesu yace "basu fad'an ba, gskia,amman anyi 'yan iskan guys nan wlh,, yaushe ne suka wucen? Bash yace "jirgin yamma sukabi jia" yamutsa fuskar sa yayi yace "may be phone nawa it's switchoff ne tym din, mukhtar yace "nowender dan gskia munyi dasu zasu kirakan dan suma tafiyar ne yazo musu qurarren lokaci,, yaci gaba da cewa on sturday zamu fara programs na bikina fa shine maganar ma data sa muka hadu nn knn? Bash yace "dadyn nata ya dawo knn?, Mukhtar yace "ya dawo jia da daddare daga tafiyan nasa, kasan aida tuni angama bikin ma dandai kawai an jirkinta ne ya dawon tofa shine sai jian yakirani naje anan yace mucigaba da shiri netx week" bash yace "wow wow kace zamu barje gumunmu lokaci yazo. "kai dai bari kawai danma baban nata full sunna ne, dayaga fatittikan da zamuyi wlh cewa yayi family and freands kawai za'ayi bai son fate fate" ''ai qwamma dayai maka hakan, kaji tsohon kirki wlh ya burgeni mani,, cewar mahabeer yana daga kishingiden sa yana sake murzan ido,, Harara mukhatar ya jefa masa gamida cewa "dan baqin ciki dama haka kk so ai dan kada kaje mata su taya, yaci gaba da cewa alhamis ne partyn ya kama ranar Friday ne daurin auren,,,Bash yabawa mukhtar hannu suka sake kashewa bash yace "kai mutumina kace dai an gwanci d zafi zafi,,, mukhtar yace ''toya sanku em?, Kuma in kun gune ku yunqura mana,, dariya sukayi dukkansu yayinda mahabeer kuwa shi Murmushi kadai ya dan saki,,mukhtar yace "yawwa gifted wai ina balarabiyan gidan nan ne,? Cikin halin ko in kula mahabeer yayi shiru abinsa dan sarai ya jisa kuma yasan wacce yake magana akai bai wuce waccen fitsararriyar yarinyar ba wacce sam baison yaga ana shigo da ita cikim lamurransa shiyasa ya share mukhtar din yayi kamar ma bai jisa ba,,, saida mukhtar din ya qara cewa. "Kaifa dan iska ne wlh gifted kanaji ina magana kai shiru,,, Harara mahabeer ya sakar masa da jan idanun sa sannan yace "in gidan baqon kane sai in gani, kaje ka nemota man inka matsu, zakazo ka ritsani da tambaya kamar kaban ajiyan ta? to kaida matan suka dama saikaje ai,, mukhtar ya kanne ido day'a yace "auu haka ma zakace kaga dan iska??? sharesa mahabeer yasakeyi yaqima tanka masa saima duban bash da yayi yace "bash jiya fa realmadrki ta wuce barsalona da ci daya da rabi, kaiya kaga wasan?? Tsoki mikhtar yayi tareda ture kujerar sa ya miqe tsaye ya shige cikin gidan,, da harara mahabeer ya rakasa jiyayi Bash yace kai wasa fa yayi zafi jia ai wlh mutumina naso ace muna tare muka kalli wasan da bansan irin ihun da zan sake maimaita kwatsatsawa ba kamar na ranar nan, wnda har annah taji ta ta fito, dan ita a zatonta wani abun ne ya faru,, ya qarashe yin maganar yana kyalkyata dariya na tuno dramar ranar suda annah ynda ta kasance,, Wani sbn murmushi mahabeer ya saki yace "hmmm ranar ai munsha fad'a daga tshohuwar nan,, shiru yayi yace i missing you annah, bash yace "Kaddai ta koma kt? Girgiza kai yayi yace "tatafi jia nina kaita ma, amman cikin satin nan zanje na dawo da ita,, d'an tsuka yayi yace "danma ta matsa da sai taje taga dangi aida saita haqura da xirga xirgar nan haka jikinta zaiyi mata ciwo,," Bash yace "annah ai badai son zumunci ba,,,,, zaman mukhar ne wajen ya sashi canza maganar tasa da cewa har kaje ka ganota knn ka dawo? Dubnsu mukhtar yayi yace "ban sani ba ko kun aike nine? Nida na tambayeku inda take kunban amsa ne koko bare kuji nawa amsar nima? Mahabeer yace "dakata mlm ina fatan dai wannan maganganun naka bada niba a ciki ko? Danban tambayeka ba bare,, banza mukhtar yayi dasu saida ya kunna tabarsa sannan ya fara zuqan abinsa ya dubi mahabeer din yace "ban sani ba dan iska kawai,, Kwashewa musu da dariya bash yayi yace "Kudai ba qananu 'yan iska bane wlh,,, sharesa shima mahabeer yayi yaci gaba da firan qwallansa shida bash yayinda mukhtar ya juya musu q'eya yana bawa sararin samaniya feshin hayaqin tabansa,, Karaf yayi arba da ummu hani wacce tagaji da wasan kayan gamez din ta fito daga wajen ta shigewarta cikin gida,, tunawa da yayi a shigar sa daxun gidan iske momy umaima yayi falon zaune tana kallo wnda shi yaso ace yarinyar ce yayi karo da ita koyaji dad'i amman saiya fake da xuwa yayi ya gaishe da ita momyn,, ahaka yataso yadawo wajen nasu. ganin yanda mukhtar yake bin hanyar shiga gidan da kallo har wani leqawa yake da kansa yasa suma su mahabeer kai dubnsu wajen,, Tsoki mahabeer yaja ya dauke kansa daga wajen. Saida ta wuce sannan ya dawo ya zauna bash yace "wlh kaji haushi mukhtar, kana shirun amarcewa amman kana kalle wa 'yar mutane kyawu? kaje ka kalli na amaryar ka man,, ida zuqe sigarinsa yayi yayar sannan ya miqe tsaye yace nabarku lpia 'yan sa ido kawai, yayi maganar yana kallon agogon sa,, dariya bash yayi yace billahil axeem nasan culub zakaje ynxu dan iskan qarya kawai,, wlh kazo ka rufawa kanka asiri mukhtar kaga zakayi aure, wlh kabar wannan shedantar da kk yi kodan gobenka yayi kyau,, gaba mukhtar yayi yana fad'in ''inkai keda goben ka hana taimun kyau dan iskan nan,,, ahaka yashige motar sa ya fuce. girgiza kai bash yayi yace "Kai ka sani matsalan kane kuma gskia dai ce bamai hanamu fad'an ta kotai dad'i kokar tayiwa mutum dadi wlh, yanzud duniyar nan da kafadawa mutum gskiyarka babu wuya saiya barka? Yakoma yanama wani kallo na daban kamar maqiyinsa gifted?? Mike damun mutane ne sake for god!!??,, mahabeer kuwa tun kan mukhtar yabar wajen yana gefe baice musu komi ba kamar baima jinsu amman yanajin komi shirun dai yayi musu dan baida buqatar magantuwa a maganar, dan jiyake maganar tasu ma hawar masa kai yake,,, saifa yanzu da shi bash din yake masa wannan tambayoyin, Yana shirin basa amsa ne yaji wayarsa tayi ringing,,yana kallonta har ya katse batareda ya daga ba dan sunan bleesing ne akai yasan kan maganar zuwan dayace zaiyi ne yau kuma yana sane sharewa kawai yayi baiyi niyyar zuwan ba, haka nan ma yaji itama yanajin haushinta. kashe wayar ma yayi gaba dayanta sukaci gaba da firansa da bash anan wajen, Allah ya temakesa ma bakinsa yabar zafin shine ma qarin nutsuwan tasa. a washe garin ranar ne momy umaimh taja ummu hani sukaje kasuwa itada tai mata siyayyan kayan sawa isassu, hadda su baffanta taimawa suma, kayan make up dasu English wears gyalulu suma duta sayawa ummu hani din, daga nan wajen Tailor suka nufa tai masa bayanin yanda takeson dinkunan na ummu hani din su su kasance na zamani sosai sosai. daga nan suka dawo gida, gidan momy ni'ima suka shiga, har wajensu baffa ummu hani taja momy umaima sukaje ta gaishesu cikin girmamawa tabasu kyautar dinkakkun kayan data siyo musu suma. har bakin gate ummu hani taje ta kirawo baffa shima yaga kayan. nan sukaita godia suna jinjina alherai irin na mutanen wanda fa d'azu d'azun nan shima mua'zzam saraki daya shigo gidan wajen alhj Muhammad baffa na zaune bakin get yayi masa kyautar dubu hamsin, haka jia shima alhj Muhammad yabasa dubu d'ari wai albashinsa dud yawansu fa??? shikuwa wane irin mutanen kirki ne Allah ya had'asa dasu ne haka?? Shikam godia ga Allah itace a kasance kullum a bakin su baffa da yiwa bayin Allah nan addu'a,, haka baffa kad'do ya koma ya zauna wajen gadinsa yana cigaba da Sauraran 'yar qarmr rediyonsa yadan kishin gid'e da carbi hannunsa yana lazumi. momy umaima ta jima tana fira da mama binte ummu hani kuwa dad'i kawai tsakeji ganin ynda mah dinta ta d'auki iyayenta da muhimmanci sosai take girmamasu kamar nata Alhalin suna qasa dasu km,, sakin jiki tayi tana daga kwance qafan mommonta idanun ta a lumshe tana jin farin ciki har ranta. batasan sanda barci yadauketa mai dadi ba a saman qafafun mamanta wanda rabon data kwanta haka a qafafun maman nata tayi barci tun suna garinsu,, koda momy umaima ta tashi ciki ta shiga wajen momy ni'ima da sallamarta, wacce take zaune saman pray mat ta gama salla tana zaune tana addu'a,, samun waje momy umaima tayi daga kujerun falon ta zauna idanunta nakan momy ni'ima ganin yanda tasa gefen hijab tayi saurin goge qwallan data kucce mata daga idanu bayan shafa adduarta datayi,, "subhanalla qawata miya faru haka? Kina hawaye? Cewar momy umaima tayi maganar cikin tausayi,, momy ni'ima tana son bude baki tayi magana amman ina ta kasa danjin da tayi wani gululun abu mai d'aci taji ya taso mata ya tsaya a maqoshinta, nan da nan taji wani kuka yazo mata ta duqan da fuskarta saman sallayar tana kuka mai girgiza jiki tana mai fad'in "ya Ubangiji Allah ka bayyanar mun da yarona dan nabiyirrahmati ya Allah,,, kuka take dan jitake kamar lokacin ne aka sace mata jinjiranta mahabeer,,,saukowa momy umaima tayi daga kujerun ta zuqunna a gabanta ta d'ago da kanta ta d'ora bisa qafafunta tace "dan girman Allah qawata ki daina kuka haka kada ciwon ki ya taso haka, kinsan mai hawan jini ba'ason aga yana shiga damuwa, tsagaita kukan nata momy ni'ima tayi cikin kyarmar murya tace"wlh qawata ni kaina bada son raina nake kukan nan ba,! wlh zuwan mun yakeyi bansan yanda zan fidda abin a raina ba wlh har baban boy naima alqawalin daina sa damuwa a raina amman dayake zuciya batada qashi wlh bansan sanda zuwan kukan ke iskeni ba saidai kawai injini ina yinsa!!"" taqarashe maganar cikin cigaba da share hawaye da farin hijab dinta. "Kici gaba da haquri qawata dan Allah mudage dai addu'ar nan komi yayi tsanani maganin sa Allah kinjiko?,,, nan momy umaima tayi ta dannarta harsaida taga tasaki jikinta sannan. riqo hannunta momy ni'ima tayi tace "nagode qawata sosai lallai kincika aminiya tagari banyi zaton raina zaimun sanyi ba saida kika mun tunasarwar nan ngd ngd,, bari na kawo miki abinsha",, dan dai kawai momy umaima taqara farantawa momy ni'ima rai yasa ta miqe tace a'a mije can insha kinsan nima ai yar gida ce,, tare suka hau sama acan suka zauna suka ida firar sai bayan la'asar sannan momy ni'ima tarako momy umaima har wajensu ummu hani lokacin harta tashi tana linkewa mamanta kayanta dana baffa,, daga nan suka wuce gida. Suna shiga kuwa wata mota na sawo kai cikin gidan, basu tsaya ba suka wuce ciki suka zauna falo momy umaimah ta dauki remote ta kunna tv takoma ta zauna kan 3 seater tadubi ummu hani tace "ummu hani na jeki debomun dambun naman nan na jiya wanda kikaimum naji dadinsa sosai fa d'iyata,,gskia zuwa yanzu ban haufin diyata koda nakaita gidan miji ta iya kominta na irin kalolin girkinmu dana koyar dakesu ko ummu hani na? Cikin kunya ummu hani tabar wajen da dan saurinta,, da 'yar dariyar momy umaimah ta bita tace aranta "ina ruwan ummu na badai kunya ba, sallama taji tana amsawa tareda duban qofa ganin hajia aina ce momyn hannat, a gaba sai hannat din a baya, sakin fara'a momy umaimah tayi tace "ah hjy aina sannunku da zuwa, yawwa hajia umaimah, zama sukayi tareda qara sabuwan gaisawa momy umaimah tace kin rigamu shigowa knn da inata tunanin qoqartawa naje wajenki nai miki bangajiya, nafita waje d'auko kaya"hjy aina tayi dariya tace "Kinjiki hajiya umaimah kayandama har sun qare na turamiki balance naki ma account tun jia kobakiji shigowarsa bane?" "a'a naji bndai duba bane tukunna cewar momy umaimah din. Hjy aina tace "kumamadai tayaya zakiyita yawo da wannan ciki haka Masha Allah ai kinyi nauyi harki iya zuwa wajena? ,, murmushi momy umaimah tayi tace "uhmm aikinsan anason excercise ga mai ciki sosai, hjy aina tace "eh hakane dawata ya wannan kuma, yanzun wane watane kike haihuwa? wannan ne koko? dan muje mu sissiyowa baby kaya,, kafin momy umaimah tace wani abu saiga ummu hani ta fito daga cikin kitchen din hannunta daukeda plate na danbun naman wanda ta xubowa momy umaimah din ta shigo falon ta ajiye a gaban momy umaimah din tace "mah Gashi" yawwa ummu hani na sannunki to, gaisheda hajiya aina ummu hani tayi wacce ta tsura mata ido taketa kallon ta, dan iya saninta dai batasan momy umaimah da wannan balarabiyan yarinyar ba cikin gidan nan .... amsawa tayi ta juya wajen hannat tace mata "sannu,, gani tayi hannat din ta daure fuska tana watsa mata harara a Kaikace,,, hakanan hannat taji tsani ganin aljanar yarinyar nan cikin gidan nan tasan yanda taketa wannan mugun zunzurutun kyawun mai dauke hankali ba abinda zai hana ta dinga yiwa mahabeer dinta feleqe dashi kuwa a cikin gidan , niko nace Allah sarki hannat kallon kitse kikewa rogo,,,ay ynda kikasan su sare junansu cikin gidanna haka sukeyiwa junsa kisan mummuqe bare har akaiga batun wani son burge d'ayan su. Ita kuwa ummu hani ganin yanda wannan budurwar ke mata kallon ukku sisi yasata aranta cewa "tofa ikon rabbu 🤔,??,,, minayi miki ke kuma to? Inban manta ba wannan shine gani na biyu danai miki ban kuma yimiki wani laifin ba bare?!" ba 6ata lokaci itama kuwa ummu hani ta mayar mata da irin kalan nata kallon ta miqe tsaye jin momy umaimah tace taje ga wayanta can sama a gudan dakinta taje ta d'auko mata. mafarin knn tabar wajen.... hannat ta bita da kallon mamaki...zuciyarta tace"lallaima,,!! wato wannan qaramar qaraman yarinyar har ta isa ta mayar mun da kallon rainin danai mata da tsana??!!, qutawa tayi ta gyada kai gamida maida qaton glass din idanunta tana cigaba da cizon yatsa a 6oye. sai lokacin ne momy umaimah tace ''aa hjy aina ba wannam watan nake haihuwar ba sai wata na gaba insha Allah". hjy aina da magana ke faman cinta cike cikin bakinta ta dafa qafan momy umaimah tace "keni ba wannan bama yanzun dai,, wannan buzuwar yarinyar hjy umaima a ina kika samota kuma? Nasanki da yaye yaye fa wlh,, "wannan wacce tabar nn wai kike nufi hjy aina? cewar momy umaimah tana Murmushi. "Eh ita nike nufi fa,,inji hjy aina din. Murmushi momy umaimah tasakeyi tace ''wannan ai ummu hani knn, muna zaune tare da ita anan tana tayani aiki su kuma iyayenta suna nan gidan qawata nan maqotanmu hjy ni'ima matar alhaji Muhammad aminin nuree na suna tayasu aiki da kulada gida suma, kama haba hjy aina tayi tace "ban fahimceki bafa sosai hajiya umaima ina kuka hadu da ita da itayenta kuma?? da zuciya day'a momy umaimah takwashe labarin komi ta fadawa hjy aina na ynda har su ummu hani da iyayenta suka hadu dasu kuma suka kasance a tare har ynxu. kama baki hjy aina tayi sannan tace "amman wlh hajiya umaima banta6a sanin kinada qaramar kwanya ba sai a yau din nan, zuba mata idanuwa momy umaimah tayi tace "kamarya yaya hjy aina?? qaramar kwanya kuma dani kamar yaya kuma? hjy aina tace "mm eh qaramar kwanya nace kamar yanda kikaji dai na fad'a,, haba haba hajiyata, kinsan kuwa yanda buzaye sukeda mugun sihiri kuwa? har kika iya ajiye wannan zuqeqiyar kyakkyawar yarinyar nan cikin gidan ki batareda tunanin komi ba? baki tunanin zata iya tai miki siddabaru irin nasu ta koreki cikin gidan ta aure miki miji? to wlh na rabaki marmaza marmaza ki kori buzuwar yarinyar tukun daga cikin gidanki tunkan ta zame miki qarfan qafa mai wuyar 6alluwa har sai an sare qafan sannan,,"!!! karaff wannan maganganun na hjy aina sai a cikin kunnen ummu hani,, batace komiba ta ida isowa wajen ta miqawa momy umaimah wayan bata jira komi ba ta juya da sauri2 tayi cikin dakinta. hannat tabita da kallon shegiya qwamma kibar gidanma wlh inda bana uwa da uba bane ko hankali na yafi kwanciya. da gudu ummu hani ta ida shiga dakinta ta fada bisa gado ta saki kuka mai zafi gamida cin rai,, saida tayi kuka sosai sannan ta tashi zaune tare da sanya kanta cikin cinyoyin ta tace a fili "wacece ke wannan matar?? Ban sanki ba? ban taba ganin kiba sai a yau, gashi kinzo kina burin rushe mana farin cikinmu Nidasu baffana na ganin mun samu kud'aden da za aiwa mamana aiki dasu ta samu lpia mu koma garinmu, yanzu in kika sa bayin Allahn nan suka koremu muka komsa garinmu to mimike dashi dazamu sayar mudawo a nemawa mamanmu lpia nata??!!!!!" sake fashewa tayi da kuka snn taci gaba da magana cikin yarensu na buxaye da cewa "Allah kawomana d'auki kacece rayuwan mamana daga ciwon nan nata ka ida cika mana burunmu ka bata lpia, ya Ubangijinmu Allah ka temaka mana!" tana maganar ne kanta na bisa cinyarta idanunta a runtse suke, kuma har ynxu hawaye basu bar sauko mata ba,, Acan falo kuwa momy umaimah jin abinda hjy aina tace yasa sam 2 ta kasa magana tayi shiru sai idanuwa data zubawa hjy aina tana kallonta kamar wacce take son karanto wani abun muhimmi ne daga gareta mai matuqar muhimman cin gaske kuwa..... *Xexen Fasaha*. F.o.w. [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern*.🌳🤝🏻. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣6⃣ 🌊🌊🌊 Momy umaimah tayi kusan minti 15 sai dai ta kalli hjy aina sai kuma ta kalli hannat harta kai ga sun fara tsarguwa da kallon nata garesu,, hjy aina ce tayi qarfin halin sake cewa "koko shawarar dana baki kina mata kokon to? inkina kokonto kibarshi kawai Allah baku zaman lpia keda 'yar aikin naki hajiya umaima" yanayin yanda hjy aina ke maganar ne kaida ka kalleta kasan da biyu take mgnr,, dan a zatonta momy umaimah tuni tahau layin da takeson d'aurata ne. burinta ace momy umaimah takori yarinyar ita kuma tabita ta siyeta da kudi ta dinga neman kudi da ita dan taga yarinyar sosai-sosai girkakkiyace babu inda keda makusa ajikinta dole alhazawa suci uban dollers akan ta qarewar ma naira. saidai abinda taji momy umaimah na cewa yasa taji abun kamar a mafarki dan bata taba tunanin jin hakan ba daga gareta,, dubanta momy umaimah tayi sosai sannan tace ''yanzu hjy aina danna temaki bayin Allah shine qaramar kwanya ta wajaba kaina knn ashe?,,,,,, yanzu hjy aina a misali ace rai yayi halinsa kuma ace baki da kowa a ckn garin nan kin tafi kin bar hannat shin zakiso ace tashiga quncin rayuwa na rashin kulawa daga Al'ummar Annabi? yanzu hjy aina in miki mai gaba d'aya madai tukun inkece ke cikin halin rashi da yarinyar nan da iyayenta suke ciki kuma sai gashi Allah ya kawo miki mutanen da zasu temakawa rayuwar ki ta inganta yanzu zakiji dad'i kuwa? Shin hjy aina mutumin dayai nufin rabaki da inda kika samu kika ra6a a wannan lokacin shin maqiyi zaki kirasa ko masoyi,?!, Hannat tayi karaf tace "momy maqiyi ne, wata uwar harara uwar ta aika mata da ita tareda danqara mata daquwa tace "uwaki 'yar banzar yarinya waya sakoki ne cikin batun? Idan na sake na qara jin bakinki anan saina fasa miki shi kuwa yayijini shashashan yarinya kawai" turo baki hannat tayi tana gunguni ta fiddo wayarta ta hau yin game abinta,, dud abinnan momy umaimah tana binsu da ido itakuwa batta fatan ace yau mahabeer zai auri wannan yarinyar dan kaida kaga idanunta sam babu d'igon kunya a cikinsu, misali ma gashi yanda takewa uwar tata wannan kallon daga magana,?! tab???,, taff ta godewa Allah ma da mahabeer bawai wani attention nasa yake bawa yarinyar ba bare tsautsayi yakaisa ga auren 'yar mace. wanda ta lura ynda hjy aina ke masifar son diyar nan tata to abin Allah kyauta koda anyi auren wani abu ya hadasu tsaf zata iya komi akai kuwa wnda hakan zai iya silar wargajewar zumuncin nasu to qwamma dai maganin kar ayi kar a soma. jiyayi hjy aina tace "shiknn kiyi haquri hajiya umaima da maganganun nawa kinsan zuciya da saqe saqe shiyasa na ga kamar hakan zai iya faruwa mafarin knn na tanka"",, tayi maganar zuciyarta cikeda takaicin rashin samun ummu hani da batai ba ta shigo hannunta. Ita kuwa momy umaimah tayi zaton har a ran hjy aina haqurin nata data bata babu komi aranta shiyasa cikin fara'a tace "hmm yawwa hjy aina nima nagode da fahimta na da kikayi kuma babu abinda zai faru sai alheri dan ummu hani yarinya ce mai tarbiyar gaske, kuma wlh koda ace mua'zzam saraki zaice yana sonta zan amince masa dan qwamma a auro maka wacce kasan halinta akan wacce bakasan nata ba, "a'a daga nan dai, cewar hjy aina tana magana tana tada uban hancin nan nata sama. danma butulci yasa ta kori baqin fatar fuskar nata da man coylean wnda muggan q'uraje na pumples kuma sukazo suka maye farin fuskar da asalin fatar da Allah yabata ta kushen. murmushi Momy umaimah tayi ta canza maganar da cewa "gashi ko ruwa ban kawo muku ba munata fira" tayi maganar tana cin dambun naman ta da small spon d'inta. Miqewa hjy aina tayi tana fmn yafa gyalenta akai tace "a'a Wlh babu komi ynxu haka ma zamu wuce gidan hjy indo ne qawata zamuje gidan bikin diyar aminiyarta shine muka biyo tanan domun inga yanayin jikin naki kema",, momy umaimah tace "Allah sarki nakuwa gode hjy aina ku gaida gida,, "to gida zaiji kuma inaga nanda 2 days zan koma sake kawo wasu kayan dan wadancen sunqare inji 'yan kasuwan danake bawa su, komi knn dai zamuyi waya kanna tafin,, "to shiknn hajiya aina Allah kaimu lokacin lpia," ''Aminn" har bakin mota momy umaimah ta rakasu sannan ta dawo falon ta zauna ta qwallawa ummu hani kira wacce ke kwance bisa gado tayi rub da ciki zuwa yanzu ta daina kukan sai ajiyar zuciya da take ta saki gamida sake kai kukanta ga Allah dan kareta daga sharren ire iren su hjy aina. tashi tayi da sauri ta goggoge fuskarta ta fito daga d'akin ta iso har inda momy umaimah take ta zauna ta d'an saki murmushi kad'an tace"gani mah har baqin naki sun tafi?,, murmushin da ummu hani taga momy umaimah tayi yasata jin wani farinciki a ranta dan ga alama momin tata bata d'auki shawarar na aminiyar nata ba,momy umaimah tace "suntafi ummu, naji falon ba dad'i ni day'a shine na kiraki kizo muyi fira kinje kin qunshe d'aki ke mai tsoron mutane ko? Tayi maganar cikin murmushi, 'yar Murmushi ummu hani ta saki tace"laaa mah nadai bari ku gaisa ne shiyasa, girgiza kai momy umaimah tayi tace "suntafi ai, Ni naji dad'i ma da mahabeer bai gidan wlh, zuba mata ido ummu hani tayi tace "sabida mi momy? Tace "saboda hannat wlh, nasan da tana nan har yanzun bawai son da take masa ne ke bnson ganiba ne a'a, ummu sam hannat tanada qarancin tarbiyya nikuma dud mai wannan halin gskia ban san inga yana huld'a dani bare wani nawa, mamanta tarigaya data sangartata sosai,,! shiru Momy umaimah tayi tace "koda yake ma mubar zancen nan ummu zo kibani labarin garinku dan ina sha'awar al'adar bikin garinku ummu inga kunsa kayan nan naku baqaqe masu adon zanen zaruruwa a jiki tareda nad'in kanku kamar na gwadanki na mayafi nn wnda dashi ne naga ake muku ku amare,, ki fad'amun yaya kuke hidimar bikinku ummu???, tayi maganar cikin fara'a. nan kuwa ummu hani ta saki jiki taita bawa momy umaimah labarin ynda ake shagulgilan nasu na aladar su cikin sanyintana murya, saida momy umaimah tagama jin komi sannan tace ''kai amman gskia abubuwan naku dai daban burgewa aladar ku kam, musamman ynda kikace dukkan dangi ke taruwa wajen auren mnya da qananan ku. yanzu dai mu ajiye wannan firan gefe najima inason in miki wata magana ummu hani, duban mah din tayi sannan ta maida kanta qasa tana d'anyin wani q'as q'as da yatsunta tace ''to mah tambayeni koma miye,, aranta tsoro take AllAh sa bawani abun taiwa mah ba dai,, jitayi momy umaima tace"a fannin addini Ummu kinada karatu tanan 6angaren kuwa? in baki dashi kada kiji kunya ki fad'a mun dan ni mutum ce mai son ilimi zan saki makaranta yanda zaki karantu kinji ko ummu hani? ajiyar zuciya tasaki 6oyayyiya sannan ta d'ago ta dubi mah din tace "eh mah baffa na malamin addinin islamah ne, kuma nayi karatun litattafan addini da dama wajensa na sauke quranin Kareem da dama yanzu haka akwai hadda ta Q'uran inayi sosai itama,,, murmushin jin dad'i da farinciki momy umaima tasaki tareda kama baki cikin zolaya tace "aaa ikon Allah, ashe ni da malama Ummu hani nike zaune ban sani ba?, sanyayyar dariya ummu hani tasaki ta langwabe kai gefe tareda fad'in "kai mah,,, "da gaske nk ummu kuma naji dad'i dakika kasance haziq'a haka gskia dud d'a namijin daya dace da 'yar nan tawa tofa babu shakka ya za6arwa yaransa uwa wacce manzon mu yayi umarnin da ita a aura, bareke ummu kin had'a komi ma wlh, kai masha Allah wlh,, ummu hani dai batace komi ba sai kanta data kwantar kan cinyar Momy umaimah,, ita dai haka take da son jin taushi kamar wata mage, jitayi momy umaima tace to batun boko fa kinyi ne shima,? "Eh mah nayi amman daga secondry school na tsaya,, "ok kina buqatar kici gaba to? Shiru ummu hani tayi tasan kota amince su baffa ba lallai ne su amince ba gskia inda bawai zama ne ya kawosu garin ba neman lpian mamanta ne. girgiza kai tayi tace "mah wanda nayi ma ya isa nasan su baffa bazasu barni bama nayi, gyad'a kai momy umaima tayi tace "hakane kam kuma umarnin iyaye binsa abu ne mai kyau, "babu komi Allah ya albarkaci wanda kika samu d'in" "aminn mah, mah sai yaushe ne annah zata dawo mana ne?, tayi maganar tana Murmushi har a ranta take missing na tsohuwar kirki annah,, momy umaima tace "nasan wannan satin mahabeer na zaije ya dawo da ita dan shima naji yana maganar tafiya daukotan next week.... sallamar wata matashiyar budurwa ce yasa su juyawa gamida amsa sallamar,, cikin fara'a momy umaimah tace "ah nabeela ce shigo shigo man, har qasa nabeela ta zauna ta gaisheda momy ta amsa cikin kulawa tace "ya mamanki? nabeela tace "tanama gaisheki momy itace ma ta aikoni tace in gaisheki da jiki kafin ta shigo (nabeela 'ya ce a wajen hjy asma'u maqotane suda momy umaimah, suna zumunci sosai,, wannan shekarar ne nabeela ta ida kammala karatunta ta dawo gida gaba day'a. nabeela yarinya ce mai kirki da son mutane sosai ta biyo halin mamanta asmau,, bazata wuce sa'ar ummu hani ba, ita kadaice wajen iyayenta a yanzu haka Wanna knn). Momy umaimah tace "Allah sarki ngd wlh sosai, ina ruwan hjy asma'u. Cikin fara'a nabeela ta dubi ummu hani tace "momy baq'uwa kukayi ne? Naga bansanta nan ba saidai yah mahabeer, "eh nabeela matsayin d'iya na ke daukanta ta, sunanta ummu hani,, hannu ummu hani ta miqa wa nabeela sukayi musabiha cikin Murmushi wa junansu,, Nabeela tace "Allah sarki momy nakoyi friend wlh dama zaman shiru a gida ya isheni zan dinga zuwa muku fira wajen ummu qawata,, dariya momy umaimah tayi tace "hakane kam nima zanji dad'in qawance kuwa nabeela da ummu koba komi zaki dinga sata fitowa cikin jama'a kin ganta nan kamar mai tsoron mutane haka take, Murmushi ummu tayi tace ''kai mah,, "eh man Ummu hani haka kike fa gskia na fad'a,, dariya nabeela tayi tajawo hannunta suka miqe tsaye tace momy zamuje gidanmu da qawata ummu na nunawa momyna ita,, momy umaimah tace "babu damuwa nabeela kuje sai kun dawo to, haka nabeela taja hannun ummu suka fice cikin farin ciki. ita kanta ummu hani lokaci day'a taji nabeela ta kwanta mata arai sosai sosai kamar 2 mi. Momyn nabeela hjy asma'u da taga ummu itama ta yaba da ita,, sun jima tare sannan nabeela ta rako ummu gida itama ta koma nasu gidan, haka ta kasance kullum sai nabeela taje wajen ummu sunyi fira, lokaci guda sabo yashiga tsakanin ummu hani da nabeela sosai kamar irinma wad'anda suka jima da sanin junansu daman can, takai ta kawo harsu baffa da momy ni'ima sunsan da qawancen su ummu hani da nabeela, kuma nabeela ta fahimci wacece ummu hani a gidan, dudda Momy umaimah bata fito filii ta nuna cewa 'yar aikinta bane a farkon had'uwansu saidai ita data fahimta daga baya. zuwa yanzu barci kadai ke rabasu dan sun shaq'u sosan gaske. 6angaren mahabrer kuwa tunda ya koma office ya rage zaman gidan sosai inba weekend ba shima inya shige daki ya dauki laptop dinsa yahau bazai sake fitowa wajeba saita kama mafarin knn ma suka daina haduwa da ummu inda itama yanzun data gama aiki suke shigewa shashin Momy umaimah itada nabeela suyita fira abinsu,, satin bikin mukhtar ya kama wato yau takama alhamis da Misalin qarfe 8 na dare yagama shirinsa cikin hadadden shigarsa ta farin boyel sai sheqi yake, ya kawo hulansa q'ube read colour ya d'ora ta a kansa ta zauna sosai gwanin kyau, wnda hakan yaqara qawata kyakkyawar fuskarsa, sajen nan nasa kwantacce yasha gyara yayi wani luf -luf yas -yas saman fuskarsa zuwa qasan ha6arsa, bash dake zaune gefen bed dinsa yace "huhh!! kai gifted billaheel Azeem za'ayi zaton kaine angon ay,,, kaganka kuwa? yanda ka had'e tsaf kanata faman tashin qamshi kamar wanda yashiga cikin perfumes yayi wanka?,, mahabeer farin watch dinsa ya dauka ya daura bisa lallausar farar fatar hannunsa wacce ke cikeda gargasa sannan ya dago ya dubi bash yace "pleass is ko bash, mutafi ko? dan kasan bansan african time tunkan ango yafara danno mana Kira kagane ai? Miqewa tsaye bash yayi yace "hakane mutumina muje kawai tom" saukowa sukayi falon gidan nan suka iske momy umaimah tana karanta littafin addu'oen ta yayin da ummu hani da nabeela suke zaune qasan carpet suna buga game daga zaunen da suke, cikin computer d'in nabeelan da tazo da ita, har wajen Momy umaimah mahabeer ya qarasa ya runguneta ta baya ya bata sumba a goshinta yace "cheap momy na zamu wuce mu sai mun dawo,, "to mahabeer na sai kun dawo bashir ka gaisheda ango mukhtar, "to momyn mu zaiji sosai, wani ihu su ummu hani sukayi na q'ara saboda game over din da zuma game din nasu ya basu wanda sai lokacin nema mahabeer ya lura dasu awajen ma , tsoki yaja mai qarfin gaske wanda hakan yasa ummu hani saurin ankarewa dashi a wajen ta d'ago kai tareda zuba masa fararen idanunta shima kuwa ya sauke mata nasa idanun gamida cika mata idanuwa da harara da kalar kallon sa gareta na wulaqanci, Murmushi kawai tayi abinta cikin halin ko in kula irin nata data tayi masan, a hakan ma koda tazo janye fuskarta garesa saida ta d'an wani murgud'a masa baki itama sannan tabisa da hararar itama tareda sake maida kanta wajen game d'insu sukaci gaba da buga abinsu,, nabeela kuwa daman sanin kota gaidashi ba amsawa zai yiba shiyasa ta shafawa kanta lpia bata sake tankawa ba tun byn gaisheda bash datayi kuwa. Koda sukazo fita tanan wajensu inda suke zaune mahabeer suka biyo, da gayya yasa cover shoes d'insa ya takewa ummu hani babban d'an yatsa na qafanta yabi ta kansa ya wuce, bash kuwa ya gansa ashe tym din. wata uwar q'ara ummu hani ta q'wallara kuwa ba shiri.....shi kuwa ida ficewarsa sukayi ko kallonta ma baiba bare yanuna ko yasan shine yayi mata aika aikar. "Subhanalla ummu hani lpia???!, cewar momy umaimah, nabeela kuwa baiwar Allah dutta rud'e ta riq'e ummu tana fad'in ''sister na minene ya faru haka? share hawayen fuskarta ummu hani tayi da bayan hannu tace sannan "takamun qafana yayi"!!, har had'a baki suke momy da nabeela wajen cewa wanene ya takakin? cikin takaicin furtama sunansa daga bakinta tace "amakson ne ya takamun qafa na mah"!!, dafe kai momy umaima tayi tace ''ya ilahee!,, kai wai mike damun yaron nan ni umaima? "Kiyi haquri kinji ko ummu barshi zai dawo gidan ai yasameni kinji ko? gyada kai tayi tace "a'a Momy ni na yafe masa nasan bai sani bane, tayi haka ne danta fidda damuwan dataga momy umaimh din tashiga gameda hkn, Murmushi momy umaimah tayi tace "to qiln hakanne amnan komi nada kula ay, kamata yayi ace yakulan ai, Nabeela tace "myn masa afuwa ai Momy babu komi, "to shiknn Allah shi muku albalbarka yarana, duknsu suka amsa da "Amunn mah, haka sukaci gaba da buga game dinsu yatsan qafan Ummu nata mata zunga dan takawar ba qaramin shigarta tayi ba daurewa kawai takeyi. A mota kuwa bash yana gefe yayinda mahabeer shine yake driving nasu juyowa bash yayi ya dubesa yace "gaskia gifted kana takurawa yarinyar mutanen da yawa wlh, sam kabi ka hayyaci yarinyar nan ina lura dakai tuni batun yau bafa, mahabeer yana jinsa yayi masa shiru driving dinsa kawai yakeyi hankali kwance. cikin annushuwa yake jujjuya kan styarin motan hannun nasa a haka har suka isa qaton hotel din da ake partyn, yana gama parking ya sa remote yarufe dukkan glass tintac din motan sannan ya juyo wajen bash ya sakar masa wata harara yace ''waitttt mlm to inkai bakaga abunda taimun ba toni nagani dan haka kadaina samun ido haka ok? Ko sauraron amsar bash din bai tsaya yi bama yayi wani ficewarsa daga motan ya rufo murfin motan da qarfi,!!!!! tabe bakinsa shima bash yayi gamida wara hannuwansa yace "wannan kuma matsalar kuce kaida itan ba tawa ba, dan haka kuje kuyi tayi ina ruwa na, wanda baiji bari ba ai zaiji hoho ne". tare suka shiga cikin hall d'in wanda yake cike tatil da isassun mata 'yan mata da samari gogaggon 'yan boko gayyar ango mukhtar wanda yayo hayarsu daga manya manyan h- instution, elder sister na ango da amarya ma sun hallara wajen ba'a barsu a baya ba. kujerun gefen ango guda 2 wnda an tanadesu ne daman sabida mnyn abokan ango har kan kujerar wata budurwa taiwa su mahabeer jagora tanayi tana wani lanlanqwashewa ita ala dole saita burgesa musamma dataga dud yan matan wajen hankalinsu yatafi ga yalla6ai mahabeer mua'zzam saraki yaro da fire2..,, wata budurwa dake gefen yan uwan Amarya ta tab'o qawarta tace"wow ihsan wannan ai wannan guy dinne mahabeer mua'zzam saraki ko? wanda ake posting nasu a gidajen television shida dadynsa?,, huhh cewar ihsan din tace "eh wlh laurat a fili ma yafi qara mun kyau da had'ewa ma,,,,,dudda fuskarsa a d'aure yake Wlh ba qaramin masifan kyau Allah yabasa ba, ya had'a komi fa wlh, nan sukayita santin mahabeer wanda shi babu daya daga cikinsu dayai mata kallo ko d'aya, tunda ya maka dark brown eye glss nasa yanata muzurai nashan qamshi sai kowace yarinya datake shirin rab'arsa a wajen sai tasha jinin jikinta saidai naisa naisa kallon kura dasuke binsa dashi. firarsa kawai yake da ango cikin qus qus bamaijin miyake cewa hatta Bash kuwa dake kusa dashi. Haka akaci aka sha sai 1 saura sannan aka tashi, a gajiye mahabeer ya ajiye Bash gida shima ya wuce ya isa gidan, koda ya shiga falo bai iske kowa ba kai tsaye dakinsa ya wuce yabi lafiyan gado ya kwanta babu jimawa barci ya suresa, saida asuba sukaje masallaci shida dady mua'zzam basu dawo ba sai da gari yayi haske sannan, qarfe 10 na safe suka fice daurun aure shida bash zuwa 11 har an daura auren mukhatar da amaryar sa. daganan aka zarce da shagulgula babu kama hannun yaro, kwana 2 da gama biki ya ja bash sukaje katsina suka d'auko annah, sai wajen biyar na yamma sannan motarsu ta dira a farfajiyan gidan dukansu suka fito daga motan suka shiga cikin gidan inka dauke bash daya juya da motar ya fita. Momy umaimah na kichen itada ummu hani da nabeela sun gama shirya abincin tarar annan wajen kala 5,,suna gyaran wajen ne suka jiyo sallamar annah daga can falon, ai da gudu ummu hani ta fice daga kichen din ko towel din hannun ta nagoge wajen bata ajiye ba ta ruqunqume annah da qarfi tana fad'in "oyoyo annah ta i missing you alot annah sosai, annah dariya kawai takeyi tana fad'in "nima kina raina ummu hani na kullum Amman dai sakeni in sarara haka ki kayar dani, sakin annah din tayi cikin siririyar dariyar tace cikin shagwaba da turo dan mitsitsitsin bakinta tace "kai annah uhm ehm tayaya zan iya kadaki nikuwa??, kan annah tai magana mahabeer dayake riqe da jikar kayan annah ya buga wani dogon tsoki,,, da sauri ummu hani takai dubnta garesa dan ita bata tsammaci yana wajen bama, "dalla malama niki matsamin hnya in wuce, binsa tayi da fararen idanunta qar suke kamar madara da digon baqin daya qara fiddo mata da kyawunsu afili, jitayi yasake daka wata tsawan yace kin warke makanta ne koko? Useless girl isay move me from here, annah tace ''o'o o'o,, kai dai ka cika fitina Wlh mijin nan nawa,, jawo hannun ummu hani tayi suka zauna bisa kujerar tace "rabu dashi kinji ko ummu na, Murmushi ummu hani kawai tayi sannan tasake d'agowa ta dubesa shima ita din yake kallo lokacin da yake qoqarin wucewa kaiwa annah jikkar ta cikin dakinta, sakar masa harara tayi tareda saurin dauke idanunta a kansa lokacin da momy umaiah tashigo falon hannunta daukeda juns da cup tace "annah oyoyo muna miki sannu da hnya,, "yawwa umaimatu 'yan katsina suna ta gaishe daku ay, "muna amsawa sosai annah, "annah sannu da zuwa" cewar nabeela data zauna kusa da ummu hani. annah tace "yawwa naveela, quta mahabeer yayi yabar wajen, ta gaban annah yazo zai gifta anna tace "kagani bani jikkata nan kaji, ina zaka kaimun ita kuma ban bawa kowa da tsaraban saba,kasan ance da zafi zafi yafi ai" ajiye jikkar yayi zai wuce samansa tace "ah to kai ka tsaya kaima ka karb'a naka man? ko juyowa baiba ya furta kalmar "naqoshi'' daga haka yayi shigewarsa d'aki, tab'e baki annah tayi tace "kaji da halinka dai ay kai day'a. Murmushi momy umaimah tayi tace "to kada dai muji kanku yau annah keda angon naki, annah tace "ahaf jinkai ai saidai Allah shi kyauta umaimatu . dariya momy umaimah tayi kawai tareda fad'in "lallaikam, bayan ta miqawa annah lemon data tsiyaya mata cikin cup din mai sanyi, qishirwar da annah keji ne yasa ta sha lemon sosai... sai daga baya ta zuge jikkar ta fiddo masu tsaraban su yalo irin manya manyan nan, guavas, tantali6o, rake, dud kayan kasuwa na kayan marmarin su na nan kasuwar katsina su annah tasa yusufu dan qanen umaimah yaje kasuwar filon bugu ya sissiyo mata su, nansu ummu hani suka wanko kayan suka dawo nan falo itada nabeela sukaita cin abinsu yayinda annah taketa musu wasa da cewa ashe ummu hani kinyi qawa bayan tafiya na? gashi harta saki qara sakin jiki cikin mutane ko babu d'ari2, dariya sukayi dukkansu wajen. tarayyar ummu hani da nabeela yau da gobe yasa itama ummu hani qara wayewa sosai, dud dressing din da nabeela tayi sai itama ummu hani tayishi, matuqa momy umaimah da annah sukejin dadin qawancensu,,dan yanzu babu inda basu kewaya cikin motan nabeela a cikin garin kd, hatta driving nabeela ta fara koyawa ummu hani Kad'an kad'an. abinda momy ni'ima take kiransu dashi kuwa 'yan biyun mah dinsu. dan har cen suke zuwa siyi mata fira insun baro wajensu baffan ta. yau da marece ne misalin qarfe biyar mahabeer ne zaune shida bash da mukhtar ango nan harabar gidan bisa fararen kujeru, suna fira, ganin shigowar wata jar mota ne a gate din gidan yasasu maida hankalin su wajen, "ya ilahee! ,,wannan qwallaffaffiyar saida ta biyoni gida knn hankalinta ya kwanta?, abinda mahabeer yace knn a qasan lips dinsa lokacin dayake kallon blessing tana nufosu byn tafito daga motan nata,,, Mukhtar ya dan tabosa tareda fad'in cewa "gafa mutuniyar ka nan gifted tazo,, kan mahabeer ya bud'e baki harta iso wajen cikin shigarta na mini skert dawata yar riga iya qugunta tayana wani dan mayafi akan gashin dokin dake bisa kanta wanda tayi gammo dashi ammata kitso sama da dubu akan nan nata, sai kuma 'yar q'aramar jikkarta dake sagale a hannunta ta iso wajen tareda zama bisa dayan kujerar tana fad'in "hey sannunku bash ango yakuke,, bash da mukhtar ne suka amsa mata shi kuwa mahabeer ido kawai yasa mata,, ganin hawaye na fitowa daga idanun blessing dinne yasasu yin mamaki matuqa na tunanin anya kuwa lpia,, jisukayi tana fad'in"haba m heart kusan sati nawa inata son mu hadu akan maganar danace maka zamuyi amman kayi banza dani heart na? why why please?? Kasan kuwa yanda zuciya na kemum gameda kai? Tana maganar ne bilhaqu duta koma kalan tausayi, jiyayi ya tausaya mata baison yaga mutum wnda yadamu dashi haka a damuwa, mahabeer dud zafin kansa shi mutum ne mai matuqar tausayi, ajiye magazine din hannunsa yayi saman tebur ya zuba mata attention nasa gaba day'a a hankali ya motsa lips dinsa yace "sorry abubuwan ne sukai mun zafi wannan lokacin shiyasa bnda tyme sosai ammab ynxu fada mun mike faruwa? har taji dad'i dataji wannan bayanan daga garesa gyara zama tayi tace "daman dady nane yace ya yarda zamuyi marriage tsakanin mu amman da sharadin inzaka barni ina zuwa churhc, nasan baza'a samu matsala a gunka ba zaka amince ko heart nawa? Zuba mata kalan idanunsa yayi cikeda tunanin lallai ma bleesing mita d'aukesa ne? Koda yakeda burin aurenta tofa saiya musuluntar da ita yake nufi a zuciyar sa? danko shi ya amince zai aureta a hakan yasan dady mua'zzam bazai taba bari ba uwa uba rigimammiyar tshohuwar sa annah. girgiza kai yakeyi tareda qara kallon ta, bash da mukhtar sudai nasu idanuwa ne, "no no my choice no, iknow my parents bazasu amince da hakan ba, why not kije ki lallaba dadynki ya barki kishiga religion namu?,, wani zuba masa idanuwa tayi kamar mai tunanin wani abu nan kuwa tuno taurin kai irinna dadynta towmey fele takeyi,, shikuwa gyada mata kai yayi yaci gaba da cewa "yess my choice,,, our religion abune mai kyau fa, Musulun ci yafi kowane addini tafe da gskia ziryan a cikinsa ba sirki.. kiyardaki shigo cikinsa danki qara tantance gskiar abinda nike fada miki my choice , bash yace "wannan haka yake, addinin musulnci addini ne kuma mai dad'i mai sauqi da sauqaqawa madam bleesing, kiyi qoqari kishawo kan dadynki ya amunce ki musulunta dan banjin dady mua'zzam saraki zai yarda da tsarin dadynki wlh, "wannan ai bama maganar ji bace silly talks knn,cewar mukhtar yana daga kishingid'ensa yana zuqar taba wanda aq'alla ba'a kasara ba zamansu gab yake da shanye one parket na kwalin tabar sigarin. shiru bleesing tayi zuwa can taja numfashi sannan tace ,, "zan qoqarta komi knn mukayi da dadyn zan fad'a ma i swear i realy love you m heart,, sakar mata lallausan Murmushi yayi yace "gud my choice thanks , murmushi tayi itama tareda miqewa tsaye tace can i go? alama yayi mata da ido na you can go??? Murmushi ta sake sakar masa tace "sorry herat na zanje karb'owa momy na saqone" tashi yayi yace ''ok no problem muje na taka miki wajen moton ko? "Yeah herta na thanks woo,, ahaka suka isa inda tayi parking motor din nata tashiga motan suna dagawa juna hannu yana nan tsaye har watchman ya bude mata gate ta fice tunkan old soldier watchman din yakaiga rufe gate din saiga wata motar tasake kunno kai a harabar gidan, wata motan again tabiyosu baya kuma. ummu hani ce ke driving din yayinda nabeela take gefenta. Cikin shigarsu iri day'a ta doguwar rigar material mai fari dajan zanen kwabo-kwabo a jiki, fatar nabeela it's beutiful shiyasa farin material din ya amsheta itama, aman kuma ba kamar yanda yaiwa ummu hani ba mugun kyau a jiki ga white skin nata sosai, mussamman ma yanda d'inkin ya zauna mata daram dam a jikinta kamar nan aka yisa. rigar gashi ta bude daga q'asanta sosai, gawani cunku na aiki dake gaban rigunan nasu,, masha Allah albarkatun qirjin ummu hani sunfi tasowa cike suke dam a gaban rigar kamar zasu bullutso su fasa mata gaban rigar nata, danma sunsa gyalen material din ya sauko musu har bisa kafad'a zuwa kafad'a, parking sukayi suka fito nabeela na cewa "yes gskia kin burgeni sister wlh ynda kikayi saurin koyon tuqi haka? gskia na jinjinawa brain dinki qawata, kice daga yau bazamu qara xuwa filin koyon driving bamako ? ummu hani na shirin bata amsa sukaji sallama daga bayansu, juyowa sukayi dukkan su, haisam yana tsaye jingine da farar motarsa new designer saurayi ne matashi shima baro wajen motar yayi yaqaraso wajensu ummu hani din yana jifanta dawani kalar Murmushi,, dud abin nan mahabeer yana gefe cikeda matuqar mamakin ummu hani, gaba day'a yaga yarinyar ta sauya masa tawani waye lokaci day'a? Itace hadda iya tuqa mota?? ransa yaji yayi wani mugun b'aci.. wato yawo tasa gaba knn ynzu shiyasa sai yajima ma baiga wulginta cikin gidan ba, dudda bawai zama yake sosai ba shima kwanannan?? wato shine gata ita fitsararriya shafaffiya daga momy zuwa annah harda gayyato musu wani qaton banza cikin gida mako? Saikace ba yar aiki ba? lallaikam yarinyar nan bata sanshi ba ne har yanzu, zaiko ci mutuncinta ne saffa saffa yanzun basai anjima ba kuwa daga ita har saurayin nata data kwaso musu cikin gida,,, , inda suke ya tunkara gadan gadan zuciyar na masa wani kalar zafi tareda sauyawar launin fararen idanunsa zuwa jajaja!!!.. .. *Xexen Fasaha*. f.o.w. [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌏impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🤝🏻*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣7⃣ 🌊🌊🌊 Haisam kuwa da idanuwa ya tsare ummu hani yana mai sake jifanta da murmushi, cikin murmushi yace"nasan zakuce wannan mutumin ya fiye naci ko? alhalin tun daga hnya nike biye daku,, nabeela tace "dan Allah mlm kayi haquri tun can mun fad'a maka ba'a barinmu fira a gida saboda karatun mu da muke, amman bn san miyasa kaqi ganewa ba kuma??? Sakin ajiyar zuciya yayi yayinda ya dubi nabeela yace "wlh 'yar uwa bakomi ne ya kawoni nan ba sai wannan qawar taki nikeda burin samu ta zama mallakina uwar yarana in har zaku bani it..... ganin mahabeer tsaye a gabansu kamar an tullosa sai mazurai yake ran sa a 6ace yake matuqa zuciyar sa na masa wani iriyar duka dum!! dum!! dum!! wanda shi kansa bazaice ga reason na abinda yasashi hakan ba sam sam. "bakuwa a gidan nan ba to!!,, amsar da ya bawa hisham kenan yana watsa masa wani mugun hayataccen kallo,, nuna ummu hani yayi da yatsa yace "wannan da kake gani bawai tazo nan gidan bane da niyyar zama, ba madawwamiya bace bauta tazoyi, dan haka saika bari can inta koma garinsu saika bita can kuyi dud abinda zakuyin bawai a nan ba kagane? Then kasani kuma gidannan yanada tsari da doka na shigowa bawai kowa ne time zakuna ta shigowa mutane a gida ba dan haka be careful mlm ok??" yayi maganar idanunsa har sun qara yin wani jan akan nada. cikin sanyin jiki hisham ke kallonsa sarai yasan shine matashin saurayin nan d'an mua'zzam saraki wanda duniya tajima da saninsa, to amman miyasa yake masa wannan maganganun cikin zafi haka alhalin yasan ba halinsa bane wulaqanta mutane,, kallon tsakar idanunsa hisham yayi sosai ganin ynda suka rikede lokaci day'a ne yasashi had'a hannuwansa biyu yace ''afuwan,,, yalla6ai naji bayanan ka kuma ngd, amman kamar dawane lokaci ne zata bar nn din dan in tantance??" cikin tsawa mai qaraji mahabeer yace "nace ban sani ba ko?! kaga mlm ban son sake jin wani magana naka nace kumaka ba'cen da gani tun kan nasa a min ploshing dinka waje kaida wanan qwaman motar naka, mtsss daga gani kune masu hurewa yaran Mutane kunnen su." ba shiri hisham yaja motarsa ya bata wuta dan baisan mai zai biyo baya ba muddin ran mahabeer mua'zzam ya qara hauhawa da sunan b'aci kuma,, sai lokacin ya juyo yaga su ummu hani suna nan tsaye sun zuba musu ido cikeda mamakin yanda yaketa faman balbale bawan Allah da kalar masifarsa,, Kansu yanufo azafafe yace "kungs 'yan iskan yara ubanmi kuka tsaya nan kuna kallo kuma??! zan karya yarinya qil wlh na watsar anan inba kubar nan ba" yana maganar ne yana zaro belt daga jeans dinsa. habawa tuni suka ranka yana kare, qafa minaci ban baki cikin ba sai cikin gida,, tsoki yaja tareda maida belt dinsa a qugunsa ya dawo ya zauna bash dudda yace bazai qara shiga sha'anin su ba amman saida yace "yazakayi haka kuma gifted?? yaya mutum yazo wajen yarinya ka hanata kulasa? fisabililla inkai akai mawa zakaji dad'i? "wazaije din bare ai mai?? saika bari sai naje din in anmun sannan zan tantance da zafi koko babu"! daga nan banza mahabeer yai masa ya d'auki magazine dinsa ya cigaba da dubawa bayan ya d'ora q'afa d'aya bisa d'aya akan tebur d'in gabansu yana karkad'awa. mukhtar yace "qyale dan iska qilan shi zai aureta inda gashi yana hanata kula samari ay, ni wlh dazaka taimaka da kabani ita na qara,,, katsesa mahabeer yayi cikin tsawa da cewa ''ubanmi zanyi da wannan 'yar qauyen yarinyar? mizan lalumo jikinta d'an iska bare har kaimun fatan aurenta? bazan aureta ba kuma kaima wlh baka isa ka kulata ina cikin gidan nan ba muddin kuwa ka kuskura kayi hakan kuwa wlh saina b'ata ma idanu d'an iskan q'arya kawai, namamajo dakai, to wlh kayi Kad'an kasa class d'nnmu ya zube wajen wannan yar qauyen buzuwar yarinyar". Yana gama fad'in haka ya tashi ya barsu nan suna binsa da kallon mamaki dan gaba day'a sun rasa gane masa kam,,,, yaqi taunawa kuma yaqi haduwa??,, dole tasa suma sai tashi sukayi suka shige motocinsu kowa ya kama gabansa cikeda tunanin murd'adden hali irin na mahabeer mua'zzam saraki. Shikuwa ko gidan nasu ma bai shiga ba yayi shigewarsa gidansu momy ni'ima yai kwanciyarsa a falo dayake bata nan. haka ya kwanta tareda rufe idanunsa duka zuciyar sa na masa ba dad'i yakeji wanda yarasa dalilin faruwar hakan a kansa? amman shidai ya jingina hakan da irin b'acin ran da yaran suka sasa ne na shigo masu da qato cikin gida kuma suka tsaya dashi a gaban abokansa dan raini. su kuwa da gudu suka fad'a falon gidan suna haki tareda maida numfashi sama sama,, annah dake zaune a falo ganin sun shigo a hargitse yasata saurin miqewa tsaye tana fad'in "kai lpian ku lau kuwa? waye ya biyoku haka sai kace masu gudun ceton rai eye?,,, cikin muryar shassheqa nabeela tace "ai dole muyo gudun ceton bugun wahala anna daga garesa, annah tace "ban gane ba daga ina kuma,,? nan nabeela ta fada mata dud abunda ya faru duka ,, salati annah ta hauyi da sallallami tana tafa hannayenta tace ''ni 'yasu wannan yaro wannan yaro anya kuwa kansa lau yake kuwa?? baidai doke ku ba dai ko? cewar momy umaima datake fitowa daga dakinta tana dariya,, turo baki ummu hani tayi tace "mah shine ke dariyar ma kike mana ko? "to ummu hani na ai dole nayi dariya domin ynxu abun naku wlh dariya yake bani, kudai dakun hadu sai kunyi rigima kamar mage da b'era? tsoki annah taja tai wucewarta d'aka tana cewa "babu mai laifin ai sai wannan taqadarin ja'irin yaron ai, Murmushi momy umaima tayi ta dubesu tace "kubar zancen haka yarana kuyi haquri kuje kuyi wanka ku fito ga d'anwake nan da tasshi nan nai mana kuyi maza maza ku sauko muci kunji ko, da sauri suka amsa mata sukayi sama kuwa dansu na matuqar qaunar danwake dayaji mai man gyad'a. Mahabeer kuwa yana cen har Momy ni'ima ta dawo sukayita fira abinsu musamman ta q'wallo ma, dayake team dinsu daya da Momy ni'ima, itama real Madrid take shiyasa mahabeer yaji dad'in firar yasaki jikinsa sosai harda dora kansa a qafan momy ni'ima suna firansu dan yanzu yana shiga gidan shima sosai shiyasa suka saba da Momy ni'ima. son matar yake har ransa in suna tare sam baison matsawa daga gareta musamman yanda take nusar dashi tserewa qyale qyalen duniya da sake jajircewa kan temakon mabuqata bayin Allah,, ga hadissai na manzo masu dad'i datake karanto masa yana sake qaruwa dasu sosai. baibar gidan ba saida akayi magrib sannan ya wuce masallaci. ahaka watan haihuwar momy umaima ya tsaya dud wata siyayya sunyota sun ajiye,, ranar wata laraba da safe ciwon naquda ya tasowa momy umaimah babu shiri sukayi asibiti nan kuwa aka shiga da ita labour room,, doguwar naquda tayi sosai daga mahabeer har dadynsa masallaci suka shiga anan ckn asibitin sunawa momy umaima addu'ar samun sauqin naq'uda, cikin ikon Allah kuwa sai gashi ta haifi d'iyarta mace masha Allah,, daga momy umaima har mua'zzam saraki kuka kawai suke na farin ciki na ashe zasuga qwansu na gaskia a duniya?,, annah ceke rarrashinsu akan suyu shiru kada yaran su ankare da halinda suke ciki. haka suka dawo gida bayan dubata da akayi sosai akaga komi normal babu wata matsala. ummu hani takasa zaune ta kasa tsaye tunda suka dawo asibiti tana nan q'waqume da jaririyar nan kowa yace tabasa sai anyi da gaske sannan take bayarwa, har annah na mata tsiyar cewa "anya kuwa ummu hani in kika samu d'a bayan kinyi aure zaki dinga bari ana d'auknsa kuwa? dan na lura kinada son jarirai,,nabeela tayi karaf tace "nima ay annah bazan bawa kowa nawa ba kada asa masa ciwon jiki,,," annah takama baki tace "oni 'yasu dunyia ta canza yaran zamani ba kunya har kuna cewa bazaku bada yaranku ba?? ai da gudu suka tashi suka bar d'akin. momy ni'ima da Momy umaimah sunata musu dariya. kan kwana 3 dud 'yan katsina sun cika gidan kuwa anata zaman barka da Allah raya,,, ranar suna kuwa anyi shagali sosai sosai yarinya taci sunsn manal. bayan suna ne 'yan katsins suka koma da d'umbin tago mashi na arziqi. Beby manal samun kulawa take daga kowane b'angare kuwa na gidan, kowa son d'aukarta yake dan yarinya ce mai shiga rai, a haka har suka shiga wata na 4 da haihuwa. lokacin baby manal ta fara wayau hatta mamanta wani sa'in qyuya take son yi mata muddin tana hannun sabuwar ummu mmnta hani,,, kamar yau ta kama alhamis da misalin qarfe hudu na yamma momy umaima ta shiga d'aki ta samu barci ummu hani kuwa tana riq'e da baby manal suna zagaya falon tana mata wasa yarinyar na wangle mata baki, zama tayi tareda fiddo wayarta tana qoqarin kiran nabeela taji ko ta dawo daga kasuwar dataje kaiwa a dinko musu rigunan nan na roba dogaye masu gyale. sai kawai ganin saukowar sa daga saman benen dakinsa tayi da sauri da laptop a hannunsa yana q'wallawa annah da momy kira amman ysai shuru,, zubewa yayi bisa kujera yana sakin ajiyar zuciya babu abinda ke cinsa sai tsabar murna da farinciki domin school din London wacce yayi request na son shigarta a kwanakin baya shine yanzu yana dubawa a laptop dinsa yaga sun yi accepting nasa, kuma sunce a wannan watan sukeso yazo sabida sufara project dunsu. Murmushi kawai yake saki umnu hani kuwa kallonsa takeyi dan abun mamaki ya bata, ita dan bata taba ganin zallar farin ciki irin nasa ba kamar na yau tun byn haihuwar baby manal. tab'e lips tayi gamida jan tsoki, karaff kuwa sai a kunnensa kuwa. da sauri ya d'ago tareda ware idanunsa dukkansu a kanta ya dubeta tareda watsa mata harara da idanunsa cikin masifarsa yace "ke wane shegen kike wa tsoki??" Murgud'a d'an bakinta tayi tace ''yo kajini da mlm, koko kaji nace dakai nike abina ne bare?? waro idanuwa yayi waje tareda fad'in ''kutttt,,..ke?? ubanwa kika raina wa wayau ne wai ma.....?? Miqewa tsaye taga yayi yana shirin nufota, haba aida gudu ta sungumi baby manal a kafada tayi dakin annah da ita,, bata qara fitowa ba saida tasan yabar falon sannan ta afito cikin sanda tabar gidan ta nufi wajendu baffanta. tana shiga ta gaida baffanta dake zaune bakin gate, ta wuce wajen maman ta ciki. biyota baffa kaddo yayi har cikin dakin mama binte din yace "Yawwa ummu na dama ina Allah AllAh ki shigo kuwa.. Dubnsa tayi tace "baffa lpia kuwa,? "a'a lpia lau kam, kwantar da hankalin ki daman maganar kudin da za aiwa mommanki aiki ne, to jia cikin ikon Allah alhj mua'zzam daya fudda zakka wlh bawan allah nan har nan ya kawo mun *zakkata* dubu d'ari da hamsin cuff cuff kingansu nn ma, nanya fiddosu cikin aljuhu ya gwada mata sannan ya d'ora da cewa "shi kuma d'azun mai gidan nan yabani albashina shima dubo d'ari wlh ummu hani, shinefa dana zauna na lissafa kud'in namu naga har sun kai ma yanda ake buqata aiwa mmnki aiki harda ragowar dubu 35 ma ummu hani, kinga ai Alhamdulilla,, kuma insha allah cikin satin nan za aiwa mamanki aiki kinga komawarmu gida yatafo cikin yardar Allah, dan gskia ban tunanin zamu qara sati 2 ma a garin nan batareda mun koma qasar muba nijer,," har aran ummu hani taji farinciki sosai na ganin Allah yarufa musu asiri sun samu kudin aikin mamanta daza ai ta warke sumul cikin yardar Ubangiji Allah, amman babban tashin hankalin ta yaya zatayi da mutanen data saba dasu ne harta tatafi ta barsu lokaci day'a kuma? kawai bazato taji hawaye na zubo mata, mama bintey ta rungomota jikinta dansu a zatonsu kukan murna ne kawai takeyi basusan hadda na sabo ba, mama bintey tace "kidaina kuka ummu hani na godia ga Allah shiyafi kinji ko? "gyada kai tayi tana share hawayenta. ganin baby manal tafara mutsu mutsun son yin kuka na alamun yunwa yasa mama bintey tace" kije ki kaita tasha mamanta", tashi ummu hani tayi jiki a mace ta fice baffa ya biyo bayanta yana sake fad'in "niko Alhamdulilla wlh bnda abunda zancewa mutanen kirkikin nan sai godia ga Allah,, nan ya zauniyarsa bakin gate yana cigaba da lazuminsa tareda goga aswakia bakinsa. ita kuwa fucewa tayi tana cigaba da share qwalla. Koda momy umaimah ta tambayeta dalili cewa tayi batajin dad'i ne sam shiyasa momy umaimah ta tausaya mata harta bata magani tace tasha, fakar idanun Momy umaimah tayi ta xubar dasu tajawo malullubi ta rufe jikinta bisa gadonta tareda jimamin kewar zata tafi tarabu da mutanen kirki bayan sabo yashiga tsakaninsu hakamai tsanani kuwa. haka ta kwanta da hawaye a saman fuskar ta, da safe kuwa haka ta tashi jikinta sanyi qalau tayi sukuku harda busasun hawaye a bisa fuskar ta sun mata sawu. wanka ta shiga tana fitowa daure da towel ta zauna gaban mirow tana son tayi shafa amman abin duniya ya faskareta, saima kife kanta da tayi a jikim disc na miron ta lumshe idanun ta, godia takewa Allah na ganin yankewar wahalar da mamarta kesha yazo qarshe, gskia mutanen nan mutane ne na gari, haqiqa sun musu abinda har gaba da abada bazasu tab'a mancewa dasu ba, dole kuwa tayi kewarsu wacce ynxu haka kewar ce tasa jikinta sake mutuwa mururusss, jitayi an dafata da sauri ta miqe zaune, ganin nabeela ne yasata sakin ajiyar zuciya ta qaqalo dan Murmushi tace "sister yaushe kika shigo banji ki ba?, zama nabeela tayi gefen gadon dakin tana cire mayafin after drees din jikinta tace "to daman sister ta ne yaya har zakisan shigowa na? kinzurfafa haka inata miki magana amman sai dai tsitt tabani amsa kamar dai baki a room din? anya kuwa sister lafiyanki? Pleas tell me sister kinsan damuwarki shine nawa kinji ko? Ummu Tanaso ta fad'a mata gaskiar cewa sun kusa rabuwa zasu tafi gida amman tana tunanin halinda nabeela zata shiga na qunci, expecially ma su Momy umaimah insukaji batun nan batasan yanda zasu qarke ba, gwamma dai ta bari baffa yai musu bayani in lokacin tafiyar yayi zaifi mata sauqi, akan ta tada masu da hankali tun yanzu gskia ta qwammace itan taita zama cikin uqubar damuwar ita kad'ai. shiyasa akace ba mutuwa akewa kuka ba sabo,, sakin ajiyar zuciya tayi takai dubnta ga nabeela data zuba mata ido tana sauraronta, d'an murmushin qarfin hali Ummu hani ta kalato tareda cewa "nooop sister na kada ki damu kawai dai ina jin ciwon kaine tun jia da dare shiyasa," nabeela tace "a'a sister ns ciwon kai fa yafi gaban a kirawosa d'an kawai, bari naje na fadawa momy inyaso sai ta baki magani kisha ko? tayi maganar tana qoqarin miqewa tsaye, da sauri ummu hani ta ruqo hannunta tace cikin sanyin muryan ta "aa sister banjin ciwon komi yanzun haka kuma momy tabani magani nasha ay, kidaina damuwa haka please sister". dubanta nabeela ta sakeyi tace "are you assure sister??, gyad'a kai ummu hani tayi cikin sanyin murmushin ta tace "yesss my sister i sure calm down pleass, zama nabeela takoma tayi bayan sakin ajiyar zuciya datayi tace "wlh dole hankalin nan nawa ya dugunzuma ya tashi ai sister ,,wlh kinji na rantse rantsuwar d'an musulmi kuma knn ko? ni sam ban daukeki qawa ba sai dai 'yar uwa, jinki naje cikin jikina da jinina sosai ummu hani wlh bn qaunar abinda zaizo ya rabamu koda kuwa dai-dai da second d'aya ne shi abun. nan da nan kuwa ummu hani idanunta suka fara tara ruwa na jin tausayawa kansu gashi tana shirin barin garin lokacin ne kuma wata sabuwar shaquwar ke qara shiga tsakani, Lallaikm Ubangiji Allah mai had'a jinin bayinsa a ko ina kuwa, da wayau da dubara ta shanye hawayen nata ta hanyar maidasu datayi ta hanasu zubowa, amman maqoshinta har wani d'aci2 taji yana mata nason tanason sake wani kukan kota samu relief na damuwarta amman babu damar hakan dan kasantuwar nabeela a wajen ya hanata. "sister na dan Allah ki yarda mu auri hussain saurayina tare inda kinga bikin mu ya matso baifi wata 5 ba kinga kema sai yai miki lefenki kuma ya ajiye mu gida day'a kullum muna tare da juna koba haka ba sister? Nabeela tayi maganar cikin kallon ummu hani tana Murmushi tareda fatan amincewar ta,, zaro fararen idanuwanta ummu hani tayi tace "amman dai kinyi hauka ne i think sister ko?! murmushi nabeela tayi tace "wlh seriously sister please you agree w... saurin katseta ummu hani tayi tace "na roqeki dan Allah mubar zancen nan sister,, shiru nabeela tayi ganin kamar ran ummu hani din ya bace,, dole ta canza firar tasu da cewa "wlh qawata kinada kyau mai sanyi ga body musamman breast da hips gskia wanda zai aureki ya more cikakkiyar mata,," hararar ta ummu hani tayi tace "kedai kika sani da surutunki tayi maganar ne da yarensu na buzaye,, zaro idanuwa nabeela tayi waje tace "lalala, kaddai zagina kikayi ban saniba wlh yanzun na na tofa miki albarka, dariya ummu hani keyi abinta tana shafa manta dan gaskia zuwan nabeela yasa tarage damuwarta kashi 60 cikin d'ari shiyasa ake cewa mutum rahma ne,, duban nabeela tayi tayi mata gwalo tace "eh man zagine banace kizo in koya miki ba tuntuni kikaqi ba waike wahala?, to bake kika saniba itama kuma wannan maganar data qarsheta saita sake yiwa nabeela da yaren nasu, aida gudu nabeela takawowa ummu hani raruma ita kuwa ta gudu toilet tasa lock Sunata qyalqyata dariya abunsu, saidaga bisani tafito sunata dariyarsu ta ida shafan ta sanya kayanta suka sauko qasa, Kai tsaye dakin annah suka shiga suka taras tana sallar walha sunsan kuma inta gama zata dora salatul tazbihi ne shiyasa suka juya suka shige dakin momy umaimah, sunsameta tana shan kunu cikin wani farin bokiti qarami wanda kunun nan dud wani nau'e na kayan gyaran mata masu kyau an tanadesu a ciki, bayan sun gaida momy umaimah ta amsa cikin fara'a da sauri ummu hani ta zuge gadon baby manal ta d'aukota tana mata ''shihhh-huuu na wasa, baby manal kuwa na ganinta tahau wangle mata baki tana dariya ,, zama tayi sunata mata wasa a kumatu suma suna tayaya ta dariyar. momy umaimah tayi dariya tace "Allah sarki, mai d'a wawa,, Murmushi sukayi, cups guda biyo dogaye qananu su ta cika musu kowanne da kunun nan tabasu tace su shanye tas hakan kuwa akayi har suka shanye basu ankara ba suna fira,, bayan sun gama ne momy umaimah tace "yawwa 'yan matana kuzo zan aikeku gidan hjy aina ku amso saqon kayanku na sawa wanda nace ta fidda muku kuma, murna suka hauyi dan sunsan kayan dasu momy suke d'aukowa qarshe ne wajen kyau,, tashi ummu hani tayi tabawa momy baby tace ''yawwa bari naje na d'auko mayafi na to,, fita tayi da sauri harta hau sama kwata kwata bataga tahowar mahabeer ba dan lokaci day'a maganar komawar su gida yasake fado mata mafarin knn hankalinta ya dauke kawai daga hanyar kwata2 sai jitayi kawai qirjin ta ya bugi qasan nasa da qarfi dan yadarata tsawo. da qarfi yasa hannayensa 2 ya turata takoma dabaya ta fad'i turus a qasa, "ashhh washh! ta fad'a a hankali cikin sagewar qugo da buguwar bombom nata dazafi, cikin tsawa yake fadin "banzan wawiyar yarinya stupid again isay double wawiya, koke makauniya ne dazaki dunga fado mun ajiki da wannan banzan jikin naki eye?! maganar yayi mata cikin zaro idanuwa nabeela dake tafowa tace "yah mahabeer kayi haquri dan Allah, wani dogon tsoki yaja yace "dalla shutup your mouse stupid girls kawai halinku day'a ai na tsabar wawanci sakarkaru kawai,," haka yayi wucewar sa suka bisa da kallo banda jifan bayansa da harara babu abinda ummu hani keyi a lokacin. Kama hannunta nabeela tayi ta miqe tsaye dafe da qugu tace "mugu d'an masara,! wlh nabeela inaga amakson saiya lalatamun qugu da bombom nawa kafin nabar gidan nan nasu,, nabeela tace "kamarya kibar gidansu sister banganeba? to kije ina kenan? da sauri ummu hani ta canza zancen da cewa "oh sorry ina nufin kamin mu fice yanzun sorry ,, nabeela tace "ahow yanzu na fahimta ai,taci gabada faduin "ya kuma zamuyi inda munsan halinsa ai sai dai muyi haquri zomuje mu d'auko mayafin mutafi, qwafa ummu hani tayi tace "ay wlh amakson dayanada mata dasai naje na zugeta ko cin hanci ne inbata dan kawai ta displa manashi koma samu mu huce hushinmu ta nan,, kwashewa da dariya nabeela tayi tace "yashigeki da yawa gskia mutuniyar, sorry zo muje kawai, haka suka dauko mayafin suka karb'i key wajen Momy sannan suka fice, suna shiga falon gidan suna cin karo da hannat ta d'auki wani shegen dressing kamar ba 'yar musulmai ba, tana ganinsu ta dunga jifansu da kallon banza tana hura musu hanci tareda tabe manyan labbanta tai musu tsoki tai wucewarta tana karkad'a key din motar ta ahaka tai wucewarta. dariya suka kwashe da ita harda tafawa da hannuwa bibiyu sannan da sauri kuma sukasa hannu suka rufe bakinsu suka koma yin ta ciki, basu jima ba hjy aina ta fito bana ganinsu kuwa tace "ah ashe har kunzo ina ciki ban saniba? ynxun muka gama waya da hajiya umaima din tace gashi nan ta turoku, amsan kayan da aka fudda muku, nabeela tace "eh munata sallama munji shiru shine muka zauna jira, "ayya kuyi haquri 'yan matan umaimah bari naje na kawo muku kayan to,, komawa daki tayi ta dauko musu kayan cikin leda ta miqa musu sukai mata sai anjima suka tashi suka tafi tana nan tsaye tabi bayan ummu hani da kallo cikin jin haushi, ta sa yatsa a baki ta ciza tace "gskia bnji dad'in rashin samun wannan dirarriyar yarinyar da bnba dana sameta aidana qara zama multimiloneir ta hnyar ta da wannan kyawun nata, amman gashi can ta zauna inda saidai taci tasha ta tsoma goma tasa biyar basa nemn kudi da ita?? cije lebe tayi tace "kai Allah tsinewa asara da rashin rabo ma wlh basuyi ba arayuwa" tatab'e baki tace "ya zanyi inda rashin rabo ya hauni sai haquri ai. haka tayi juyawarta ta shige daki. da daddare ne bayan mua'zzam saraki yagama kallon sa na N.T.A, ummu hani tana d'aki kwance, sanin datayi amakson din ta na falon shiyasa taqi fitowa ta jawo wayarta tahau chat itada nabeela. annah tana gefe itada mahabeer yasa mata rigiman saiya gyara mata zungurunta daya sassako. saida ya gyara mata sannan yayi komawarsa ya kwanta kusada dady mua'zzam saraki yace "dadyna tun safe nikeson ganinka in maka albishir, momy bata gaya maka bane naji bakace komi ba?, dadymua'zzam yace "albishir nami kuma sojana? duban Momy umaimah mahabeer yayi cikin marairecewa yace "momy kin manta halan baki fad'a masa ba? tace" bn mnta ba mahabeer na inda harna fadawa annah mah, shima dadyn naka dan bainan shiyasa, kuma da yadawo masallaci ya wuce, yana tasowa kuma kaga labarai ya tsaya kallo amman inda gaka gashi saika fad'a masa inda ance waqa a bakin mai ita tafi dad'i, babu b'ata lokaci kuwa mahabeer yace "dady daman maganar school din nan ce ta London wacce kasa natura request nason yin apply akan tsarin school dinsu na harkar sauqaqa kudin petroleum na qasanmu to shine d'azun da safe sukai accepting nawa ta hanyar @mail da suka turomin, sunce cikin wannan month din zasu fara project ga d'alibai, shine nikega a satin nan zan fara shirin shirye shiryen tafiya,r dama munyi da bash zai zauna min a office yana kula da komi kamin na dawo",, cikin fara'a mua'zzam saraki ya miq'a wa d'an nasa hannu suka jinjuna as usual sannan yace "dhat is gud sojana, haka nada kyau kam saika fara shirin tafiya, Allah shi temaka "amunn" cewar momy umaimah. Annah tace "uhumm kun gama?? nace kun gama tsarin naku kaida iyayen naka marasa tunani suma ko dukanku? to naji naku bayanin Saura nima ku saurara kuji nawa bayanin da zan muku yanzun nan basai anjima ba. dukkansu da kallo suka dinga bin annah cikin mamaki suke sake duban annah cikin qarfi hali dady mua'zzam yace ''annah yi haquri dan Allah wani abunne ya faru?? Annah tace "abinda zai farun ne dai ne nike shirin dakatar dashi in kuma kukabi abinda zance to falil lahil hamdu,, shiyasa koda umaimatu ta tunkaroni da maganar tafiyan nasa d'azun shiru nayi da nufin sai naji yanda kai zakace sannan, yanzu kai mua'zzamu da hankalin ka da tunanin ka zaka barsa yatafi har can qasan turawa batareda mata ba? to wlh bazan amince ba in ku kun amince, haba wannan qasashen da suke cike da marassa ta ido dud yanda mutum yakai ga kame kansa sai sunsan yanda akayi suka rinjayesa ya fad'a musu? to wlh bada niba muddin kuwa kunaso yatafi to kuyi masa magana ya fiddo mata cikin satin nan a d'aura masa aure ko da ba ai wani taron biki ba saiya tafi da matarsa in akayi hakan muma hankalin mu zaifi kwanciya, kuma kai ta numa mahabeer tace "karma ka kuskura kace wai wannan kiristan yarinyar zaka kawo mana sam wlh bazan lamunta ba, in kana samo musulman yarinya ka samu in kuma bazaka samoba to wlh babu kai babu wannan tafiyar London wannan umarni ne nabaku kaida iyayen naka dukkanku bawai neman shawara nayi daku ba ehe kujini da kyau kuma". tana gama fad'in haka ta zame zungurunta tanufi bayi da niyyar wankewa. dukkansu da kallo suka bita dan sam anma rasa mai magana ma a cikinsu gaba day'a annah ta kashe musu jiki.... *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌏impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🤝🏻*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣8⃣ 🌊🌊🌊 Dady mua'zzam saraki ne ya iyayin q'arfin halin sakin ajiyar zuciya mai q'arfi tareda duqar da kansa q'asa, zuwa can kuma ya d'ago da kan nasa ya dubi mahabeer sannan ya dubi momy umaimah itama, wata sabuwan ajiyar ya saki sannan yamaida dubnsa ga momy umaimah kacokam yace "yakika kalli wannan al'amarin gameda zancen da annah tayi ne? Sauke ajiyar zuciya Momy umaimah tayi itama ta zubawa dady mua'zzam ido tace "kai ya kaji zancen ne kaima? girgiza kai yayi yace ''tabbas maganar annah a dai dai take kuma akan tsari danni gaba day'a wlh hankalina baima kai a wajen ba sam sam, burina dai shine yaje ya dawo musamu abinda zamu faranta rayukan al'ummar mu dashi na yauda kullum akan sauqin cinikayyan. Momy umaimah tace "wlh hakane nima zuciyata ta yadda da batun ananah sosai sosai sai dai matsalar nuree kasan halin d'an namu kaga mahabeer na bawai wasu 'yan mata yake huld'a dasu bare ace cikin satittikan nan har yaje yasameta ayi biki haka? gashi annah bata amince da zancen ita wacce yake harin ba, kamar mahabeer zaiyi kuka yace "dady nina haq'ura da tafiyar ma kwata kwata a barsa inda abin yazo da haka"! dubansa dady mua'zzam yayi yace "kul sojana, karna sake jin kace manufarmu ta alheri ga jama'a zaka dakatar kan an maka maganar aure? to waima sojana idan bakayi aure ba yanzu a wannan matsayin naka na shekaru sai yaushe zaka yisa?, "to dady kunfa san bawasu mata nake kulawa ba bare, damn blessing ce kuma annah gashi ta soke zancenta to yaya zanyi dan Allah ku fad'an?!!" dafe kansa yayi dayakeji yana son fara masa ciwo,, gaba d'aya falon yayi shiru bakaji qarar komi saina esi, har a zuciyar mahabeer baison yaga hankalin iyayensa na tashi gameda shi, danshi jiyake gaba d'aya ma abubuwan sun had'u sun gama d'aure masa kai tam-tam, kwata kwata kwanyar sa ta tushe ya gaza samun mafita akai, gskia annah kam ba qaramin rusa masa budget d'insa tayi ba, shida zaije school harda wani jajibo masa aure aka babu gaira ba sabar kuma? lumshe idanun sa yayi toshi wace yarinya ce yake da ma bare? wata zuciyar tace "a'a mahabeer 'yan mata fa masu sonka Allah ya hore maka yawansu ga ako'ina kaine dai da baka kulasu d'in, amman mai zai hana ka za6i d'aya daga ciki ka aura koda da kundawo zaka saketa kodan ka farantawa daynka na abinda yake san samarwa jama'a sauqi a kansa? (petroleum) "towa zan zab'o ma knn wai? tambayar da yaiwa zuciyarsa knn, hannat ce ta fad'o masa a rai, tsoki yaja dan shikam dai ya tsani mace marar da'a da kamun kai sam-sam, shi kuma ya kula haka halin yarinyar yake, ga kuma bleesing ba musulma ba bare ya fakewa annah tanan, sake damqe kansa yayi yanason samun mafita a brain dinsa amman sai qara cushe masa ma da takeyi a lokacin, momy umaimah ta matso kusa dashi tasa hannna ta dafa kafad'ansa tace "kasani fa dud cikin gidan nan mahabeer na babu wanda ya isa yaja da maganar anna dan haka wane hukunci kaika yanke na gameda yarinyar da zaka aura ku tafi taren em? ganin ya kasaka furtakomi yasa dady mua'zzam sake cewan "ka daure sojana ka fiddo mata ko kaima ka huta da gorin annah a gidan nan wanda take yi maka kullum, cewar dady mua'zzam yana masa murmushi, maida kansa mahabeer yayi qasa yana kallon carpet din wajen kamar cikinsa ne zai gano mafita,, zuwa can ya dago kansa da idanunsa da suka fara sakin kalar nasu jan saboda tsabar tention daya sanya kansa ciki,, a hankalin ya dubi iyayen nasa ya bude bakinsa kamar maiyi masa ciwo sannan yace "kaina yaimun nauyi ne dady wlh bansan miya dace dani ba dady kowa kukaga tayi maku nidai ku samamun,! bazan qi amincewa muku ba, dan qarin farinciki na rayuwata inga kuna alfahari dani a koda yaushe!!" yana gama fad'in hakan ya miqe yabar wajen yakoma room dinsa yana shiga ya fada toilet ya sakarwa kansa ruwa jiyake yanda zuciyarsa ke masa zafi da zunga d'in nan qara ya tsaya cikin ruwan yana dukansa koya samu sauqin damuwar tention din da annah ta d'ora masa a kansa. acan falo kuwa dady mua'zzam ya dubi momy umaimah yace "kinji yaro kuma da wani salon? wato muya daurawa alhakin samo masa matar? koda yake hakanma yayi ay, girgiza kai momy umaimah tayi tace "gaba day'a nakasa gane hali irin na mahabeer na wlh nuree, dud abinka bazaka tab'a iya tantance abinda yakeso da wanda bayya so ba sam wlh"! shiru sukayi zuwa can dady mua'zzam yace "babu damuwa kibar mun komi a hannunna nasan yanda zanyi ni, da sauri momy umaimah tace "nure ince dai ba cikin yaran abokan kaba zaka samo masa matar badai ko? danni nafara hasashen wacce nikega zata dace da rayuwar mahabeer na. girgiza kai dady mua'zzam yasakeyi yace "kamar dai yanda nace kibar komi a hannunna to kibari kawai ninasan abinda zanyi akai, tafiya kuma zaiyi da matarsa insha Allah kamar yanda annah tace din. tagumi momy umaimah tayi tama kasa cewa komi ita, kamo hannunta dady mua'zzam yayi yace "wifey na kada fa kidamu, taso muje mu kwanta dare yayi haka, miqewa tsaye tayi suka wuce dakinsa. kwana 2 da zancen dady mua'zzam yana zaune harabar gidan alhj Muhammad suna fira, zuwa can dady mua'zzam ya dubi alhj Muhammad sosai yace ''abokina aure nike nema fa, a mamakance alhj Muhammad yake dubansa sannan yace "aure kuma alhj mua'zzam? Kishiya zakaiwa unaimatu din kuma?, kama baki dady mua'zzam yayi yace "kai,, au afuwan kasan hausar ce da yawa fa, to ba haka nike nufi ba ya haj Muhammad, sai lokacin alhj Muhammad yace "auhow koda naji zance kam, kuma dakasa yanzun nan nazama dan rahoton hjy umaima, dariya sukayi sannan dady mua'zzam yace "gameda tafiyar nan danace maka mahabeer zaiyi a can London?? alhj Muhammad yace "aff to to na tuno, badai har tafiyar tataso haka ba? sakin ajiyar zuciya dady mua'zzam yayi yace tataso amman da wani zancen duqunqune a cikinta kuma haj Muhammad wlh,dubnsa alhj Muhammad yayi sosai yace "am bangane ba haj mua'zzam,, nan dady mua'zzam ya fad'a masa abinda annah tace akan tafiyar ta mahaber din,alhj Muhammad yace "eh hakane dan gaskia annah ta fad'a dan koni na goya mata bayan hakan💯ma kuwa, dady mua'zzam yace "gaskia ne hakan, to shine nike nemawa mahabeer din aure dan yace na nemasa shi baida wacce zai kawo mana kajini fa da yaro dn Allah haj Muhammad?, dariya alhj Muhammad yayi yace "ho mahabeer,, wai baida wacce zai kawo sai kace ba saurayin namiji ba mai jini a jiki. dady mua'zzam yace "toyaya zanyi ninasan halin 'yan kayana ay, alhj Muhammad yace "gskia kam, to ynzu waka zabar masa nekai haj mua'zzam? kan dady mua'zzam yace wani abun saiga baffa kad'do yazo wajen tareda yi musu sallama, amsawa sukayi duknsu cikin fara'a da mutuntaka, yadan duqa knn qasa zai zauna alhj Muhammad yace "a'a baba dan Allah ka zauna ga kujera nan kaima, dole yasa baffa zama kan kujerar amman a takure,, cikin fara'a shima baffa kaddo ya dubesu yace "Alhamdulilla naji dad'in ganinku haka gaba d'aya, Alhamdulilla masha Allah wlh bazan boye muku ba alhj naji dadi matuqa da yanda kuka temaka mana kuka bamu masauqi a cikin gidajenku tareda bamu aiki Allah yabiyaku da mafifici, har had'a baki dady mua'zzam yakeyi shida alhj Muhammad wajen furta cewa"haba baba babu komi an zama daya ai baba, Murmushi baffa kaddo yayi yace "hakane ngd Ubangiji Allah dai shi saka muku da gidan aljannatul firdausi ya qara lpia da arziqi mai amfani, dukkansu suka amsa da aminn baba, zuciyar su cikeda sha'awar dattakon tsohon. shiru baffa yayi zuwa can yace ''daman nazo ne in muku bayani akan maqasudin shigowarmu cikin garin nan nida ahalina ,, nan baffa cikin maganarsa da bata qware sosai da hausa ba face zallar yaren buzanci yayi ta musu bayanin mafarin shigowarsu garin dan nemawa mai dakinsa lpia da abinda yafaru har zuwa hatsarin da sukayi suka rasa kudin aikin har ka wo yarda da tayin aikin gadin da sukai musu har kawo yau dinnan da suka samu kudin da za aiwa matar tasa aiki dasu, baffa ya qarashe maganar da cewa "to mafarin knn nazo in muku bayanin cewa zamuje asibitin da matan nawa ai mata aikin kuma insha Allah a satin nan zamu koma gida dan nasan hankalin d'an uwana yana cen tashe dan tunda muka taho numban wayarsa daya bamu wacce yace mu qirasa da shi ya fadi a hanya kunga kuwa gashi mun jima a garin nan nasan hankalin 'yan uwa dole ne ya tashi danjin shirin tamu da yawa haka dai, dady mua'zzam yace "kai kai baba banjin dadin yanda tun farko baka fada mana matsalar matar kaba aida tuni an mata aikin nan"!, alhj Muhammad yace "hakane koni da zan dauki nauyin aikin inda ai samun lada ne, baffa kaddo yace "wlh babu komi temakon ma da kukai mana mun gode ay Ubangiji Allah maku ynda kuma kuke kyautatawa jama'a, da "amin,,suka sake amsawa, dady mua'zzam yace "nayi alqawalin ni zan dauki nauyin aikin mai dakinka baba insha Allah, baffa zai musa alhj Muhammad yace "dan Allah kada kace a'a baba inda ba roqa kaiba, dubn dady mua'zzam alhj Muhammad yayi yace kuma nima abokina sai dai mu biya kudin aiki tare dan kwadayin ladar nan, baffa kaddo sam rasa bakin godia yayi ma shi, banda addu'a babu abinda yake sake musu suda iyalensu. har yana rayawa a ransa da masu kudi zasu dinga yiwa talakawansu haka da duniya taci gaba koba komi da sace sace da sauran munanan abubuwa sun ragu inda daman dud yawanci babun ce ke kawo hakan a cikin *qasar mu*. washe gari dady mua'zzam ko su annah bai fad'awa maganar da sukayi da baffa ba yafiita yaje ya dauki su baffa da matarsa da alhj Muhammad suka nufi asibitin, dayake sunsan da bayanin aikin shiyasa kudin aikin suka biya kawai, dayake damanabin yanzu na indai kana dashi babu bata lokaci shiyasa nan da nan aka shirya likitoci aka shiga da mama bintey theater room suka fara aikin su. anyi aiki cikin nasara Alhamdulilla wan shekare suka dawo gida amman baffa yace bari dai yajira konanda kwana 3 ne kamin alhj Muhammad yasami wani sabon mai gadin,, da gudu ummu hani ta shigo gate din gidan dan ita batasan ma anwa maman tata aiki ba, sai yanzu datana kichen taji dady mua'zzam nafadawa momy, tana zuwa kuwa jikin mama bintey ta shige tana qyalqtalta dariya itama mama bintey din rungume 'yar tata tayi cikin farin ciki , d'agowa ummu hani tayi ta dubi maman nata cikin tsabar murna tace "mamma na shiknn ynzu kin warke baki qara wanna ciwon mai wahalan dake komai sani inyi ta miki kuka? tayi maganar tana share hawayen fuskarta, abinka da ummu hani mai d'an karen saurin kuka, saurin kukan nan naki dai yana nan ba inda yaje cewar mama bintey. d'agota mama binteyn tayi tana share mata hawaye tace "ya isa haka ummu hani na ba kuka bafa ya kamata kiyi ba murna zamuyi da godia ga sarki Allah dakuma bayin Allah n nan iyayen gidanmu dasuka riqemu da gaskia da riqon amana kinji ko? gyada kai ummu hani tayi ta kwantar da jikinta ana mamarta idanunta rufe cikeda tunanin cewa da gasken gaske dai fa tafiyar nan tasu gida ta qarato ba wasa ba?, jikinta taji ya qara matar mata anan, sai data d'an jima sannan ta lallaba cikin mutuwar jiki ta tashi tatafin. tana shiga gate din gidan kuwa ta hango amakson ya shige mota ko kallon sa ma batayi ba taci gaba da tafiyarta ita batashi take bama damuwarta kawai take wa renon haquri a lokacin. ganin yanda ya durdafafota da mota yaqi kaucewa sabida a setin hanyar da motar zata fice daga gidan ita ummu hani din take tafiya akai, cikin sauri tayi gefe ganin yana shirin bugeta dan shi sam baida niyyar kauce mata ma, da kallon harara tabi motar tana sauke ajiyar zuciya hannayen 2duka na saman q'irjinta tana sauke wani firgitaccen numfashinta a fili, danba qaramin tsoratata yayi ba ganin yanda yake shirin binta saman ta da mota, a fili tace wlh amakson na tsaneka mugu kawai,! kaje allah yafika,!!!!! mugun mutum kawai wlh na lura amakson sam bakada buri saina son ganin baya na kuma nan gani nan bari wlh, inkai haquri ma ay ni kwanan nan zan baran muku gidanku ma abunku sai kayi da wata kuma badai ni ummu hani ba"! dan ni na gaji da masifan ka wlh haba mana dan Allah mutum bai ajiye komi a ransa ba sai qina daga temakon sa a baya...! haka taita surutunta ita daya harta shige falon gidan ta iske dady mua'zzam zaune shida momy umaimah da annah suna fira, wacce yawancin ta dud firan danginsu ne na 'yan katsina wacce annah ce jagoran firan ma, ita haka take tana son taga sun zauna ana maganar 'yan uwa tanan nema take umartar dady mua'zzam yaiwa wani daga cikin dangin nasu abu inta fahinci shi mutunin nada buqatar abun koma miye kuwa, shiyasa kaf family nasu suke alfahari da annah dan tazame musu garkuwa ita da d'anta, abu sai dai in basuce suna soba ,shiyasa kullum zumuncinsu qara hab'aka yake babu wani fada da tashin tashina a tsakani. dan ita annah cewa take inhar bata kyautatawa 'yan uwanta ba sukaji dad'i towa zata kyautatawa kuwa? batada kowa sama dasu kam. gaisheda su ummu hani tayi ta wuce tana qoqarin hawa sama dady mua'zzam ya kirawota tadawo ta zauna qasa daga gefen qafafun momy umaimah tace dady gani, dady Allah saka muku da alheri akan kominka wamu, tayi maganar kanta na qasa. da kallo dady mua'zzam yabita yaji tausayin yarinyar yanda yaga dud jikinta yayi sukuku shiga tunaninsa tumanin rabuwa ne dasu ya hadassa mata hakan,murmushi yayi yace"badai ummu kin fara kewan rabuwa damu kema knn ko kamar yanda naga alamun hakan sun bayyana gareki, kasa magana ummu tayi dai dai nan nabeela itama ta shigo falon hannunta daukeda wata baqar keda mai layi layi ga alamu kayane a cikinta, gaishesu tayi itama tanemi waje kusada ummu hani ta zauna alokacin ne momy umaimah tace "kamarya knn nuree? kewan rabuwa dawa kuma zatayi? ban fahimci zancen naka ba, annah "tace gskia kam nima dai ban fahimta ba, da mamaki dady mua'zzam ke duban ummu hani sannan ya dago kai yadubi momy umaimah yace "badai bakusan cewa ummu hani da iyayenta zasu koma gida ba wannan satin?,, zaro idanuwa momy umaimah tayi tareda dafe qirji da hannayenta gabanta banda dakuwa babu abinda takejin yana mata dan maganar ma kamar saukar aradu haka taji ta shigeta , tuni idanun momy umaimah suka fara jawo ruwa jin yanda dady mua'zzam yaci gaba da yimasu bayanin dalilin zamansu aiki wajensu kamar yanda su iyayen nata suka yimasu bayani shida alhj Muhammad. kwata kwata momy umaimah kasa magana tayi yayinda annah ke cewa "tofa kaga ikon Allah, aida sunyi ma bayanin komi da wlh basai ma sunjira sun tara kudi ba sannan ayi mata aiki wannan abu duddai na ceton rai? dady mua'zzam yace "wlh kuwa annah, amman hakanma Alhamdulilla inda anyi aikin an gama lpia Ubangiji Allah shi bada lpia, tuni nabeela tayi wurgi da ledar hannunta ta rungume ummu hani ta saki kuka mai cin rai, saukowa momy umaimah tayi ta had'asu waje day'a cikin jikinta ta rungume su tana share qwalla itama,tana rayawa ranta yanzu shiknn lokacin rabuwar ta da ummu hani yayi knn? Wayyo Allah ita kam bataji dadi ba, jitake dasu baffa zasu bar mata ummu hani data riqeta tamfar yanda zata riqe Beby manal sai dai tasan dud irin sonda take mata iyayenta sun fita,,shiyasa ma takasa furta komi sai ruwan hawaye kawai datakeyi. Nabeela kuwa acikin kukan take cewa "Allah kuwa sister nima binki zanyi bazan zauna ba anan nima"!! kuka ummu hani kawai takeyi itama, yanda takejin ciwon abun itama a ranta kamar zuciyarta zata fashe mata takeji. Annah kanta jikinta yayi La'asar dan dud wanda ya zauna da ummu hani dai dai da second day'a saita shigar masa rai bare kuma su da suka zauna tsawon wata da watanni tare da itan. gyaran murya dady mua'zzam yayi dukkansu suka maido hankalin su wajen sa, Umartar momy umaimah yayi data sakesu takoma ta zauna, hakan kuwa tayi takoma wajen zamanta jiki a sanyaye tana goge qwallan idanunta. dady mua'zzam yace "inason ku maido mun hankulan ku nan, zuba masa idanuwana sukayi amman still ummu kanta na qasa har lokacin tana faman shassheqan kuka. Ummu hani dube ninan sosai cewar dady mua'zzam din. Ahankali kuwa ta dago da idanunta ta dubesa tace "to dady, shiru ya danyi zuwa can yace "ummu hani mizai hana dan Allah kimin wata alfarma guda wacce zan nema a gareki yanzun? zuciyarta cikeda mamakin abinda taji dady mua'zzam din yace, yanzu ita wace alfarma gareta wacce zata iya yiwa wannan mutanen kirkin ne? Kuma wace alfarma ce wacce zasu roqa a gareta indai tanada halin abun taqi yi musu shi kuma? Cikin rawar murya tace "dady matsayin baffa na nike ganinka dashi dan haka kafadi koma miye insha Allah bazan gaza yimuku shiba indai inadashi. "masha Allahu to" abunda dady mua'zzam yace knn yana Murmushin jindadi, sannan ya dora da cewa "niko ummu hani inada sha'awar hada ki aure da mahabeer inhar kina ganin babu takura a alamarin, wanda nasan hakan shine zai dad'a qara qulla qullin zumunci a tsakaninmu,wannan itace alfarma danike nema ummu daga gareki naroqeki ummu hani kada kice aa d'iyata,, Kamar am watsa mata ruwan zafi ga jikinta haka taji kalaman dady mua'zzam sun dabaibayeta. a mugun firgice kuwa ta d'ago kai ta dubi annah taga fuskar annah cikeda murmushi hakama data kalli momy umaimah tsananin farinciki ne kwance a cikinta 'yar dariya dariya takeyi mai tafe da d'an sauran maqalallun hawayen fuskarta. juyawa tayi gefen nabeela taga yanda nabeela ta ruqo hannunta duka biyun da hannayenta cikin jin dadi ganin yanda nabeela tamarairece mata hadda kwantar da kai a bisa wuyanta tareda yimata alama da idanunta data amince dan Allah, hakan ba qaramin tashin hankaline yaqara baibaye ummu hani ba, ita kuwa tasan inhar ta yadda ta auri amakson tasan kashinta ne zai bushe tsab bisa tafin hannunta, anya kuwa inta amince da aurensa bata yaudari kanta ba tareda jefa kanta tashin hankalin da sai illa masha Allah yayewarsa daga gareta?,, runtse idanunta tayi da qarfi lokaci daya tareda girgiza kanta ta bude idanunta ta dubi dady mua'zzam cikin bugawan zuciyarta wanda daqyar ta bude bakin ta datakejin mugum nauyinsa a lokacin kamar an dora mata bulo,cikin muryan kuka tace ''wlh dady a rayuwata babu abinda na tsananta tsana face m,.... *Xexen Fasaha*. f.o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌏impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🤝🏻*. *Kuna inane* *my mom sadeeq* *(hawwas)*. *my qawas (raheenat Mahmoud)*. ) *my zahra mai gari (jikas)*. *my Attibi (Attabi)*. *my Aunty marwa*. *my Matar doctor* . *Kuzooooooo ku cicci gyad'a 🥜🥜🥜marau marau banda kuma wawaso😬😳🤒🤪🤣😂🤣.* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿3⃣9⃣ 🌊🌊🌊 Cikin muryan kuka tace "Wlh dady a rayuwata ba abinda na tsananta tsana face muhinmancin alaq'a dake tsakanin mutane taja da baya akan abinda baifi qarfin mutanen nan ba da suka roq'i abin ba daga gareka ba kai wanda kake tareda su din ba, sai nikega babu kyautuwa da har za'ace mutanen nan da kuke tare akan yarda da amana tareda q'aunar juna har sunemi wani abun daga gareka Kai kuma ace ka gaza yi musu abin nan sai nike kallon hakan a matsayin butulci ne, to kuma balle inaga yau ance mutanen da suka kyautatawa rayuwata data iyayena suzo suna neman Wata alfarma daga gareni wacce batafi q'arfina ba ace wai nakasa yi masu ita?, dady bazan so haka ba, nayarda na amince dady Wlh kama had'a ni da koma waye zan aura nasan bazaka badani inda zan dawwama a cikin cutuwa ba dady, har a raina nike jinka kamar baffa na, na yarda2 dady wlh zanyi biyayya akai ni kuma, bazan taba zama butulu a gareku ba"! tana gama fad'an hakan ta fada cikin jkn momy umaimah tana kukan dole, babu abinda take hangowa illa irin muguwar azabar dazata sha wajen amakson muddin ta auresa kuwa, towai yasanma da maganar mane kuwa,? wata iriyar azababben faduwan gaba ne ya kuma tsirgata dan gani takeyi suna haka ma acikin gida fad'a kamar kaji inaga sun yi aure kuma zasu qara kusantar juna ma alokacin knn fa? , qwamna nan gida intai masa laifi zata iya boyewa tsawon kwanaki taqi barima ko ganinta yayi ma to can fa? shida gidansa ta ina zata b'oye masa bai sameta ya nakad'e ta yacicci aniyarta son ransa ba? fashewa tasa keyi da wani kukan mai saka ciwon kai. mamakin kaifin basira da iya tsararrun kalamai daga yarinyar dady mua'zzam da annah kawai sukeyi, dady mua'zzam yace "to Alhamdulilla Masha AllAh Ummu yi haquri kidaina kukannan dn Allah inda har kin amince zanje na sanar da iyayenki kuma domin inji daga garesu suma kamar yanda na ji daga gareki kema, kitashi kije Allah shi miku albarka gaba dayan ku,, amunn suka amsa nabeela ta kama hannun ummu hani ta miqe tsaye suka haura sama zuwa dakinta suka bar su dady nan suna cigaba da tattaunawa carbin annah na hannunta tana lazuminta. suna shiga dakin nabeela ta daka wani uba uban tsallen murna ta rungume ummu hani tana qyalqyata dariya tana fad'in "waini Allah ya temakeni yau da naga idi zindir ummu hani na zata gudu garinsu ta barni da kewa, lokaci daya nashiga damuwa cikin ikon Allah kuma take a wajen Allah yakawo mana mafita, mafita wacce zatasa har kullum zan dinga jin ummu sister na kusa dani, kai naji dad'i wlh, maganar takeyi tana fad'awa saman gado cikin murna, fashewa da kuka ummu hani ta sakeyi tana cewa "wlh sister baki sona,, zaro idanuwa nabeela tayi bayan tatashi zaune ta matso kusa da ummu hani din datake d'osane gefen gadon ita kuma, nabeela tace "Kamarya ban sonki kuma sister dan Allah? dago da idanunta ummu hani tayi ta dubeta tace "eh man dakina sona bazakiyi murna da kasance wa mata ga amakson ba, bayan kinsan yanda mike takun saqa dashi bawani shiri mike ba bayya sona zalika nima kuma ban sonsa"! Murmanshi nabeela tayi tace "haba sister miye nawani batun so da bwakkwawa juna shi a yanzun? Ai kawai da kunyi auren zakiga kamar zaku cinye juna dan tsabar soyewa, nabeela tayi maganar cikin son tsokanarta, duka ummu hani ta dora mata a baya takuwa gantsare tana "washh! billahel azeem da zafi fa sister, harararta ummu hani tayi ta ci gaba da kukanta kamar wacce akace yau babu baffa kaddo da mama bintey. Cikin son sake tsokanarta nabeela tace "haba amaryar yaya amakson kiyi shiru mana kada kisa hawayenki suyita zuba kiwa yaya mahber asaran su,, da sauri ummu hani ta miqe tsaye ta shige toilet ta maido qofa ta rufe tayi zamanta acan tana qara bude sabon shafin kukan nata dan taga alama nabeela bazata barta ba taci kukanta ba ta qoshi yanda ranta yai mata tunkan ta koma hannun mugun can qwamma tafara trening din iya zybar da hawaye kala kala a cewarta, banda dariya kuwa baby abinda nabeela ke mata hakan kuwa ba qaramin qona ran ummu hani yakeba sai dai kaji taqara sautin jiniyar sabon kukanta din, nabeela ta koma bakin qofar ta murd'a ta jita a datse tace "haba sister na wai ke kuka bai miki wuya ne da sam bakya gajia dashi ne?, bakya tsoron kada ma kanki yazo yana ciwo kuma? ki fito haka nan please sister,, banza ummu hani tayi mata taci gaba da kukanta, nabeela tace "wlh inbaki daina kukan nan ba zanje in fad'awa su dady cewa gaki nan kina rufe kanki cikin toilet kinata kuka" aiko tana jin haka yanda kasan daukewar ruwan sama haka kukan da ummu hani takeyi ya bi sarkin shanu ya dauke daf, jin haka yasa nabeela tasaki Murmushi tace "yawwa sister kokefa, ki fito dan Allah to kinji ko? saima kiga dinku nan rigunan namu dan karbo mana su yanzun" sam ummu qin tankawa tayi haka nabeela tayi tayi da ita akan tafito amman sam taqi,, dole ta haqura tafita daga dakin kuwa. jin alamun ta fita ne yasa ummu hani din fitowa daga toilet din taje ta rufe qofan dakin ta dawo ta kwanta bisa gadon tana faman sakin ajiyar zuciya had'eda kukan zuci dan na filin ma ta gagara yinsa. mahabeer kuwa yana fita daga gidan kai tsaye qofar gidansu bleesing yaja burki da motarsa yayi mata waya da cewa gashi nan kofar gida,, nan da nan kuwa sai gata ta fito daga gidansu ta shigo har cikin motar ta zauna. yana duqe da kansa a styarin motar, a duniyar ne yarasa mike masa ma dad'i tukun, "hello my heart na what happened to you? tell me your problems pleass i hear you" a hankali ya dago kansa tareda kallon ta da jajayen idanunsa kaida ganinsa kaga wanda hankalin sa ba kwance ba, rai a b'ace fuskar nan a daure yace "ya kukayi da dadyn kine ya amince zaki musulunta dun koko? kallonsa kawai take tagaza gane kansa ita gaba ma daya tun xuwansa, daurewa tayi tace "Sorry my heart na wlh nayi nayi da dady yaqi amincewa amman mizai han ma mu gudu wani garin can sai muyi auren mu? ''Keeeee???!! ya daka mata wata firgitacciyar tsawa wacce batasan sanda ta fice daga motar ba ta fito waje tana zare idanuwan ta dan tunaninta duka kawai zai kawo mata a tym din. fitowa shima yayi daga cikin motar ya iso har gabanta cikin isar takunsa yaja ta tsaya, sake daure fuskar sa yayi sam babu d'igon fara'a a gareta hakan kuwa ba q'aramin qara fiddo masa wani fannin nasa na kyau yayi ba, dai dai gabnta yaja ya tsaya yace "miye amfani guduwan?! koni an gaya miki irin shashashan mazan nan ne masu b'ata hankalin su ga mata harsu gudu subar gida em? toni ba haka nake ba, kince kuma dadynki yaqi amincewa da musuluntar kiko? cikin sauri blessing tace "eh.. eh..cewa yayi ma zai yanka ni inna sake yi masa ma maganar musulunci, zuba mata idanunsa kawai yayi yana kallonta, da sauri kuwa ta janye idanunta daga nasa dan bazata iya jurar kallon kaifafan idanun saba takeji. wani tsoko yaja cikin takaici yace "Mtsssss ok no problem inda haka dadyn naki ya zartar amman kuma kisani wannan itace rana ta qarshe nidake relationship namu ya qare na wani so haka or something like this hope you undarstand me? Kuka bleesing ta fashe dashi ta zube qafafunta gabansa tana roqonsa akan yaci gaba da sonta itadai zata shawo kan babnta, har ransa yana tausaya mata yanda ta dauki sonsa da muhimmanci haka ta azawa rayuwar ta, wanda shi ko kusa baima yi mata irinsa, shi kawai dama tun usuli ra'ayin auren jinsin sune yakaisa ga fara kulata ynda taga tana nace masa dinnan tun school dinsu bawai wani son taba, ganin yanda take qara sautin kuknta ne yasahi cewa "kiyi haquri.., nayi fatan danazo yanzu inji kince dadynki ya amince da musuluntar ki daba haufi zan nunaki darect a matsayin fiance na, amman inda har yaqi amincewa i'am sorry to say babu lokaci nina wuce,, yana gama fadin haka ya koma motarsa ya dauko check ya rubuta mata kudi masu yawa ya kamo hannunta ya sanya mata takardar a jiki tareda fadin "kyayi wani abu dasu, nina wuce till another day" daga haka ya koma motarsa ya tasheta a guje yabar gun yabarta nan tsaye dafe dakai da gudu takoma gida tana rusa irin ihunsu na kiristianity kamar zata fasa musu anguwar dan maqotansu harsun fara fitowa leqe dan a zatonsu wani mugun abinne yafaru. daga nan wajen bash ya wuce ya iske dakin bash din a bud'e amman shi baya nan, waje ya samu ya kwanta bisa katifar bash din dake shimfide a tsakiyar dakin ya kwanta tareda sa hannuwansa 2 ya rufe fuskarsa yarasa mike masa dadi kam har yanxu shi. yana nan kwance har akayi sallar magrib daqyar yatashi yayi alwala yayi salla yana nan zaune kan praymat din har aka yi isha'e har lokacin bash bai dawo ba, gashi koda ya kira ya kira wayarsa a rufe yakeji, yana gama sallar ya miqe tsaye ya fice daga dakin ya shiga motarsa yayi gida, dady mua'zzam ne ya fito daga saman dakinsa yana ganin shigowar mahabeer din yasaki Murmushi yace "yawwa sojana ina son ganinka daman" daramm!!! mahabeer yaji gabansa ya fad'i batareda yasan dalili ba, shikam yanzu yana shakkun dud wata magana dazata fito daga fannin ahalin gidansu. zama yayi kusa da inda dadyn nasa ya zauna yace "thom dady"! dady mua'zzam yace "well daman gameda maganar matar da mike nema maka ne to cikin ikon Allah ba'a'je da nisa bama mun sama maka yarinyar da mukasan zata dace da rayuwarka, wacce annah da momynka dukkansu babu wanda baiyi na'am da ita ba, ba kowa bace kuma face ummu hani tanan gidan" da wani irin mugun firgici ya dago kai ya dubi dadyn nasa baisan sanda yace "what dady?!! 'yar aiki nan gidan fa kake nufi? daga bayansa yajiyo muryan annah tace "oh daman a kundin tarihin rayuwar auratayya an shard'anta cewa ba a auran 'yan aiki knn? tayi maganar tana mai zama kujerar dake kusa data dady mua'zzam din, kamar zai fashe da kuka ya maida kansa qasa dan baison iyayen nasa su fahimci zabin nasu yana taqaddama dashi, annah tasake maimaitawa da cewa "bada kai nike ba ne em zaka wani sunne min kai qasa kamar wani mumini? haba yaro dud kabi ka hayyaci yarinyar mutane a cikin gida koko kana tunanin dud abinda kake mata bamu sane ne aye?, kuma ka bude kunnenka da kyau kaji gargad'ina muddin ka kuskura kaci zalin 'yar amanar mutane saina ci mutuncinka saffa saffa, yamutsa fuskarsa yayi baidai ce komi ba, babu abinda yake mamakantawa a zuciyar sa face yarinyar nan tana hayyacinta kuwa harta iya amincewa da aurena da ita? tab d'ijam lallaikm muddin hakan ta faru ta daukarwa kanta gammon wahala dan babu lamuni a tsakanin su itama tasani kuma. shi mamakin abin ma kawai yake maganar yake jinta kamar a mafarki ma shi, can wata zuciyar tace masa to mima zaisa ka damu kanka akan wannan yarinyar? aikai sauqi ma kasamu, yanda zaka juyata son ranka,sannan kuma kai mata barazanar muddun ta kuskura ta kawo qararka ga iyayenka zata d'andana kudar tane, wani dan murmushi ya saki na ganin target din da zuciyarsa ya shirya masa yai masa dai dai, dan haka cikin Murmushi ya dago kai dubi annah "yace kai wannan tsohuwar kin fiye saka mun na jiyamu na lura a cikin gidan nan fa, to ki kwantar da hankalin ki ni bazan mata komi ba, to mima nike mata neni annah a matsayin qanwa ta fa nike kallon yarinyar shiyasa ma innaga tayi abu nike mata fad'a fa annah ta, yayi maganar kai langwabe, hararsa annah tayi tace "kai tafi can komi zakace kasan sarai nike kallon ka ay ja'irin yaron kawai, kuma dai kaji abinda nace maka da babban murya"! Murmushi kawai yayi mai ciwo sannan ya dubi dady mua'zzam yace ''dady inda itada bama 'yar kaba ta amince nima na amince dady da zabinka gareni"!!! maganar yake can qasan zuciyarsa na masa qunci ,aiko cikin fara'a dady mua'zzam yace "kai sojana naji dad'i yanda kaima kayi saurin karbar xabina batareda kokontoba kamar yadda itama taimun, tashi kaje Allah shi muku albarka baki dayanku, amunn annah ta amsa da, shima can kasan lips dinsa ya amsa daqyar yasamu ya miqe tsaye zai haura sama momy umaimah data shigo tun bayan shigowar annah itama ta koma gefe ta zauna tana sauraron maganar tasu tunda suka fara. har a ranta taji dadin sake dawwamar ummu hani cikin su ranta qal farinciki, ita kanta bazata iyakance qaunar ummu hani a cikin zuciyar taba, ganin yana shirin shigewa daki yasa tace ''mahabeer na ga dinner lunch dinka can dining, dan dakatawa yayi, d'an murmushin basarwa ya furzar da iskan bakinsa sannan yace "ok momy bari na yo wanka zan dawo yanzu, daga haka ya wuce saman ya fad'a dakinsa, yana shiga bakin bed dinsa ya zauna ya had'a manyan yatsunsa na hannu guda 2 yana sosa qasan hab'arsa dasu idanunsa a lumshe banda searching babu abinda brain dinsa ke masa lokacin, ya dan jima zaune agun sannan yaje toilet ya watsawa jikinsa ruwa ya fito yayi shirin barci ya kwanta kan bed knn phone dinsa yayi ringing a zatonsa ko bash ne ma amman yana dubawa sunan blessing ne yafito kan wayar, tsoki yaja ya ajiye wayar danshi yanzu yariga yagama da rufe babinta a garesa dan bazai cigaba da b'atawa iyayensa akan tarayyarsu ba inda basaso indama ace ta yarda ne ta karbi musulnci dada sauqi ma,haka taita kiran wayan sama da mores missed cull amman kota kan wayar bai biba, an dauki tsawon minti 15 sannan wani kiran yasake shigowa dubawa yayi ganin hannat ce ya sashi sake jan wani tsokin tareda kashe wayar tasa ma gaba day'a dan ya fuskanci bawai barinsa zasuyi yaji da damuwar sama ba data hayyacesa. soyake ya rufe idanun sa ysyi barci koya samu sauqin abun amman Jin yanda cikinsa keyi ne yasashi shafa cikin da hannunsa shi kansa yasan rabonsa da abinci tun na safe shine har yanzu cikin cikinsa dole kuwa yaji cikinsa na kukan yunwa knn. agogon wayarsa ya duba yaga 10:26 tashi yayi ya fito daga dakin yasauko qasa kai tsaye dining area ya nufa ganin yarinyar yayi zaune akan d'aya daga kujerin wajen wanda hakan ya tabbatar masa da itama yunwar ce ta fito da ita, hakane kuwa ya canka dai-dai dan rabon data sanyawa cikinta wani abinci tun lokacin da dady yai mata maganar amakson koda momy umaimah tazo tai mata maganar ga abinci can dato mah kawai tabita ita momy umaimah tayi tsammani ma tasauko ta debi abincin ta koma dakinta dan wani lokacin haka take daman wato taqi zama dining din saidai ta sauko ta d'ebi nata abincin cikin plate ta koma sama taci acan , saida taji yunwar na katsar tane yanzun mafarin knn ta leqo qasan falon taga bakowa shine tazo ta zauna tadebi abuncin ta fara ci ko six spon batayiba shima ya fito, ganinsa kawai tayi yaja kujera mai pacing dinta ya zauna, har a ranta ta tsorata da ganinsa a lokacin haka tsoron harya bayyana bisa fuskar ta tazaro fararen idanunta waje cikin dabara tafara qoqarin miqewa daga wajen, tsumammun idanunsa ya zuba mata cikin nata da kashedin karta sake ta motsa daga wajen, dauke fuskarta tayi daga garesa tana yamutsa ta kamar bata fahimci abunda yake nufi ba tayi. plate taga yajawo ya zuba abinci sosai ya faraci idanunsa still su na kanta ita kuwa sai tsakurar abincin take kad'an kad'an dan a mugun takure take jinta a wajen, saida yaci abincin sosai yasha lemo ya goge gefen bakinsa ta teshu paper ita kuwa saurin miqewa tsaye tayi zata bar wajen da sauri yasha gabanta ya tare mata hanyar kanta ta kauda gefe tasake ratsewa masa gudan hanyar ba zato ya finciko hannunta da qarfi saigata saman qirjinsa yasa yatsunsa biyu yadinga mammatse mata lips da qarfi sotake tayi ihu amman babu dama dole tasa ta dunga jujjuya kanta dan azabar zafin datake d'andana daga wajensa, sai kuma hawaye suka biyo baya. saida yaga lips dunta sunyi jajir kamar na jariri sabuwar haihuwa sannan yasakar mata su babu shiri tayi shirin sulalewa qasa bai bari takai qasan ba yasa hannunsa daya ya dagota ya damqo gashin kanta tareda dago da fuskarta sama dai dai saitin tasa yasakar mata wani killing smiling cikin hucky voice dinsa yace "shutup stupid girl kisani kums tunda har qaddararriyar wahalar qaddarar data sameki har kika amincewa dasu dady akan aurena to ina mai baki shawarar da kiyi gaggawar tanadar maganin ciwowwoka iri iri wanda zakiyi guxurin tafiya dasu qasar da zamu, yana gama fad'an haka ya tureta daga 6arin jikinsa tayi taga taga kamar zata fadi sai kuma dinging table din dake wajen ya tokareta har wani plate din tangaram dake bisa ya fado tuss qasa da qarfi ya fashe, annah dake shirin fitowa daga dakinta danta dauko cazbahar ta data manta nan bisa kujera a falo dazun tunkan ta fito daga dakin suka jiyo tana fad'in "kai waye anan haka da wannan barnar kuma?, haba ay da wani mugun sauri mahabeer ya shige wata 'yar duhuwar surdado mai kwana wacce take gefen dining table dinda suke ya fuxgo ummu hani ta dawo kwance bisa lafiyayyen qirjinsa dayake rigar jikinta tamfar best take mai siririn hannaye sam kuma batta da nauyi amman kuma ba'aze ce mata sharara bace dudda tana sleeping dress ce doguwa. toshi kuma kayan baccin jikinsa pajamas ce ya daura baikuma daure madauran jikin gaban rigar ba hakan yasa lafiyayyen kwantaccen gashin qirjinsa taji ya tsikarar mata enlargement din mamanninta ga kuma wani irin qaqqarfan riqo dayayiwa arms dinta mai mugun zafi jin azabar ta isheta ne yasa ta wage baki kenan zata rusa masa ihu babu shiri yayi wuf ya danna mata bakinsa cikin nata yariqe lips dinta gam, tayi tayi amman tagaza qwace kanta daga garesa saida ya tabbatar annah takoma dakin ta bayan tagama fad'an na cewa ina amfanin irin kayansu na gayu da tsautsayi Kadan zai fasasu, yana shirin cire bakinsa daga nata ne yaji ta kama lebensa na qasa ta gartsa masa cizo da teeth dinta a firgice ya sake ta tayi sama da gudu shima kuwa ya rufa mata baya da gudu ta shige daki tana qoqarin danna jamlock ne ya sa qarfinsa gaba day'a ya banko qofar dakin nata ya shigo da hannu day'a dan dayan hannun nasa da shine yake kare jinin dake zubo masa daga qasan lebensa data ciza, zaro idanuwa tayi ganin yanda yayo kanta gadan gadan kamar mayunwacin zaki. jada baya baya ta farayi harta had'a bayanta da jikin qofar toilet dinta ta tsaya tuni idanun ummu hani suka raina fata tahau rarrabasu ba shiri, ganin datai babu sarki sai Allah ne tuni ta had'a hannayenta waje day'a tace ''yaya amakson Pleass and please kayi haquri bazan qara ba"!!, maganar takeyi amman kuma idanunta a runtse suke gam jikinta na kyarma, dai-dai lokacin mahabeer ya iso gareta tareda damqe kafadunta biyu da hannayen sa yana jijjigata da qarfi tareda dauketa da wani lafiyayyen mari jikake tassss..!!! *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌏impacting valuable knowledge and Entertainment* *is our concern🤝🏻*. Afuwan fans nayi mantuwa inata sawa hjy laria sunan hjy larai kuyi haquri sunanne kemun maimaitainiya amman ynxu ku riqe da kyau hjy laria take ba hjy larai ba🤝🏻😄 *dedicated to mom manal maqociyar q'warsuwar khalil🤪* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣0⃣ 🌊🌊🌊 idanun ta a runtse suke gam jikinta na kyarma, dai dai lokacin mahabeer ya iso gareta tareda damqe kafadunta biyu da hannayen sa yana girgza ta da qarfi tareda dauketa da wani lafiyayyen mari jikake tassss,!!! da qarfi ummu hani ta qwalla uban ihu dan jin tsananin yanda azabar zafin marin yayi mata shigar bazata, ingijeta yayi tafada jikin qyauren toilet din saigata cikin toilet tayi qasa warwas tana zaro idanuwa. ganin datayi ya shafa jikinsa yaji babu belt taga ya nufi inda cazar wayarta ke jone ya fizgota da qarfi yayo kanta, da gudu kuwa ta yunqura ta miqe tsaye ta banko qofar toilet din ta saka lock ta jingina bayanta da jikin qofar tana sauke ajiyar zuciya banda tsinewa mahabeer babu abinda zuciyarta keyi hannunta na bisa kumatunta tana sosawa da akaifu, da qarfi taji yana dukan qofar yana cewa"ki bude kofan nan wlh nagaya miki, banzar yarinya kamar ke har kin isa ki fiddo mun jini ga jikina?! tana jinsa tayi banza dashi haka yaita dukan qofar amman ko girgiza baiba qofan dole yasashi yayi q'uta tareda yarda kebel din cazar ya bar wajen ya koma d'akinsa ya shiga toilet ya wanko jinin da leben nasa ke zubarwa yasa d'an magani a wajen tareda kwanciya bisa gadon zuciyar sa kamar zata fashe masa kuwa dan baqin ciki, yana cikin wannan halin quncin ne harya samu barci yayi galaba a kansa. a toilet kuwa saida ummu hani ta tabbatar da fitarsa sama da awa daya sannan ta samu cikin sanda ta fito daga toilet din tayi saurin murzawa qofar key ta dawo ta zauna gefen gado tana qyalqyata dariyar oho dai, danko ba komi tai masa abinda tasan zai kwana cikin baqin ciki shima yau, baqin cikinsa da rashin walwalarsa shine cikar burinta daman, haka ta kwanta cikin farin ciki da annashuwa. washe gari da safe suna zaune falon qasa itada nabeela da momy harda annah saiga dady mua'zzam sun shigo shida dady Muhammad baffa kaddo na bayansu, nan su annah suka gaiggaisa dasu sannan dady mua'zzam yace "daman dai akan maganar mahabeer ne da ummu hani shine naje wajen baffan nata nida alhj Muhammad muka gaya masa batun kuma shima cikin ikon Allah yayi wa mahabeer lamunin auren ummu hani, inda dai ita din ta amince kamar yanda ya buqaci jin hakan daga garemu ya fahimci kuma daga ummu hani din har shi mahabeer babu wata matsala a tsakani mafarin kenan annah harya biyomu nan dan yai muku godia sabida gobe ne zasu koma gida inda alhj Muhammad yasamu madadin sa". annah tace "to baffa mun gode Allah bar zumunci" baffa yace "mukeda godia annah haqiqa ba mutane da yawa sukeda halinku ba na kyautatawa al'ummar annabi ba, mudai tsakanin mu daku sai godia Allah saka muku da mafificin alheri, "amunn" cewar su. Alhj Muhammad yace "to baffa gobe insha Allah zamu bika qasarku dan suma sauran dangi da 'yan uwa naku susan da zancen shirye shiryen auren, kuma baffa muna neman alfarma zuwa juma'a mai zuwa ta kasance itace ranar d'aurin aure na yaran sabida tafiyar da zasuyi din dud cikin satin nan take itama" shiru baffa kaddo yayi zuwa can yace "to masha babu komi Allah shi kaimu lokacin darai da lpia". da "aminn" kowa na wajen ya amsa, duban ummu hani nabeela takeyi wacce tunda aka fara maganar nan bnda wani irin futinannen faduwan gaba babu abunda ke shigar ta kanta na duqe qasa ko qwaqqwaran motsi ma ta kasayi. baffa yadan jima nan sannan ya koma,haka su dady sukai masa rakiya. ganin yanda ummu hani take takure yasa momy umaimah taita jansu da fira har saida taga ta dan saki jikinta sannan tace "kuje wajen momy ni'ima ku karbo mun saqo kunji ku 'yan albarka, dato suka amsa tareda miqewa tsaye suka bar falon, suna shiga falon gidan kuwa suka isketa zaune a falon tana kallon tashar sunna tv. gaisheta sukayi suka zauna bayan sun fada mata saqon momyn. cikin murmushi tace "to twince din umaimah ku jirani kadan ina zuwa,, wata yar qaramar hanya tabi ta wuce bedroom dinta bata jima ba sai gata hannunta daukeda wata leda mai sheqi qarama ta miqawa ummu hani tace "to gashi sai ku kai mata ko, nabeela tace "kai momy kin iya girki, dan wlh tunda na shigo falon nan muke jin qamshi ko ummu hani? d'an mintsininta ummu hani tayi cikin rad'a tace "kin fiye surutu sister, haka nan ummu hani taji tana tsananin jin kunyar momy ni'ima a yau fiye da kullum ma, ita kanta batasan dalilin ba. momy ni'ima tace "kaji nabeela Friedrich ce nikeyi nd vegetables kuma nasan yanzu ta ma ida dafuwa ku zauna na zubo muku, da sauri ummu hani tace "a'a momy munma qoshi ay, nabeela tace "tab sai naci nikam, kuma wlh momy itama tana son Friedrich kawai dai tsirfa ne irin nata, hararar nabeela kawai ummu hani takeyi a boye, momy ni'ima tace ''ah haba 'yata ummu ki saki jikin man kibar d'ari d'ari nanfa gidan kune kema, keda yadace kikawo wani yaci amman keza'ace ana fama dake ma ashe?, sunne kai ummu hani tasa keyi qasa sosai tana sakin murmushi tareda murza zara zaran fararen yatsunta. tashi momy ni'ima tayi tace "yawwa kokefa amaryar d'ana mahabeer insha Allah, bari na dawo, tana fita ummu hani ta dubi nabeela tace "nashiga uku sister kinji itama tasani ashe?!, nabeela tace "toya sonki sister? aminiyar mah cefa ita d'in taya kuwa zataqi sani? momy na kanta ta buga mata waya ta sanar da ita yarinya dan jia dana fito daga dakinki bayan kin kulle knki toilet din nan to ay nan falo na zauna wajen mah din har naji tana waya ma tana sanarwa mutane bikin harda maman wannan banzar hannat din, waike kin zata mah ta dauki maganar bikin nan naku da sanya? tab agaishe ki to" shiru ummu hani tayi takasa furta komi, momy ni'ima bata dau mintoci ba sai gata ta dawo da qaton plate cikeda abinci wanda yaji tsokokin kaji kota ina ciki sai tashin qamshin dad'i yake, da juns a gefen plate din abuncin kala kala shima tace ''yawwa yarana tom ku sauko yanzun nan ku cinye sa tas kafin na dawo,, ahaka ta fita da kular abincin su baffa danta kai musu suma kamar yanda ta saba kullum. tana fita nabeela tace "sauko sauko mici sister dan so nike muje gida in gwada miki wani suprise, dubanta ummu hani tayi tace "suprise wane iri kuma knn? murmushi nabeela tayi tace "kedai yi shurunki koma miye kya gani da idanunki, haka suka fara cin abincin suna fira sai ga momy ni'ima ta dawo tace yawwa ku cinye tass saina qara qaro muku ma, zaro idanuwa ummu hani tayi tace "laaaa a'a momy jinake ma cikina ya kusan fashewa dan tsaban cikarsa". nabeela tace "bawani nan kinji ta momy cikinta fa wlh intaci abinci ko dagowa baiyi shafe zaki gansa kamar ma irin bataci komi ba amman kinji tana cewa wai cikinta zai fashe dan cika... maganar nabeela ta katse jin an banko qofar dakin da qarfi an shigo, wata gajerar mata ce baqa sosai mai uban jiki taci adonta sosai na wani uba uban less ja, ta yafa gyale a saman b'arin kafad'anta tareda kashe kallabi kamar wata 'yar bariki tana tafiya cikin taq'ama jikkarta a sagale ga hannunta tana qwas qwas da takalmanta tana tauna cwingum qas qas a haka ta shigo cikin tsakiyar falon gidan tana harare harare ko sallama batai ba, Momy ni'ima na ganinta saida taji gabanta ya buga sosai dan yau batasan wane kwandon masifar hjy laria (kishiyarta) tazo sauke mata ba, a hankalin ta bude baki tace "hjy laria sannunki da zuwa ga waje nan ki zauna,,katseta hjy laria tayi cikin masifa da cewa "ke dalla niki rufa min baki haka nan kinibabbiyar mata kawai kinbi kin shanye mun miji sai kin ga dama sannan kike sako mun shi yazo wajena ko? , to wlh bari kiji dud irin asirin da kike zabga masa inada labari kuma wlh ki kuka da kanki kamar yanda nasa akaimun maganin wannan shegiyar 'yar aikin naki indo har can garinsu na tura akaimun maganinta to kema wlh ki kuka da kanki danni ba'a takani a zauna lpia a rayuwa! , tana gama fadin haka ta juya zata bar wajen saita dawo falon da baya kadan ta nuna momy ni'ima da d'an yatsanta manuni tayi mata tas tas dashi tace "kuma wlh in kika kuskura yau banga mijina cikin gida na ba nima saina lafira ya fiki jin dadi banza dangin mayu kawai",, tana kaiwa nan ta fice daga falon harda bugo qofa da qarfi bumm! nabeela ta dubi momy ni'ima tace "momy wannan kuma wacece haka? murmushin takaici momy ni'ima tayi tace "abokiyar zama nace hjy laria, ummu hani tace "to shine take miki haka wannan cin mutuncin momy? girgiza kai momy ni'ima tayi tace ni ai nasaba da ganin irin haka ummu hani sama da shekara da shekaru kinga kuwa ai yaci ace na saba da halinta ko, shiru sukayi duknsu kowane da abinda zuciyar sa ke saqa masa na gameda rashin mutunci irin na hjy laria. ganin kamar sun shiga damuwa yasa momy ni'ima ta canza zancen da cewa "kufa cinye abincin nn ko qwara bn son ganinsa a plates dinnan" tayi maganar cikin murmushi, haka suka ci abincin sosai da zasu tafi ta hada musu kayan makeup na sosai sannan suka wuce wajen su mama bintey sun jima can sannan suka dawo gida suka baiwa momy umaima saqon daga ban nabeela taja hannunta suka juya gidansu. a can kuwa momy ni'ima tana zaune a bedrom dinta tayi tagumi tun bayan sallar azhur da tayi ta fad'a zurfaffan tunani na hjy laria, hankalin ta tashe afili take tambayar mitaiwa inna indo kuma ni ni'imatu? kaiiiiii nashiga 3, kaddai tanada sa hannu daqin dawowar inna indo gidansu a lokacin? wai ita shin hjy laria da yaushe zata saduda da duniyar ne?, ita sam bata son rigima da tashin hankalin mafarin knn hadda hakan tasa taqi sake zamansu waje guda da ita hjy laria din amman Ashe gudun gara tayi zuwa gidan zago? hakan ma bata tsiraba knn??! tana cikin wannan zurfafan tunanin ne taji an zauna gefenta tareda janye hannayen da tayi tagumi dasu, da sauri ta juya ganin dady Muhammad ne yasata sakin ajiyar zuciya tace "baban boy da yaushe ka shigo ban jika bama?, cikin murmushi yace "kinyi zurfi da tunani daman bazaki san nashigo ba, maganar yake amman can qasan zuciyar sa tabashi cewa qilan babu shakka tunanin danta mahabeer ne abin ya dawo mata shiyasa take wannan tunanin, dan murnushin qarfin hali ta saki tace "afuwan habibina hankalin yayi balaguro ne shiyasa banji shigowar kaba, muje dining na shirya maka lunch ko, fitowa sukayi falon nanta hau shirya masa abuncin a dining table, saida yaci sosai yayi hamdala nan ya fara jan ta da fira cikin son boye gaskiar abunda ya faru momy ni'ima ta dube shi tace "habibina amman yau dai gidan hjy laria zaka inda daman jian abunda ya hanaka zuwan kamar yanda kasa ba sabida watom masassaran data saukoma lokacin, dady Muhammad yace "hakane amarya ta zanje yau insha allah dudda bn son rabuwa dake dai dai da minti 1 amman dole na haqura na kwatanta adalci a gareku a matsayinku na mata na ku duknku, murmushi momy ni'ima ta dan sakeyi batace komi ba, sai zuwa can tace "hjy laria dinma bata jima da fita ba ay, lokacin datayi wannan maganar dady Muhammad yana qoqarin kiran layin wani abokinsa, nan da nan kuwa ya yanke kiran ya maida hankalin sa kacokam zuwa gareta yace "whatt ni'ima ta? Hjy laria tazo gidan nan fa kikace?! tomi ya kawo ta inda nai mata kashedin zuwan nata nan tuni ba tun yauba, inda nasan zuwanta din ba haifuwar d'a mai ido zai yiba yanda take jarababbar nan,? cikin sauri momy ni'ima tace "a'a kwantar da hankalin ka zuwa tayi kawai muka gaisa kuma ta tafi babu wani tashin hankalin da tayi mun, abunda yasa ta boye gaskiar abunda ke nan kuwa tasan muddin yasan gskiar sai yaci mutuncin hjy laria sosai fiye da yanda ita din tai mata, ita kuma gashi sam bata son taga tana zama sanadiyyar dazai dinga jin zafin uwar gidansa hjy laria din. Kallon ta kawai yake amman yasan tadai boye ne kawai amman yasan cewa wlh ko wuqa da varandami aka kawo gabnsa zai iya fadin hjy laria bata shigo gidan nan ta ficesa salin alin ba batareda ta zubar wada ni'ima samfur din nata ba na kalar cin mutun cin nata ba kamar yanda ta saba. Sharewa kawai yy sukaci gaba da fira dan baison yawan maido magana baya. anan ne yake shaida mata tafiyarsu Niger din gobe tace "to shiknn AllAh kaiku lpia asamo abinda ake nema kuma" da amin ya amsa yana fad'in "amma samu ai insha Allah. nabeela da ummu hani ne zaune bisa gadon nabeela a gidansu, duban agogon hannunta ummu hani tayi tace "sister lokaci na tafiya inason tafia gida kada mah taga shirun yayi yawa kuma gashi sai jana da fira kike tun dazun suprise dinma da kike magana akai ya gagara ki gwadamun" tayi maganar tana hararar nabeela din. qyalqyacewa da dariya nabeela tayi tace "kai amaryar yaya amakson kin cika gajen gaquri kam,, hararta ummu hani tasakeyi tace ''mtsss wai dan Allah sister saunawa zan gaya miki kidaina hada ni da wannan azababben mutumen? nabeela tace "taya kuwa zan daina had'aki dashi bayan kun kusan qara jonewa a babban tsibirin ma'aurata taqarashe maganar cikin tsokanarta, fuuuuu ummu hani tayi fushi ta miqe tsaye zata bar dakin da gudu nabeela takamo hannunta 1 tace "afuwan sister inda bakison maganar na daina, qin yadda ummu hani tayi data qara zaman saida nabeela ta shawo kanta da qyar2 sannan ta haqura suka zauna a gefen gadon hannunta nabeela ta daura gefen kuncin ummu hani tace "sister miye yasami fararen kumatun kin nan naki naga yayi ja haka?, tana maganar cikin mamaki tabe baki ummu hani tayi tace "hmm! kad'an daga cikin aikin amakson knn!!, zaro idanuwa nabeela tayi tace "kaddai kice mun shine sila sister? girgiza kai ummu hani tayi tace uhmm to inba shi ba waye kike ganin zaimun haka ne? bama ki kalli lips dina ba knn kikaga yanda yaqara mayar mun dasu ja sosai ba? da sauri nabeela takai hannunta ga lips din nata tace "aikuwa wlh gashi nan har wani pink pink colour yamayar miki dasu kalar nasa kai wannan amarcin nakufa so matching,hararta ummu hani tayi tace "wlh inkika saki na tashi bazan qara zama ba, rufe bakinta nabeela tayi tace sorry sister na, harararta ummu hani tasa keyi tareda jan wani d'an siririn tsoki, wardruf nabeela ta bude ta fiddo wasu manya manyan baqaqen ledoji ta dawo saman gadon ta zazzage su dukknsu nan, tace "ga gudummuwata nan sister dan nasan kina son inglesh wears sosai shiyasa na karb'i kud'i wajen dady na isassu tun jiya da dare naje boutique na siyo miki su shine nike cewa zan miki surprise dasu ay". cikin mamaki dajin dad'i ummu hani tace "kai sister thanks so much wlh amman wannan dud ni day'a basumin yawa ba? cikin murmushi nabeela tace "kinfi qarfin irin haka sau dubun dubbata a wajena sister, kuma basu miki yawa ba kamar yanda kika fad'a , murmushi ummu hani kawai takeyi tana d'aga kayan tace "kai sister kayan nan akwai a tsokani shari'a sosai a cikinsu fa? dan na gama kusan ma dud su sukafi yawa saikace wata wacce zatayi auren soyayya bare in rinqa yiwa hubbyn nawa kwalliya dasu? ,sai nikega irinsu dake yadace saiki dinga yiwa amrinin dinki gayu dasu, girgiza kai nabeela tayi tace "a'a wlh sister bazan dauka ba dan nikena sawowa snn kuma inada tabbacin cewa zakiji dad'insu kuma zakiga amfaninsu nan gaba, dan aunty sadiya qanwar momyna tace mu'amala da wad'an nan kayan suna qara jawo hankalin miji akan matarsa inda da sune matan waje har suke nasarar iya cin galaba akan mazanmu,sai nikuma nikega why to muda mike matansu mizai hana muyi fiyeda yanda su nawajen ke musu,? yamutsa fuskarta ummu hani tayi tace "hmm sister na kenan inda ake soyayyar knn kiketa fad'a ai badai gani ba da wancen farin mugun,, bnda dariya kuwa babu abinda nabeela keyi tace "kai sister yanzu yah mahabeer d'in ne ya koma miki farin mugun knn, cikin tab'e lips tace "yess shifa da knsa sister bawani ba,tayi maganar tana mai mi miqewa tsaye. murmushi kawai nabeela tayi tana yar dariya tace "hmm Allah kawo muku mafita mudai muna nan nijeria zamu sha labari daga gareku 'yan qasan turai,, tana maganar ne tana mayarda kayan cikin ledarsu. banza ummu hani tayi mata harta gama suka fito ummu hani taiwa maman nabeela hjy asm'u sai anjima suka fito tareda nabeela saida sukazo bakin gate tabawa ummu hani kayan sannan tace "by sister zan shigo anjima" a haka ta juya ta koma gida, ita kuma ta ida shiga cikin harabar gate d'in gidan, da sauri ta b'oye jikin wata bishiya maiyawa daga qasanta koriya ce shar, dan hango sa datayi shida bash zaune can wajen swimming pool inda suka saba zama, tarasa ta inda zatabi dole tadinga bin ta bayan bishiyan nan harta isa ga qofar shiga gidan dud abin nan kuwa datake bash na lura da ita tun shigowarta gate din gidan yaganta. murmushi kawai yayi a boye ya raya kuma a zuciyarsa da cewa dud yanda akai ta had'ota ne da mutumin nasa shiyasa take faman bo'yo batta son ya ganta. ita kuwa tazo shiga falon gidan kenan ta jiyo shassheqan tashin kuka a falon gidan, gabanta ya fadi sosai kuwa, d'an dakatawa tayi jin magana tayi ance "haba hjy umaimah dole hannat tayi kuka ai wlh, kinkuwa san irin son datakewa yaronki mahabeer a cikin zuciyarta? amman shine har kika iya amincewa aka basa wata banzar yarinyar buzuwa can dangin asiri?!" murmushi na mamaki momy umaimah tayi tace "dole na yarda kuwa hjy aina inda bani na had'a ba iyaye ne suka had'a kuma nima da yardata dan ummu hani yarinya ce tagari wacce kowace uwar miji tagari zatayi kwadayin ta zamo mallakin ta, hjy aina tace "aho wato mu mune surukn banza kenan kk nufi ko hjy umaimah? cewar hjy aina, momy umaimah tace "badai kiji hakan daga bakina ba kam sai dai inke kika dorawa kanki,, muryar annah taji ta fito tana cewa "waimi ke faruwa ne tun d'azun haka nikejin hayaniya da kuma koke koke, Nan momy umaimah tayi mata bayanin komi nagameda kukan da hannat takeyi wa uwar tata tun a gida hatta sa uwar tata tafowa nan babu shiri. jiyowa annah tayi tace "toke hjy aina antab'a sha'anin tursasawa haka? basai kibawa 'yar taki na annabawa ba(haquri) inda hukuncin an riga an zartar gameda kyakkyawan zab'in da a kaiwa yaro? du AllAh hayaniyar nan ta isheni kudaina haka musamman muryankin nan da kukan yarki wlh sun hanani saqat a daki ina hailala,, tana gama fadin haka tajiyo takun tafiyar annah ta koma dakinta. jiyowa hjy aina tace "shiknn hjy umaimah ngd da abinda yafaru, tana fadin hakan kuwa ta jawo hannun hannat din da qarfi sukayo waje, rab'ewa tayi awajen tabasu waje harara hannat keta sakarwa ummu hani kamar idanunta zasu fado qasa tace "banza shegiya dangin ma'asurta. da sauri ummu hani tace "kul wlh niba shegiya bace da ubana kan wani can adaina zagarmun iyaye, tayi maganar cikin gatsine fuskarta. cikin masifa Hannat tace anzagi iyayen naki ko wata tsiya ce daku baccin ta asiri ne eye? cikin gatsine fuskarta ummu hani tasake cewa "oho dai naji kuma wannan, ngd Allah inda dai har banzo nayi kuka akan ba'asoni ba na zubda q'imata ta mace kamar yanda wata tayi ynzu, hjy aina ta jawo hannun yartata tace "nace kirabuda ita kizo mutafi ko? inda kin jawo mana abin fad'i ba shikenan ba hankalin ya kwanta ba 'yar banzar yarinya sai nacin tsiya uwa matar shugaban mayu na dudduniya haba har abin ma ya isheni wlh bagaira ba sabar kinsa na gayawa aminiyata magana "!!! Hannat kuwa sai turo baki take ta yiwa uwar har suka shige motarsu suka bar gidan. da harara ummu hani tabi bayansu harta shige falon itama taga momy umaimah ce kawai, anan ta gwada mata kayan da nabeela ta siya mata momy umaimah ta yaba itama sosai nan sukaita fira abinsu sai daga bisani suka shiga kichen dan d'aura girki baby manal taba maqale jikin ummu hani taqi sauqa. a can waje kuwa bash ya tsurawa leben mahabeer ido ganin yanda yayi tabon digon baqi dan siriri daga gefen le6en nasa yace "miya samu le6enka ne haka kuma gifted? laso le6en nasa mahabeer yayi da halshensa yaja numfashi mai zafi ya furzar sannan ya shafa kwantacciyar sumar kansa yace "wafa ce bayaga hayatacciyar mage ta ta gidan nan"!!! kallon mamaki bash yakeyi masa yace "wacece kuma dai hayatacciyar kyanwar ka a gidan nan kuma wacce ban sani ba? hararra mahabeer ya sakar masa yace "okey inda baka santa ba shiknn, basah yace ''okeeyyy naganeta kam yanzu,kawai kacemun amaryar mu ummu hani, ai wlh serous naji dad'in wannan kyakkyawar maja din da momy ta fad'a mun dazun wadda dady ya jagoranci hada maku kaida 'yar magen nan taka, shege mukhtar ma hot-storyn nan ya wucesa ay tunda nai nasa text ynxu na tura masa na gameda maganar shiru kkji dudda nakira layinsa yaqi shiga kuma. Mahabeer yace "bansan iskanci fa bash wlh wannan bad story din kake yad'awa friend namu kuma? Pleass naroqeki ka daina kada ka jawomin abin kunya danni wannan wlh abin kunya ne a gareni bako qarami ba"!!!! bash yace "idan har na daina fad'awa friends namu Allah yai mani albarka, tsoki mahabeer yaja kawai yaci gaba ma da type dinsa cikin laptop dinsa kota kansa bai qara bibama dudda yanajin yanda yake bugawa sauran friends dinsu batun auren wannan satin, washe garin ranar kuwa masu tafiya dud sun gama shiryawa hadda su baban momy umaimah yazo daga katsina shida da amininsa baba sani dan zuwa neman auren mahaber a nijer din kamar yanda dady mua'zzam da annah suka shaida musu. shatara ta arziqi haka dady mua'zzam da alhj Muhammad suka hadawa su baffa dan Shikam baffa kaddo harya rasa bakin godia sai sabuwan add'ua dayake tasake binsu dashi. Mota biyu sukayi dady mua'zzam najan su momy umaimah da annah tareda ummu hani da nabeela, sai dayar motar dady Muhammad ne shima ke driving su momy ni'ima da baban momy umaimah da abokinsa, doguwar tafiya ce sukayi sosai wacce ta daukesu tsawon awowi sai wajen biyar sannan sukai isa cikin garin niger har cikin anguwarsu ummu hani wato darul islam, dai dai qofar gidan baffa indeh suka tsaya, dayake kusan jere gidajen su yake dana baffa kad'do, dukknsu suka fito cikin motan ummu hani tana shaqar qamshin iskar garinsu Saidata murmusa sosai sukuwa su nabeela da sauran mutanen wajen sai kallon rayuwar da jama'ar garin sukeyi haka cikin Godiya Allah, baffa indeh ne yafito cikin gida da 'yar butarsa ga hannu kansa da nadi irin nasu na buzaye yana arba dasu baffa kad'do kuwa yasaki butar qasa yayo kansa ya riqesa gam nan sukaita murna ahaka baffa indeh yayi musu jagora zuwa cikin gidansa. qaton buzu maman nahee ta shimfida musu tana maraba lale dasu bintey da kad'do da sauran mutanen, dama shi baffa indeh ko zama basu kaiga yiba ya fice da sauri yaje ya farfadowa dangi kaddo ya dawo da matarsa da ummu hani saigasu ko sun shigo gidan dayawa sosai, nabeela tana ganin shigowar fararen buzayen nn q'idaga guda dasu yasata yiwa ummu hani rada da cewa "sister wannan taran al'umar da suka shigo suwaye,, murmushi ummu hani tayi tace *fami* *(family*)nane su duknsu wannan mai baqin nadin akai shine baffa indeh qanin baffa na wato baban qawata yar uwata nahee kamar yanda nake miki labarinsu nahee da sahee abokina na nan, nabeela tace to ina shi yaya baroma da kika bani labarin sa shima? girgiza kai Ummu hani tayi tace "bayya nan cikinsu shi. maganar da baffa kad'do kewa yan uwansa ne na gameda jinkirin daya samu wajen dawowar dakuma dai sauran bayanai na abubuwan da suka biyo baya dudya fada musu, gaba dayansu sukaita godia gasu dady mua'zzam na irin taimakon dayaiwa dan uwansu da iyalinsa, baffa indeh yace "haqiqa hankulan mu sun tashi sosai gamida shirunku gashi na baka numba na waya na amman tsawon lokaci banji kiranka ya shigo gareni ba har akayi bikin nahee da qawarta watan daya wuce, amman yanzu Alhamdulilla inda kundawo lpia , babu bata lokaci dady Muhammad yashigar musuda nemawa dansu auren ummu hani, sunkuma fahimci har baffa kad'do shima yayi na'am suma kuwa babu bata lokaci suka amunce anan dady mua'zzam yake tambayarsu yaya al'adar su take ta sadaqi??? sai nan baffa indeh yayi gyaran murya yace al'adar mu bada kudi ake biyawa yara namu sadaq'i ba da raqumma ne, baffa kad'do yaso yace abar hakan amman babu yanda ya iya inda haka al'adarsu yake tun usuli. nan dady Muhammad yace "to babu komi zuwa juma'a din wato ranar daurin aure in sunzo saisu bayarda kudin raqumman a siya, nan aka kaisu masauqi sukaita kai musu abubuwan ci kala kala irin nasu har zuwa washe gari, su dady mua'zzam suka wuce da nufin sai ranar daurin aure sannan. nabeela kawai aka barwa ummu hani sukuma suka dauki hanyar komawa gida. Lokacin su baffa kad'do sun koma gidansu suma a ranar kuwa saida ummu hani tasa aka kaita har gidajen su nahee amare tagansu suma sukaita murna da ganinta, sai dare sannan suka dawo gida. dud kullum kuwa sai ummu hani taraka nabeela ganin gari nasu datace yayi matuqar burgeta sai marece suke dawowa. dady mua'zzam kuwa dud ya sanarwa yan uwa da abokanen arzuqa daurin aure. yau takama juma'a su momy umaimah ne suka fara isa gidansu amarya saisu dady suka biyo su a baya shida d'umbin mutanen sa 'yan zuwa daurin aure,mota na bin mota sama da kasa qilguwa kuwa. anguwar darul islam ta dinke d'uf da 'yan d'aurin aure bnda manyan motoci nasu abokan su dady mua'zzam baka ganin komi a wajen daurin aure. haka akataru aka daura aure lpia batareda ango ba, dan qaryar ciwon ciki yaiwa su dadyn harda lafewa kan bed kamar gaske, sai dai freands dinsa su bash da muktar da sauran abokanansu da iyayen. jama'ar wajen sai Allah sa alheri sukewa su dady da baffa. a can cikin gida kuwa cike yake da mata 'yan biki anata sanwace sanwace, kota ina ka gitta dangin amarya da ango ne ciccike awajen . amarya ummu hani zaune cikin daki tasha adonta cikin kayansu na buzayen usuli na al'adar auren su. baqaqene kayan masu adon zaruruwa a gaban rigar na ja da baqi da brown an mata nad'i akai na baqin gadonsu an saki jelar nadin ta kwanta gadon bayanta. kanta yasha kitso gwanin sha'awa yasauko mata kuwa har saman dukiyar fulanin ta, nabeela ta gyara mata girarta ta sake fitowa 'yar zurut da ita baqa qirin gwanin burgewa, momy umaima tace "kai 'yata Masha Allah ahsanul khaliqin, kinga kyanki kuwa ummu hani na?, kigodewa Allah ummu hani na, barima na qara haskaki nima, tana fad'in haka ta zuge jikkarta ta fiddo wani sarqa da 'yan kunne na gold mai kyau da maqudan kudin gaske kuma, sabuwa ce dal ta siyawa ummu hani din dan irin wannan ranar daman, tana gama sanya mata kuwa tuni taqara haska amaryar kamar ka saceta ka gudu harsu nahee da sauran mutanen wajen saida sukayi santin kyawun ummu hani suma kallonta kawai sukeyi cikin sha'awa, gashi uwa uba tayi dace da uwar miji ta qwarai. Nabeela ta jawo hannun amarya ummu hani suka fita ta bayan gida wajen fili ne sosai harda qoramar ruwa daga nesa dasu can. babu mutane masu wucewa sai jifa jifa tazaro wayarta tace "dan Allah tsaya nai miki pic yanda kika sha kyaun nan inna d'orasa a media wa friends d'ina bnsan yaza suyiba in suka ganki, wooo Allah danice da kyawun nan naki sister wlh dasai na kwad'a yaya mahabeer son raina dashi,, nan da nan ummu hani ta daure fuska jin sunan amakson dinta da nabeela ke mata zancen sa, nabeela tace "sorry sister saki fuskar kiyi Murmushi kona sa miki kuka tayi maganar cikin marairaicewa wanda hakan yasa ummu hani kallon nabeela din tana sakin wani Murmushi wanda yayi matuqar qara haska kykkyawar farar fuskarta dai dai lokacin da baffa indeh yazo wajen yanadaga bayan ummu hani cikin shigarsa ta mnyan kaya masu ruwan zuma da baqin nad'insa akai ya juya fuskarsa gefen yana qwallawa nahee kira daga cikin gidan bikin a dai dai lokacin ne kuma nabeela ta dauki foton tabasu one plasher itada baffa indeh din. tadaka wani uban tsalle kuwa tace "wow kamar sarauniyar kyawawa wlh,,, gskia sai kin biya kudin ganin hoton nan sister kinga yanda kika haska cameran nan da kyakkyawan murmushun ki kuwa????? .... *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳imparting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣1⃣ 🌊🌊🌊 A can kuma jama'ar gidan 'yan biki ne suka fad'awa nahee cewa ga baffanta can waje yana kiranta, sai gata kuwa ta fito da sauri nan. tana zuwa tace ''gani baffa" nan ya umarceta data kirawo masa innarta ciki da sauri ta koma tana fad'in "to baffa" ummu hani kuwa na lura dashi tasha a wajen dud saita sha ma jinin jikinta dan tasan yanzun zai korasu, aikuwa jitayi yace "kukuma wane sakarcin ne ya fiddo waje yanzun? maza ku koma ciki nace ko?, dasauri kuwa sukabi ta inda suka fito suka koma ciki, kamar jira ake su koma kuwa cikin gidan dan dama an fara neman amaryar, nan aka kama amarya dud dangi suka rurrufeta sukaci gaba da yanda suke bukukuwansu. har wajen azhur sannan mutanen su dady mua'zzam suka fara d'aukar wasu daga cikin 'yan kai amarya suka tafi, kan la'asar sun miqi hanya dukkansu kuwa. ummu hani a cikin mota ta duq'unqune kanta cikin sosai a cikin mayafinta sai kuka take sosai musamman ma inta tuno da nasihohin su baffa da mamarta gareta gameda zaman gidan miji ta tsorata sosai da irin yanda taji baffa yace "tabbas haqqin miji zai iya kai matarsa wuta muddin zatana bijera masa akan umarnin sa na halal, dan haka ki kiyaye 'yata ummu dan mijinki shine aljannarki in kin gyarata tayi kyau in kuma baki gyara ba to kiyi qoqarin gyara tan dan gobenki yayi kyau 'yata". haka yaita mata nasihohi masu kashe jiki. cikin motar kuwa banda rarrashinta babu abinda momy umaimah da momy ni'ima da maman nabeela sukeyi amman kamar suna qara turata takeji dan gaba day'a kewar iyayenta take qaraji tana shiga jikinta, lallaikm rabuwa da iyaye ya zama dole ga d'iya mace, bayaga haka batajin akwai abinda zai iya rabata da momonta da baffan ta masu sata farin ciki, haka sukaci gaba da tafiya basu isa kaduna ba sai wajajen sallar isha'e sannan suka dura lpia. tun daga lokacin su momy ni'ima suketa kaikawo na faman yin d'awainiya da dangin amarya da 'yan katsina suma har tsawon kwana 2 sannan kowa ya koma gida cikin 19 ta arziqi na kayan biki aka bar amarya nan gidan surukanta tanata 6ul6ula kukanta na ganin dai abun da gaske ne inda gashi danginta ma sun koma abinsu gidan yayi tsit kamar yanda suke da lokacin kansu koma garinsu, amman gashi gidan shiru yanda kasan ba'a tab'a taron d'umbin jama'a ba a gidan,, ango mahabeer kuwa ganin su bash na niyyar takura masa sai anyi party yayi sulalewar sa hotel ya kama d'aki da komi a cikinsa enough yayi kwanci yarsa hankali kwance, dan gaba day'a ma wayoyinsa rufesu yayi, su bash ranar babu irin kiran da basuyi masa ba amman shiru take basu amsa dai. yau kwanansa biyu a hotel wato tun lokacin da 'yan nijer suka kawo amaryar tasu shima a ranar yabar gidan yai masa hijira. kwance yake ya mimmiqe samb'al bisa gado yana cin cheese idanunsa a lumshe suke dukknsu gashin idanunsa sun kwanto bisa kwarmin idanunsa, cikakku dasu masu kyau baqaqe ne sosai, zuciyar sa kece masa sam babu wani dalilin da zaisa kaci gaba ma da d'orawa kanka damuwa kan auren wancen yarinyar ba, baka saba zama cikin damuwa ba shiyasa yana gama tunanin nan a take kuwa ya tattara komi ya watsar ya koma yanda yake abinsa, danshi kaifi day'a ne dud abinda ransa ya basa indai jikinsa ya amunce masa tofa saiya aikata. dan shi sam bai dauki wannan auren da ake cewa am masa ba a matsayin aure ba, no kawai dai a ganinsa sun sama masa baiwa 'yar rakiya ne a tafiyar tasa, Axpen dinsa ya fiddo daga kwalinta guda daya ya kunna mata letter ya fara zuqar ta idanunsa sun kada sunyi jajir jijiyoyin kansa sun tattashi sakamakon damuwar daya yakice ta da qarfi daga jikinsa yanzun nan, kara daya da rabi yasha yaji ya ishesa ya gutsire sauran a bed side din da yake saman wani plate na iriyar tangaram qarami, sannan ya jawo wayarsa ya kunna kafin ya fara sarrafa ta saiga kiran dady mua'zzam ya shigo, tsurawa number dady din nasa idanuwa yayi harta tsinke batareda ya ankara ba dan yasan tambayoyi ne saiya shasu wajen dady na ina yaje kwans 2 tunanin amsar daya dace wacce zai fada masa ne ya nema ya rasa mafarin knn har wayar ta sake tsinkewa a karo na 2 da kiran dadyn, yana shirin kiran dadyn ne wayar bash ta shigo ya d'aga knn saiga kuma kiran dady ya sake zuwar masa again dole yasa ya katse layin bash din ya amsa na dady da fad'in cewa "dady barka da kwana? daga can dady mua'zzam yace "haba sojana ina ka shige kwana 2 dud mun nemaka mun rasa hatta su basheer na tambaya amman suma sunce basu san ina kaiba?, sosa gefen ha6arsa yayi kad'an sannan yace "sorry dady na danje ganin wani dadyn friend dinane a jos to shiyasa, kuma acan motana ya samu matsala mafarin kuma nmta phone dina anan cikin motar da aka kaita can wajen makaniken kuma qarin matsalar dady shine phone din yana rufe ne dady shiyasa amman yau zan dawo insha Allah". ya qarashe yin maganar yana mai jan astagfurilla domin qaryar daya shatatawa dady batareda yasan ya iya taba dan dai kawai ya kare kansa yasa yayi hakan. sauke ajiyar zuciya dady yayi yace "assha ai rashin lpia ya kauda komi kayi qoqarin dawowa din kasan gobe da safe ne tafiyar naku k, "yess dady iknow nima inason in dawo da wurin yau sabida karb'o passport din namu da sauran abubuwan daya kamata ace... dady ya katsesa da cewa "noooo sojana kada kadamu da wannan dan na rigaya dana amso muku tun jia, na kuma gama had'a muku komi sojana kaidai kawai kayi koqarin tahowar yau, cikin muryansa ta rashin jin dad'in komarwa tasa gida yace "okeyy dady,! dady mua'zzam yace ''yawwa sojana sai kadawo din to, katse layin dady mua'zzam yayi yayinda mahabeer yabi wayar tasa da kallo kawai cikin tunanuka kala kala, watch din dake daure a tsuntsiyar hannunsa ya kalla yaga yanzu 12:33.AM. sauke sabuwan ajiyar zuciya yayi yana qoqarin miqewa ne ya shiga toilet dan ya warwatsa, kirane ya qara shigowa na bash a wayar tasa. dagawa yayi yace "yadai bash kana lpia kuwa wannan doubles culling naka sunmun yawa, bash yace "walh gifted dud wani cikakken d'an iska ya biyo bayanka, bacin kana d'an iska zamu nemaka mu rasa ana tsaka da bikinka wato kaine ma ka koma ita amaryar harka samfe mana muka kasa gano mafakarka ko,? babu damuwa hankalin ka ya kwanta inda angama biki mu abokai bamuyi komi ba nawani party haka da sauransu yanzun saika fito daga ma6oyar taka ko? wata 'yar dariya mahabeer ya saki yace "excuse me mlm bani 1 hour yanzun nan zan fito mu hadu in yaso in mun hadu saika ida amayar da sauran abinda ke cikin cikin naka, amman ina zan sameka, bash yace "gamu nan cikin gamji nida mukhtar ya jawoni rakiya zaiga wani abokinsa dan iskan ashe qaryan sa sakar mun dan yanzun haka ma maganar nan da mikeyi dakai kaga dan iskan can ya dafi wata cikar cikin mota Yana matsa alhalin kuwa ya baro matarsa can gida"! girgiza kai mahabeer yayi yace "bash mukhtar baida ranan gyara halayensa ne wai? bash yace "gashi nan dai yayi aure kamar baiba dayake shi kamar wanda jarabar duniyar nan ta son mata aka taru aka had'a masa su waje day'a ba, tsoki mahabeer yayi yace "bari dai na fito din, bash yace "ok gifted saika fiton". yana ajiye wayar ya shigs toilet bai jima ba yafito ya hau tsane jikinsa da towel yana gamawa ya shafe jikinsa da kalar lotion dinsa mai sanyin qamshi ya d'auko kayansa yasa sunyi matuqar yimass kyau yayi shar dashi ya fito angon dashi kuwa sak, dan wani farin boyel ne dinkin new modern ne akai masa, rigar iya gwiwa da hannayenta masu botels shi kansa aiki dake jikin rigar abun kallo ne, ya dora hula saman kansa tai masa masifar kyau kuwa, ammn da yake bai saba ba daya shiga cikin motarsa wurgar da ita hular yayi baya yana tsoki a fili yace "haba dan Allah dud anbi an takurawa mutun an masa aure batareda ya buqata ba,mtsss ni hular ma ko iya sanyata banba abin takaici , """"mtsss yasake jan wani dogon tsokin yana fad'in "huuu banzar yarinya kawai tasa anmun shigar kutse a rayuwata anmun auren dole!, quta yayi sannan yace ''tabbas kuma kema zaki shaida hakan, jiyake shigar kayan dutta wani irin takurawa rayuwar sa dan qagare yake ya isa gidan nasu ya cire kayan ya canza su zuwa qananan kayan daya saba dasu, qara kallon kayan yayi yanda suka kwanta cikin jikinsa sunyi kyau sun karb'i kalan fatarsa,,,, shifa dud yayi hakan ne danya farantawa iyayen sa rai in sun gansa da kayan suga ainahin sa na angon dudda babu babban rigar qin daukota yayi gida musamman dayake sunsan ba cika tu'ammali yayi dasu ba, shiyasa ya d'auko su dazai futo daga gida tun ranar, yana wannan tunanin ne har ya isa gamji din ya kashe motar ya fito babu hulan a kansa kwantacciyar sumar kansa banda sheqi babu abinda takeyi hakama lafiyayeen sajensa na fuskarsa kamar ka laso sa kwance lam6as dashi, fuskar nan tasa ya qara daurewa ganin yanda 'yan matan wajen ke qoqarin dosarsa dan babu wacce bata daukantu da tsananin kyaun handsome guy din mai zallar kyau masani ne shi ga kowa kuwa tun daga cikin garin dama kewayensa, kuma d'an multi bilonoir shima kuma kansa multibilonier ne wato mahabeer mua'zzam saraki, sam ko kallo babu wacce ta ishe sa ma a garesu bare yabita dashi a wajen, dudda wani irin karairayar da sukeyi ata gefensa insun zo giftawa shikuwa ko a jikinsa ganin ma ya duba ne baiga su bash dinba ya fara qoqarin tura Bluetooth dinsa a kunne ya kirasa, nan bash ya kwatanta masa inda suke sai gashi kuwa awajen yana tafiya yana shan qamshin sa harda guzurun dark space dinsa ga fuska ganin idanun matan nan sun gaza barinsa ya sarara. bash na ganinsa kuwa ya miqe da sauri yana fad'in "wuuuu kags cheif groom namu expensive ga kowace mace, kasha kyau fa abunka kanata fesa ruwan qamshi, hararsa mahabeer yayi tareda kyab'e lips dinsa sannan ya zauna Shima bash ya zauna daga tashin da yai yana sakar masa dariya. mahabeer yace "gani tom saika ida maganganun kako, harararsa bash yayi yace "nooo ai kuma it's pass na gama ni ai, inda dai kuma ka rigaya daka tsula mana tsiyarka bashi kenan ba, share zancen mahabeer bayan ya qara yamutsa fuskarsa sannan yace ina mukhtar dinne? juyawa bash yayi ya nuna masa motar mukhtar din yace "hm yana ciki, ganin fitowar wata qatuwar budurwa sukayi cikin motar mukhtar din tana gyara zip din gaban rigarta k kunya bbu, tazo ta wuce tana karairaya ta gefensu mahabeer din, zuwa can kuma saiga shi mukhtar din shima ya fito daga motar tasa, cikin tsananin takaici da qyamatar abin daga mahabeer har bash suka dauke kansu sunawa mukhtar fatan shiriya. mukhtar na qarasowa kuwa da tabarsa cikin baki yana shanta ganin mahabeer da yayi yass yaji wani irin sabon tsanar sa ya durar masa a zuciya. danshi tunda bash ya gaya masa batun auren sa da yarinyar nan wacce ya qwallafawa ransa ita ta gidansu da kuma son samunta gamida muradin d'andanar nata kalar zumar itama sai kuma gashi mahabeer yai masa katsalanda mafarin knn yaji ya tsani mahabeer tsana kuwa bata wasa ba, kuma har yanzun yanada burin indai ya samu dama tofa saiya dama tan dan ganin ummu hani ta dawo hannunsa ta kuma zama mallakin sa ta har abada dan more rayuwar sa da kyakkyawar durarran surarta daga fuska zuwa jikinta!!! amman kuma dayake mukhtar cikakken tataccen d'an duniya ne saiya basar da abinda ke cikin zuciyar tasa ya zauna yana kallon mahabeer da wani irin Murmushi yace..." *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣2⃣ 🌊🌊🌊 "gifted ango gifted ango kasha qamshi kafara kwasar garar amarya knn kaketa qyallin goshi haka? kayi fiyau ka qara kyau dud sirrin abinne halan?,,, wata kalar kallon mahabeer ya sakar masa yace "dan iska kawai namamajo" saidai kwata kwata mukhtar bai damu ba dangane da fadar hakan da mahabeer yy saima dariya da yayi yace "yess indai kan mata ne kirani hakan koma fiyeda hkn, kuma kacemun komi bazan damuba wlh kuwa gifted 🤷🏾‍♂ domin mata sune babban ginshiqin dud wani asalin jin dad'i na duniya,, tsoki mahabeer yasake yi ya miqe tsaye yana duban agogon hannunsa ya dubi bash tareda basa hannu yace "bash ni zan wuce dady nason gani na yanzun, anman zamu had'u dakai anjima" bash yace "ok babu damuwa ango mijin amarya afa gaishe mun da buzuwar amaryar tamu fa sosai ango,, wani takaici ne ya tasowa mahabeer ko kallon bash ma bai sake yiba ya isa ga motarsa yabata wuta yabar wajen, mukhatar yadubi bash sosai yace "wlh bash naji baqin ciki sosai da wannan guy din ya samfemin yarinyar nan ya aureta,, dubnsa bash yayi sosai a mamakance yace "miye haka kake fad'a kuma mukhtar gameda mahabeer?, dame fuskar sa mukhtar yayi yace "yes abinda ke zuciyata ne na fada ay, girgiza kai bash yayi yace "koma dai miye wlh kuwa yaci ace irin halaccin da mahabeer yai maka ba gori ba har ya dauki abota dakai ta gaskia da gaskia dudda yasan mu din bawai iyayenmu kudi ne dasu ba saidai rufin asirin Allah haka muka taso muna tare tun a school har gashi muka kai ga yanzu ka gama karatunka ka gagara samun aiki shida kansa ya damqa maka jagoran cin babban gidan mansa har kake fantamawarka yanzun da 'yan iskan mata son ranka ka kuma hau dud irin motar da kakeso dud ta dalilinsa amman shine yanzu zakana kwaye masa kuma? girgiza kai bash yayi yace "hakafa kwanaki ka lumar masa da kud'ade maqudai wajen bishasharka da yan matan banzan ka amman inajin tunda yai maka maganar nan sau daya naka gyara bai qara tada zancen ba, wanda wlh nasani kuma kaima nasan kasani dawani ne kaiwa hakan wallahi saiya daureka kuma saika biyasa sannan daga baya kuma kuzo kuyi baran baran, amman shine yanzu dan butulci irin na mutumin yau kake son kwaye masa baya akan matar da Allah ya qaddara tasa ce bakai ba?, kaima inda Allah ya baka qaddarar ka ta matarka ba shiknn an zauna lpia ba kuma falillahil hamdu? , cikin bacin rai mukhtar ya d'agawa bash din hannunsa yace "waitt mlm kada fa kai mun gori akan abinda bakai kai munba dan naga kanata wani zaqalqalewa haka sosai wanda koshi mai abin bai gayan maganar data b'atan rai ba sai kai, dan haka wlh bnson ka daina, miqewa tsaye bash yayi yace"kwata kwata kayi hating din a fad'an maka gskia a rayuwarka mukhtar why why?? amman inda haka kakeso katafi can da halinka zakai danasani nason zuciya irin naka wata rana wallhi"! yana gama fadan hakan kuwa ya tsallake sa yabar wajen. mukhtar ya bisa da wani mugun kallo yana sakin wani tsoki ya koma yayi zamansa yana cigaba da shan tabarsa yana faman qara bad'e hayaqin ta a sama. mahabeer yana tuqi amman zuciyarsa naga tunanin tayaya zamansu zai kasance waima dai tukunna da wannan yarinyar ne a London kuwa? wani malalacin tsoki ya saki a haka harya isa farfajiyar gidan nasu ya kashe motar ya fito kai tsaye ya shiga falon gidan ya taras da annah ce zaune sai ummu hani tana qara tusa mata jan lallen ta na q'afa, da yake kan wani ya fita take tusa wani ita annah din, annah akwai son qunshi kam sosai. wani sabon haushin ne yaji ya qara durar masa na ganin yarinyar da yayi zaune a wajen, wani boyayyen tsoki yaja ya nufu inda suke ya zauna daga gefen annah yace "matas barka da gida ykk? hahararsa annah tayi tace ''ah d'an gudun hijira ne yau kuma a gidan namu kaga dama ka dawo gidan knn? ya bude baki zaiyi magana knn yaji muryan momy umaimah ta bayansa tace "ah mahabeer na har ka dawo sannu ya hanya, murmushi ya saki ya tashi yaje ya rungume hannayen momyn nasa yabasu sumba cikin lallausan kwantaccen murmushin sa yace "eh momy saukana ma knn momy amman kin san mi ma kuwa ke faruwa yanzun? yayi tambayar kai a langwab'e yana shafa cikinsa a Marairaice, murmushi tayi tace "hmm daga gani kanaji yunwa ne? "yess momyna wlh momy na wani irin yunwa nikeji dan rabon dana samu isasshen abinci na kwana biyu,, daga can annah tace "inda wani ne ya hanaka zama kaci abuncin ai sai ka zauna ta ciyar dakai inda kun saba daman ku turawa ay, turo red lips din bakinsa yayi masu kyau yadan sake shafa kwantaccen sumarsa ya dubi annsh yace "ohh my god!!!! i thanks our lord... ni wlh tshohuwar nan nagaji da shisshige mun nan da kike fa, zan miki saki ashirin fa in baki yi wasa ba kinbini a hankuls ba, yayi maganar tasa yana boye murmushin dake son kubuce masa yayi saurin had'e fuskarsa ganin sunyi ido biyu da yarinyar, nan da nan kuwa sukabi juna da harara a b'oye. "to ni ina ruwana kayiman saki ma saba'en da bakwai ma in ka tashi" cewar annah din,, murmushi ya dan sake yi yace "na dawo daga tafiya ko sannu da hnya baki munba amman kinzo kina cika mun kunne da kalar naki kwankwamin tsufan,, annah ta zaburo tace "anqi ai maka sannu din wayasa ka tafiyar ne? kokuma da zaka tafi ka fad'a mana em? danfa mugun hali irin naka yaron nan karasa za6a66en lokaci na q'irqirar tafiyar naka sai ana tsaka dayin bikinka fa kayita?, suda yake iyayen kane ai ka fad'a musu tafiyan ni kuma kakarka ta qauye aika rainani qauye dai shine tushen kowa ah to,, jin maganar da annah tayi yasa ummu hani ta tab'e lips dinta ko kallon sa batai ba kuma, sarai kuwa shidin mahabeer ya lura da hakan sai dai wata 'yar quta daya saki shima na zaki gane kurenki ne yarinya soon. momy umaimah tace "waiii afuwan annah muma sai yau dinnan muka san baima garin na shiga zan fad'a miki kema kuma na kuma taras da kina nafilfilun sallolin ki shiyasa na fito, tayi maganar cikin yar dariya. annah tace ''ba wani nan yimun shuru umaimatu kema, ai kunsaba goyon bayansa daman" mahabeer yajawo hannun momyn nasa yace zomuje kicthen momy kibani abuncin nan naci ki qyale rud'addiyar tsohuwar nan dan wlh yunwar nn da gaske takemun ina jinta, dan na lura yau annah tsufan rigimarta ne ya motso mata, kunnuwana mani har zasu toshe, annah tace "eh ba sai ka kullen bakin nawa ba ja'irin yaro,, muryar dady mua'zzam yaji daga bayansa yana fad'in "a'a sojana inajinka fa tun shigowarka kaketa samun annah ta hayaniya kada ka gajiyar mun da itafa,,, murmushi sukayi dukkansu yace ''dady itace ay, canza maganar dady mua'zzam yayi ta hanyar miqawa mahabeer hannu suka tamqe hannayen juna suka girgiza as usually sannan dady mua'zzam yace "ka koma ango sak shigar tai maka kyau fa sosai sojana... masha AllAh haka akeso aga cikakken mutun magidanci mai kamala" tabe bakinta annah tayi tace "ango babu babbar riga aiba ango bane saidai a kirasa da sunan angulu, dariya dady mua'zzam yasaka shida momy umaimah dan maganar annah ba qaramin dariyar ta basu ba sosai kuwa. shikuwa ogan gimtse fuskarsa yayi ko murmushi. dayake mahabeer dazai fito a motar lokacin dayazo gidan ya bude baya ya fuddo hularsa ya sanya ta akai, to ganin zaman hular baiba yasa momy umaimah ta matso tana gyara masa zamanta bayan ta gama tace "yawwa kaganka ka qara haskawa ai mahabeer na, dan murmushin qarfin hali yayi ya dubi inda dady mua'zzam yakoma yai zauniyar sa yabude daily trust yana dubawa da farin glass din idanunsa, kama hannuwan momyn nasa yasakeyi yahada sa da goshinsa yace "tanxx momy na,, kama hab'a annah tayi tana kallonsu tace ''o'h 'o'h ni iyayen zamani kuda kanku kuke sake tabarar da yarenku? Murmushi momy umaimah tayi mahabeer kuwa yace kai annah rigima kullum muka hadu saikin sani doguwar maganar daban shirya yiba,, dai dai nan ummu hani ta gama sanyawa annah lallen annah tace "ah ummu hani harkin gama sawa ashe? to sannunki Allah shiyi albarka, cikin sanyayyen murmushin ta tace "aminn annah bari naje nai wanka, to 'yar kirki sai kin fito din, ta gefensa ta rab'asa ta wuce suna aikawa juna wani irin kallo wanda su kad'ai ne suka san ma'anar sa. ahaka harta shige d'akinta ta shiga toilet tayo wanka ta futo ta shirya kanta cikin riga da sikert na jar super ta atamfa tayi kyau sosai cikin kayan hausa fulani kamar an zanata dan kyan datayi cikin atamfar dan qirjin nan nata sunsake cika fam fam dasu kamar tana shan maganin su, zama tayi ta dauko wani farin abu ta had'a da madaran peak tasha a cikin cup ta koma ta kwanta tarasa miye wannan abun da momy umaimah take ta bata tace kuma kullum ta dunga shansa yau kusan sati day'a knn ita kanta taga jikinta ya sauya sosai tunda tafara shan magungunan komin ta ya qara fitowa hips dinta da dukiyar fulaninta ganin cikarsu da rsayuwar qyam har mamakin abin takeyi ita musamman ma intaje wanka toilet nan take qara Tantacewa, kuma sautari in tagama shansa zatanajin wani tsananin feelings haka na shigarta wanda takasa gane kona miye ma hakan??,, yanzun hakama kwance take ta lumshe idanunta wayarta na saman mamannin ta saijin wani qamshin turare tayi wanda tuni tasan mamallaki qamshin kuwa, tana qoqarin tashi ne zaune a gadon danta ida bud'e idanunta sai kawai ji tayi an runtse mata idanuwa gam da qarfi ana.....,,,,,,, *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. *Aunty Aleema Awwal day'a daga cikin manyanmu ta qungiyar fasaha online writers* *marubutan (d'alibi na) ina muki murnar dawowar ki online lpia kuma yanda kika fara sabon novel dinki*mai suna*.......... *(sanadin auren xawarawa) to Ubangiji Allah ya baki ikon gamasa lpia Aminn*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣3⃣ 🌊🌊🌊 ..yanzun hakama kwance take ta lumshe idanunta sai taji an runtse mata idanuwa gam ana qyalqyata dariya, kamo hannuwan tayi cikin murmushi tace''naganeki sister ay,, sakar fuskar tata nabeela tayi tana sakin dariya ta zauna nan gefen ummu hani din tace "kaii sister kinyi kyau fa wlh sosai, kinga yanda kika sake fresh haka kamar irin kin fara karbar hot nesseges haka daga wajen yaya mahabeer amakson kuwa?" hararta ummu hani tayi tace "wani irin saqo kuma zaimun haka ga jikina kuma harna canza? fahimtar dani please kinsan ba hausa na fiye ganewa sosai bama a cukurku dan gskia hausarku namun tsauri har yanzun sister nabee? nabeela tayi dariya tace "mubar maganar kawai sister share nan gaba nasan zaki fahimta ay, badai har momy ta gama had'a miki kayan kiba? cewar nabeela tana kallon jikkunan ummu hani na tafiya guda 2 manya manya, ummu hani ta yamutsa fuskarta tace "uhmm kindai gansu can dan wlh tun shekaran jia mah take cewa inyi parking nawa sam nakasa wlh sai yau din nan ma da safe ta shigo da kanta taimun har ina cewa momy wannan kaya sunmin yawa ay, kinsan mitace kuwa sister? girgiza kai nabeela tayi tace "em em," ummu hani tace "cewa tayi in son samu ne in yi dressing sama da nawa a rana indai amakson na nan a gida sai narasa gane ma'anar hakan da tace sister kuma na kasa tambayar ta, koke kin sani? kallon ta kawai nabeela keyi a zuciyarta tace lallaikm ummu hani har yanzu da sauranki ta yarinta sosai dan nabeela kam zata tserewa ummu hani da shekaru kamar 5 haka, tasan kuma intace mata danta jawo hankalin mahabeer ne momy ke nufi tofa da wiya tayi hakan kuwa, dan tasan bawai wani jituwa suke ba bare har wani yaji kwadayin farantawa wani cikinsu, a fili kuma sai tace "a'a sister amman may be qilan tana nufin kullum ki kasance mace mai tsabta da'iman kina cikin gayu shiyasa nikega nidai a fahimta na fa" shiru ummu hani tayi tace "eh nim raina yaban hakan" murmushi nabeela tayi tace "bare ma ni nasan sister na daman ta iya daukan gayu yanzun sai dai ma ta qara akan nada ko? yar siririyar dariya sukayi sannan nabeela tasake cewa "kai sister yanzu gobe zaku tafi kinga bakinan za'ayi bikina inda yanzu baifi 'yan kwanaki ba tunda an q'ara saukosa dud bnji dadi ba sister na ummu hani bata nan za ai bikina"! tayi maganar kamar tai kuka kuma har cikin ranta abun,, rungume juna sukayi sannan ummu ta d'ago tace "kiyi haquri sister nabee ko bananan akai bikinki fatan alheri na nagareki koda yaushe kuma kinga ai muma zamu dawo bacen zamuyi ta zama ba koko yakikace sister na? ", tayi maganar cikin murmushi nason farantawa nabeela din. gyada kai nabeela tayi tace "hakane ngd my sis kuma yanzun ma taso muje daki wajen annah muyi fira. hakan kuwa suka sauka qasa, zuciyar ummu hani cikeda tsananin kewar son ganin mommonta da baffanta sai dai tasan dole ta haqurarwa zuciyar ta dan ganinsu kam ba yanzu ba. washe gari a cikin airport banda kuka babu abunda ummu hani keyi tariqe annah da momy umaimah gam da hannu 1 hannunta dayan kuma ta riqe nabeela ganin da gaske dai tafiyar zasuyi, daqyar2 su annah suka rarrasheta tayi shiru. mahabeer na gefe kamar ya faffala mata mari yakeji danshi ya tsani gunjin kuka kamar dai wadda zai sace? a haka suka shiga jirgi suna d'agawa juna hannu jirgin harya qule saman sararin samaniya sannan ummu ta daina ganin su momyn, sai a lokacin ne kuma tsoro ya shigeta dan tunda take ko jirgi kusa da ita bata taba gani ba bare har ta shigesa ma, jin yanda jirgin ke tsula gudu ne yasa taji lokaci day'a 'yan hanjin cikin cikinta kad'awa tayi saurin kallon mahabeer dayai kishingidawar sa wato ya kwantar da kansa da bayan sa a saman kujerar da yake akai, gashi ya rufe fuskarsa da pacing cap dinsa ansa hand belt dudta kasa motsin kirkima tana gani yanda ake rarraba abubuwan motsa baki a cikin jirgin amman ko kadan takasa kar6a bare tasha. tsoro ne kawai ke qara ratsata jitakeyi kamar numfasinta nayin sama sama ma dole tasa ta yakice hand belt din jikinta da gudu cikin sassarfa tayi kan mahabeer dake gefenta ta fad'a jikinsa tasaki kuka mai sauti, daga kwancen da yake bazato ba tsammani yajita cikin jikinsa ta ruqunqume sa tana masa kukan jarabar nan nata kamar yanda yake cewa, wani dogon tsoki yaja kuwa dan jin wasu mulmulallun abubuwa tausasan gaske sun tokare masa q'irji suna qara lumewa saman qirjinsa kamar mabusa tun yana kasa fahimtar miye su din har takai ya fahimci mamantane nan a wajen suke tunkurarsa. nan take kuwa yaji yanayin jikinsa yaso sauyawa yadinga jin wabi abu nabin jikinsa wanda yasan bakomi bane face tada masa hankali da yarinyar ke sonyi yanzu batareda ya shirya wa hakan ba, miqewa yake sonyi zaune sosai amman taqi basa damar hakan sai qara cusa fuskarta datakeyi tsakan qirjinsa tana manne masa dan tsoro dan gaba dayan ta a gigice take ya lura , gaba day'a ya rasa yanda zai mata ma shi, ba abun ya zare mata idanuwa ba bata ganin sa kuma, shi kuma ba abin ya kwatsa mata tsawa ba kuma ga mutane kurkusa dasu nan, yarasa yanda zaiyi dole yasa ya yakice komi a ransa a lokacin har yakai bakinsa saitin kunnen ta ahankali yake furta kalmar "ke?.. ke?.. waimi ye hakane kike? baki ganin mutane zaki shigen jiki ko kunya bakiji? tana qwaqumen dashi yaji tace "wlh nikam bazan iya sakin kaba har sai mun sauka dan.. danni.. nidai tsoro nikeji..tayi maganar muryarta na rawa. ganin yanda jama'ar wajen ke kallonsu yasa ya nutsu yabar qoqarin turetan daga jikinsa kan dole badon yaso ba yabarta manne bisa jikin nasa yana sakan mata numfashin sa sanyayye a gefen kunnen ta na dama, haka jirgi ya dinga keta hazo tsawon wasu lokuttan sai gasu sun sauka filin jirgi na qasar london. mutane suka fara saukowa mahabeer na gaba ummu hani na bayansa sai kalle kallen tsaunukan ginannun gidajen su na qasar takeyi gwanin sha'awa, a zuciyar ta tace "o'ni ummu hani yau nice a qasar turawa dole kuwa na tsaya qara kashe kwarkwatan idanuwa na yanda zanbawa baffa na mommona labari na gani da zahari danai, wajen kalle kallen nata kuwa har mahabeer yai mata nisa batama ankara ba, dan kuwa hankalin ta ma gaba day'a ya tafi ga wasu tsoffin turawa da suke soyayyar su lokacin da sukazo giftawa ta wajenta, sakin baki tayi ummu hani tayi tana kallonsu takuwa tab'e d'an pink din bakin nan nata tace "kaii Wayyo ni!! su din tsofaffi ma dasu ko kunya ma bassa ji suna abubuwan qyama na tsotsan baki a hanya?? mtsss Allah sawaqa mun nikam lah inji larabawa bazanyi wannan abun ba"!. jitayi an sakar mata wani iriyar zazzafan ranqwashi qwamm a smn tsakiyan kai, da sauri ta dafe kan nata kuwa har siririn mayafin doguwar rigarta na sulalewa qasa kitson gashin kanta ya bayyana, takuwa bud'e baki tareda zaro harshe tana karkad'awa tareda furta "wash!! lalalala minaiwa mutum nito?!!! ganin mahabeer datayia tsaye a gabanta a dalilin juyowa dayayi shima ya hangota bata tafi ba ya sashi yadawo a fusace harya kaiga sakar mata ranqwashin nan sannan yace "baq'auyar yarinya kawai, ya fuzgo hannunta da qarfi ita kuwa sai faman turo masa bakinta takeyi dantaji zafun ranqwashin kuwa sosai a kan nata. a haka har ya tulla ta cikin drop motor dinda ya tsaida suka tafi har suka iso cikin wani plate house mai part uku ga alama ma akwai wasu cikin gidan sauran part din 2n, sai day'an shine nasu wanda suka shiga cikinsa ynxun. suna shiga qaton falon gidan nan ma ummu hani daina sosai kwanduwar kanta da tasha daga garesa tayi tahau kallon tsarin falon,, tana nan tsaye gun har mahabeer ya hau sama ya fito ya dawo qasa ya zauna bisa kujera tareda dafe kansa dan wata sabuwan damuwarce fal cikin ransa a yanzun wanda yasameta a gidan , a hankali ya furta "oh my god!!! room one only??? daki day'a zamuyi kowane movement namu da wannan village girl din knn?! da sauri kuwa ya fiddo phone dinsa, number dady ya kira ba bata lokaci dady mua'zzam ya d'aga kuwa yace "yaya dai sojana kun sauka lpia knn dan naga number tazo da + nasan kunkai ko?" kamar zai yi kuka yace "eh dady mun iso amman dady akwai matsala fa? dady mua'zzam yace "subhanalla Innalillahe miya faru kuma? badai wani abun ya faru daku ba? "a'a dady bawani abu bane gidan da muka sauka din ne naga daki day'a ne shiyasa...!,, sauke ajiyar zuciya dady mua'zzam yayi yace "kaii sojana wlh ba qaramin tayar mun da hankali kai ba nazata wani abunne yafaru daku ma, dan kuma daki day'a ne to miye?? naga ai kai day'a ne kaida matarka miye na damuwa kuma anan? "dady nidai bazan wala ba gskia yanda nike buqata kuma daki day'a ai ina tunanin yai mana kad'an nidai zan nemi wani gidan dady sai muk... katsesa din dady mua'zzam yayi yace "noo sojana in kai mun hakan ai nikam bazanji dad'i ba, dan mr johson abokin kasuwancina dake zaune nan qasar London din shi nabawa cigiyar gidan da zaku zauna nadan tsawon lokacin da zakuyi a garin shine yace indai wannan ne babu matsala shi zai baku day'a daga part din cikin gidansa dayake zaune da family nasa sai ku zauna kuma mafarin knn ya bani address din gidan nabaka kauma to sai kuma yanzun sojana yaji an canza magana kana ganin zaiji dad'i kuwa? zai gafa kamar an raina masa ne kuma babu dad'i irin hakan"! shiru mahabeer yayi ya kasa magana yabi ummu hani da kallon harara kawai wanda dud itace yake ganin ta sashi wannan qangin quncin da yake ciki. ita kuwa sam bata sanma yanayi ba dan hankalin ta gaba day'a ma bayya garesa, jiyowa dady mua'zzam yayi yace "nasan ka da haquri sojana dan haka nike son ka daure ku zauna a hakan inda bawani dogon lokaci ne zaku dauka ba acan din zaku dawo gida kuma uhm.? babu yanda ya iya bare shi daman gashi ba gwanin son magana ba ko musu musumma da iyayensa wanda bai saba ba dan haka yace "to dady sai anjima bakomi"!!! yayi maganar yanajin wani sabon q'una a ransa. bayan ya kashe wayar ne ya miqe tsaye harya d'auki day'a daga cikin bags dinsu guda 3 sai kuma yayi wani tunani ya duresu nan yaja ya tsaya ransa a b'acen ya sake duban ummu hani dake tsaye wajen wani glass mai cikeda ruwa dawasu qananun halittu masu kyau tanata shafawa taji yace "ke..?!!!!!!!,,,,, a hankali ta juyo tana kallonsa amman batai magana ba, cikin figitacciyar muryar sa dataji ta daki dodon kunnenta yace "keee!!! wai badake nike ba zaki maidani d'an iska iye?? kin koma kina kallon wani wajen daban ma ko,? fararen idanunta ta sake zuba masa a cikin nasa tace cikin sansanyar muryarta "naji kace ke ne shiyasa banyi zaton dani kake ba ay" tayi maganar tana mai sake d'auke idanun ta daga garesa cikin tsananin jin haushinsa itama, a zuciyar ta kuwa cewa take daman nasan za'a rina ay, masifarka saita hayyaci rayuwata a yanzun. jitayi yace "ohkey to ba za'a fad'i sunan naki ba danni bama wai sanin sa naiba, kuma bnda buqatar sanin nasa dan abu mai amfani nikeda buqatar saninsa ni a wajena bawai marar amfani ba kuma daga yau ma kijini da kyau da sunan ke zan dinga kiranki dashi kuma kikace zakimun rashin kunya wlh zaki qara sanin koni waye dan yanzu mun baro nigeria bawai a gabnsu annah bane bare ki fake a bayansu ok? dan haka kuma yanzun ina mai qara umartarki da cewa kizo nan!! kallonsa kawai takeyi lallaikam wannan mutumin baida mutunci ko kad'an amman ina roqon AllAh daya dorani a kanka mugu kawai dakai. abinda take fad'a knn a can qasan zuciyar ta, a hankali take takowa harta iso gabansa taja ta tsaya tana jiran sai kuma mi yanzu,, gani tayi yayi nuni da yatsansa ga jikkunan dake zube a gabansu yace "oya oya hurry up,, carry go one by one kikai munsu saman dakin can'' yayi maganar fuskar sa murtuqe babu alamun sassauci yanda kasan bai taba sanin taba a rayuwarsa haka taga ya juye mata at the same time, kauda fuskarta tayi daga garesa ta kai dubnta ga jikkunan tana tunanin ta yanda zata iya hawa saman dogon benen can dasu,, amman batason ta nuna masa karayarta dan kada ya rainata inyaga gazawarta bare kuma harya samu damar sake cimata wani sabon rashin mutuncin nasa ma, a hankali kuwa ta sunkuya ta sa hannunwanta guda biyu ta d'auki jikunan ta fara tafiya dasu ga jikin qafafunta, shikuwa yana zaune a wani dan kushin ya harde qafanunsa cikin na juna yana binta da kallo,,,dud bayan taku daya biyu ukku sai ummu hani ta dan tsaya ta huta tana sauke ajiyar zuciya a haka harta samu takai dayar sama ta dawo ta dauki dayar itama daqyar da jibin goshi tasamu ta kaita saman ta dawo zata daga ta ukun knn qarfinta gaba day'a taji ya qare mata, taji ta kasa d'aga jikkar ko Kadan, dole tasa ta ta duqa qasa ta kwantar da jikinta saman jikkar tana sauke numfashin wahala, shikuwa yana gefe yana sakin wani sabon b'oyayyen murmushi sai amsa wayarsa yakeyi da bash hankali kwance yana karkad'a kafansa, kallonsa tayi kawai ta lumshe idanuwan dan ta rasa wani iriyar sunane yadace ta kirasa dashi ma yanzun? banda qishirwa babu abunda ke nuqurqusarta lokacin kuwa,, sake lumshe idanuwan ta tayi na wasu 'yan mintoci sannan tasake budesu ta hango wani dogon pridge, cikin qarfin hali kuwa tasamu ta miqe tsaye ta fara tafiya harta isa ga fridge din ta bude taga lemukane kala kala a ciki sai kuma ruwan, da sauri ta dauko roban ruwa jikinta har wani kyarma kyarma yake na tsaban qishin da takeji ta lumshe ta ta bude murfin knn zata fara shan ruwan taji anyi saurin fusge gorar ruwan daga hannunta, da sauri kuwa ta bude rufaffun idanunta takai dubnta garesa yana tsaye qiqam a gabanta tsayuwa irinta ingarman namiji cikin kakkausar muryarsa taji yace "bari kiji ke kinyi kad'an da kisha ruwan nan wlh kozaki mutu kuwa matuqar baki ida yin aikin dana sanyaki ba, wasu hawaye ne taji sun sulalo mata tasa hannun ta babban dan yatsa ta gogesu sannan ta tafi wajen dayar jikkar ta tattaro dud wani sauran qarfinta ta dauki jikkar tafara tafiya zuwa sama da ita itama, dan kanta kaita ta duqa saman hanya yafi sau 20 sannan ta samu takaita can inda sauran suke sannan tazo saukowa tagamu dashi shima yahau saman yana tafe yana shan gorar ruwan masu sanyi daya amsa daga gareta, ya rab'ata ya wuce ta gefenta ko kalloma bata ishesa bama ya shige dakin tareda bugo qofar dakin da qarfi, girgiza kai tayi kawai ta samu tasake lallabowa ta sauko qasan takoma wajen fridge din ta sake dauko wata roban ruwa tasha tasha sosai sannan ta zube bisa carpet din wajen tana mayarda zafaffen numfashin ta waje, q'irjinta kuwa sai faman sama da qasa sukeyi dan tsabar fita hayyacinta da tayi, tayi matuqar gajiya banda wanka babu abunda takeda buqata lokacin, dudda tana jin yunwa inda bawani abinci na kirki taci ba da zasu tafo, shi dama bacin abinci yake ba inzaiyi tafiya har yanzu hakan yake bai canza ba, dan haka ba biye masa taiba tadan tsakuri kad'an cikin tursasawar momy umaima ma, ga salla tanaso tayi tayi kuma. shiru tayi tana tunanin yanda zatayi jitayi muryan sa daga saman ya sake cewa "ke?? zo nan, d'aga kanta tayi sama taga har yayi komawarsa cikin dakin da harara tabi bayansa takusan minti 10 sannan ta yunqura ta tashi ta hau saman ta shiga cikin dakin ta gansa a tsaye ya riqe qugu daga bakin qofar dakin taja ta tsaya tace ''gani amakson, wani takaici ne yaji ya qara kunno masa narashin sanin taqamaimain wannan ma'anar sunan datake kiransa dashi haryanzu? danshi tunda suke zai iya cewa bai ta6a jin yau ta ambaci sunansa ba, kuma shi yaji dad'in hakanma dan baida buqatar daman ta ambaci sunansa din daga bakin ta, ita kuwa sauke idanuwanta tayi daga kansa tadinga bin tsarin dakin da kallo. gado day'a ne tagani mulmulalle dark blue bedsheet dinsa sai wata katuwan katifa qasa shafe da tattausan bedsheet cotton light blue shima sai toilet sai wajen kwalliya da saka kaya. rassss!! taji gabanta yayi mummunan fad'uwa... "badai a daki day'a zamuna rinqa kwana dashi ba???!! tambayar data bawa zuciyar ta knn, kanta samu amsar tambayar nata taji yace "dalla duba nan mlm kin zauna kinawa mutane kalle kalle tsiya mtss,,tsiyar baqauyen mutum knn sai anyi masa da gaske snn, har a ranta matuqa taji zafin abinda yace matan sosai. "kiduba nan nace ko?? taji yasake maimaita mata maganar, d'agowa tayi ta dubesa ya janye fuskarsa daga tata yace "nan bisa wannan katifan ne makwancinki sannan ga jikkar ki nanma na ajiye miki kusa da itan" yasa hannu ya saki wani labule (hijabi)mai shara shara a tsakanin makwancin nasu ya raba su 2, sai akabar toilet a tsakiya knn, ya jiyo dubeta yace "in kinason wani abu kuma bance kimin mgn ba ki rubuta min a cikin paper ki ajiye min zan gani you comparehend? ok? miyau ta hadiye sannan ta girgiza kai alamun "yeas"! juyawa taga yayi ya shiga toilet din ya rufo ga alamun wankan zaiyi shima. komawa tayi da baya ta fad'a bisa katifar tata ta rungume jikinta waje day'a ta lumshe idanuwan ta a fili tace "matsalar kane hakan malam, nima hakan yaimun ay sosai🤷🏻‍♀wallahi" "tayi maganar tana d'aga hannuwanta tareda tabe siraran tausasan pink d'in lips dinta tana sauke numfashi a hankali .... *Xexen Fasaha* f. o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. *IN DEDIcate to My Mom Sadeeq Hawwas* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣4⃣ 🌊🌊🌊 *T* ana nan wajen a kwance bisa katifar nata still idanun ta suna a lumshen su taji alamun ya bude qofar toilet din ya fito,, sannu sannu a hankula ta fara motsa idanuwan ta harta ida budesu dukansu, dan zuwa yanzun yunwar da takeji ga alamu tafara son cimmata ne dan jikinta gaba day'a taji ya fara sauyawa, da sauri ta janye fuskarta daga saman net din nasu na tsakiyar su na d'an shara sharan labulen nan da yai musu iyaka dashi dan ganin yana qoqarin warware towel din dake d'aure a bisa q'ugusa, da yake komi mutum keyi zaka iya gani ta cikin labulen amman ba'a clear sosai ba, tashi tayi ta bud'e jikkarta daga sama ta fiddo wani dogon hijab dinta ta shiga toliet din itama ta rufe sa gam hadda saka key a jikin qofar ta barsa a kai kuma,, tanajin yanda yaja wani dogon tsoki a zuciyar sa yace "kima bar saka key dan banga mikike dashi ba da har zai rinjayeni na dubi toilet din bare ke dake cikinsa yarinya,,, daga haka yaci gaba da murza lotions dinsa hankali kwance,, ita kuwa sanda taji fitowar tsokin nasa tab'e pink lips d'inta tayi ta cire kayanta. warm water ne tagani masu gumi dai dai iya shiga wanka wanda suke tararowa tadaga saman wjn shower zuwa cikin kwamin wankan,, saida ta ida gama sab'ule kayan jikinta gaba dayansu sannan ta tsaya gaban glass miron tana kallon kanta cikin tsabar mamaki yanda komi na jikinta yaketa qara hab'aka haka lokaci kad'an? dan har mamakin kanta takeyi ita dan musamman yanda qugunta ya qara bada shap coner sosai manyan q'irjinta har wani sul6i sul6i suke na tsabar cikar da sheqinsu ki fitarwa sosai, dan a tsattsaye suke cirko2 abinsu kamar suna masu barazanar tsokane idanun mai kallonsu, ita kanta tasan Allah ya wadata ta fannoni da yawa kamar yanda sister nabee tata tasha fad'a mata hakan kuwa, bata taba yadda ba kuma sai yanzun. sauke ajiyar zuciya tayi ta kama tulin kitson gashin kanta ta qullesa waje day'a yanda ruwan bazai tab'a saba bare ya samu shiga, sannan kuma a hankali ta d'aga fararen cinyoyin ta ta shiga cikin kwamin wankan ta zauna ta tara kumfa sosai na premeom soap mai tsananin qamshin dayake bin kowace sassan ga6a ta sassan jikinta, tanata mulke jikinta a hankali saida ta qara mulke jikinta sumul sannan ta fito ta d'auki wani red towel dake sargafe a wajen ta d'aurasa ya tsaya mata iya gwiwa breast dinta dud sun tattaso daga samansu kuwa inda ta aza towel din nata,sannan ta zura dogon hijab dinta har qasa ta murda key din ta fito daga cikin toilet din tana tafiya kamar wacce ke son sand'a harta samu ta wucewarta yankinta ta zauna bisa katifarta ta qudundune kanta cikin hijab din cikin jikinta jin yanda sanyin esi na dakin ke ratsata sosai bugu da qari kuma ga sanyin garin qasar London dun dud abun sai taji dud ya had'e mata. taji har yayi mata yawa ma, satar kallon yankin mahabeer tayi taga baya nan ga alama yabar dakin da sauri kuwa taje ta kullo qofar ta dawo ta cire hijab dinta har towel din jikin nata ta cire ta shafa manta tasa inner wears nata sannan ta bude jikkar ta dan fiddo atamfa ko less da zata sanya,, aiko zaro fararen idanunta tayi waje ganin gaba day'a cikin kayan nata babu atamfa ko less saisu breazer da su pants dinta ne gami da su inglesh wears dinta kawai a cikin jukkunan duka guda biyu sai kuma dogaye rigunan ta na 'yan waje wanda momy umaimah din ta take yawan amso mata su daga wajen hjy aina inta dawo daga qasashen qetare ta sarosu,, zama tayi dab'as a qasa tace a fili "wayyo ni Allah na,,!,,mah na miyasa haka? ke kika had'an kayan nan kuma fa kokin manta ne baki sakomin na gida ba? ,, kamar tai kuka ta dinga fiddo kayan cikin jikkar gaba dayansu dan a zatonta ko wanda take nema din suna can qasa amman dai desame dud sune ta gani a ciki,, wasu siraren hawaye ne taji sun zuraro mata abinka daman gamai arhar hawaye,,, ganin lokaci na tafiya yasa kan dole ta haqura ta fuddo wata day'a daga cikin robobin doguwar riga rober ta ajiye gefe ta had'a sauran ta mayar cikin jikkunan ta zuge, bra ta fara sanyawa sannan pant ya biyo baya ta d'auki Blue din rigar ta sanya tana tsayawa gaban dogon mirow dan ganin yanda zaman rigar zai kasance a jikin nata nan kuwa taga tayi mugun fiddo mata dud wata kwana data kwana ta tashi cikin jikinta, tamfar dan jikinta aka dinka ta, ta fuddo mata gaba dayan sharp din jikinta a hankali kuwa ta tako zuwa gaban mirow din danta ida qara tantacewa ganin nata, tunkan ta ida qarasowa ma kuwa gaban mirow din taga yanda illahirin enlagarment breast dinta suketa faman girgiza ta kowane b'angare yasa tayi saurin d'uqawa saman jikin mirow din tana sharb'en kuka dan tsabar takaici, gashi dud rigunan haka suke roba ne bare tayi yunqurin zuwa canza wata, uwa ubama tace kota kuma koma wajen inglesh wears din gaba dayansu b'ingilallune suma babu wacce za'ace ga wata riga ta kirki bare q'irjinta a ciki wacce zata rufe mata koda rabin cikinta kuwa bare a iso gasu cibi, dan inkuwa tama samu to itama qaramace dai dai wajen cibi kuma zata kasance ko roba ce kokuma net kokuma ya ita ya babu!, qwamman dai rufin asirin ta ta haqura data cikin jikin tata dantafisu kirki ma, komawa tayi ta kwanta a hankali tasaki kitson gashin kanta yasauko dudya zubo mata har can qasan q'irjinta wajen cikinta zuwa baya wajen qugunta tasa zara-zaran fararen yatsun hannun ta bisa shafaffen cikinta da babu abunda take ji a lokacin sama dawata iriyar muguwar yunwar data hayyaci rayuwar ta, a hankali ta lumshe idanuwan ta. ba'a fi minti 5 ba taji ana ta son turo qofa, ita sam tama manta da tasawa kofar key bare data gama taje ta bude tan, shikuwa mahabeer cikin fushi da takaici yake dukan qofar ya d'aga murya sosai yace "ke village girl wato harkin samu qarfin gwiwar sawa kofa key knn daga fita na ko? zakizo ki bude mun koko saina b'ata miki?,,,,,,,,,,,,,,!!!!! banda kinma rainamin hankali harni zaki rufewa kofa ko an fad'a miki kinkai cikar matsayin da zaki ajiye wani abu da zan nema a gareki dan taqamar muna daki day'a dake?? wanda suka d'araki ma a komi ma nafi qarfin mu'amala dasu bare ke stupid girl"! Allah sarki ummu hani dasauri tawani iriyar miqewa zaune har gefen cikinta na qulle mata danjin hayatacciyar muryan tasa datai,, dafe kanta tayi da hannunta daya dataji yawani sara mata tace "wayyoni ummu hani wannan mutumen ko wallahi ba qarami qaramin hatsabibi hatsabibin masiffaffe bane yoni AllAh ya had'a ni dashi ba🤦🏼‍♀,, da sauri ta ida miqewa tsaye jin yanda yake dukan qofar dakin uwa zai 6a66aleta ya shigo,, "gani nan haba ni mlm banson takura fa" tayi maganar ciki2 tana murgud'a baki kamar yana ganinta,,, tana ida budewa kuwa wani sabon ranqwashi zazzafa taji ya sakar mata a bisa tsakiyar star, wato star dinta ta tsakiyar kitsonta tareda kama kunnenta guda biyu da hannayensa ya murd'esu hadda wani danne lips dinsa yake da haqoransa. zubewa kuwa tayi a wajen ta saki qarar kuka na azabar zafin dake rarsata, dan jitayi ace yafiye mata ma yai mata marukan daya saba akan ya b'illo mata da wannan iriyar sabuwar muguntar tasa mai gigita hankali da kuma b'addasa nn take. cikin kakkausar muryarsa gaba dayan ta ya budeta ya fara magana yana wani qara murmurd'e mata kunne nata yace "wlh in kika kuskura gigin rashin kunyarki ya qara kwasarki harya kaiki ga sake rufemin qofar Allah kuwa saikin gane tea ruwa ne bread soso ne a gidan nan nidake, marar kunyar banza kawai, yana gama maganar ya ingijeta tayi baya ta fad'i daga zaunen da take har qugunta ya amsa danda qarfi ya yardatan, "wash"!! tace tana shafa qugunta danji take ga alama kam amakson dai yau ya ida lalata mata injin qugun nata! tayi maganar tana murza qugun natan datake jin kamar zai ballo qasaya fado tsabar faduwa da tasakeyi samansa, da kallon raini da harara yabita ganin tana mad'od'owa a qasa yasa ya daka mata wata tsawar yace "zaki tashi koko saina duddura miki akai kina wani kanannad'a a qasa kamar snake ko? da sauri ta manta wani ciwon qugu sai dai ta ganta a gabnsa tsaye tana turo q'irjinta gaba ta hanyar murxa kwankwason ta datakeyi da hannayenta kamar mai shirin haihuwa. sauke idanunsa yayi daga fuskarta zuwa q'irjinta da sauri ya sake dauke fararen idanunsa gamida tabe red lips dinsa ya ajiye mata leda day'a daga cikin wanda ya shigo dakin dasu guda biyu yayi juyawarsa ya wuce 6arinsa yanajin isuwan wani abu daga jikinsa yana tsittsirga masa wanda yakasa fahimtar ma'anarsa cikakka,, a hankali itama tabisa da kallo dan still hannayenta na saman kwankwason nata sai daga bisani ta d'auki ledar ta koma bisa katifarta ta zauna ta bude ledar taga kaza ce gasassa sai holandia yugurt guda 2,,dago kanta tayi tad'an saci kallonsa ta tsakiyar net din taga ya dauko briecase dinsa ya bude tareda fiddo laptop dinsa ya kunna kamar ance ya dago shima karaf kuwa suka had'a idanuwa da sauri ta janye idanunta akan nasa tana jin wani iriyar futinannen faduwan gaba ganin yanda ya sauya fuskarsa daga kamata da yayi tana kallonsa. shikuwa qara had'e fuskar nan tasa yayi cikakken baqar girar nan tasa ya kusan matseta da juna tsabar had'e rai dayayi daga nan imda yake ya bude voice nasa sosai yace "waike dan Allah mayyar inace ne em? tuntuni fa ina lura dake masifar nacin kallo nane dake tun nigeri ko? towai ma tukun mikike da buqata ne ai miki to??!" tumburo baki tayi ta fara gunguni da fad'in ''toni mima zan kalla anan wajen ?masifanka komi? kuma kai da wane ido kasan ina kallon naka,? kuma kaima ai kana kallon nawa ehe,, "ke??! mikike cewa? inafa jinki tanan wato nine kikewa gunguni ko? wlh yarinyar nan fa kikiyayeni dan zan inya zagayowa har nan wajen naki wlh na 6a66llaki dukkan ki,, jin tayi shiru ta qyalesa yasa yaqara fusata ya ture laptop din daga saman laps dinsa yace "okey kinma maisheni madman ko? ina miki magana kinmin shiru???,, zaki fadamun wanda kikewa gunu-gunu koko kuwa saina zagayoki???! d'agowa tasakeyi a karo na 2 tana yatsuna fuskarta da lips dinta daqyar tace cikin zumburo dan bakinta "nifa badakai nikeba amakson, "toda ubanwa kike ne eye?! nifa abincin ne naga banson iriyansa ne shiyasa,, jitayi yace "daman aini dud abinda bakiso toni shi nakeda burin yi kuma ban siyosa daman dan ke ya burgeki ba in bakici kije ki zubar man matsalar kine cikina koko naki?,,kokuma ga kitchen can qasa kijeki girka da kanki kici inkin samu abun girkin ma a cikinsa wawiyan yarinya dake kawai mai sakawa mutun ciwon kai"! anan shiru sukayi dukknsu babu wani wanda ya qara furta ko eh shi touching din ma laptop din nasa yake cigaba dayin abinsa daga kawancen da yake bisa gadon nasa rugingine hankali kwance. tana hangosa har wani murmushi yake dan fiddowa komi yasashi Murmushi ma oho?, dudda yana danyin kyau indan yayi murmushi mugu, wata zuciyar tace "mizaisa ki dinga yaba kyansa ummu hani? kadafa ki mnta shi dinfa amakson dinki ne maqiyinki mizaisa haka kuma to em?,, share zancen tayi ta fara cin abincin tana satar hararsa a boye, tana gani har ya gama danne dannensa ya ajiye laptop din ya jawo ledar shima ya juye abuncin a plate ya fara ci harya gama taga yashiga toilet ya wanko hannayen sa ya fito Yana nannade dogayen hanayen rigarsa ta sheet fara, taga ya bude bag dinsa ya fiddo praymat ya shimfida yatada iqamar salla,, jitayi gabanta ya buga dammmmm! tsananin yunwa har tasa ta mantawa tashi tayi salla ma ashe?, sauri sauri kuwa tatashi tayo alwala tadawo ta fiddo hijab dinta wanda ta linke ta mayar cikin jikkunan ta kabbara salla itama bayan ta kalli inda ya kalla ga alamun nan ne gabas alqibla tasu tanan. har suka gama salla ba'afi mintina ba sukaji an danna intercome ta wajen gidan,, tashi taga yayi ya fita daga dakin babu jimawa kuwa saigasa ya dawo dakin ya kirawota dacewa "ke fito,,, yakoma yayi ficewar sa kuma,, tashi tayi ta nad'e sallayar ta itama ta biyo bayansa tana tunanin mikuma yafaru. ahaka harta sauko falon taga wasu fararen turawa su hud'u zazzaune bisa kujerun falon sai murmushi sukeyi. murmushi tayi musu itama tareda gaishesu da yarensu kamar yanda taji sun mata suma, mr johson ya dubi mahabeer da sunansa wanda bai fiddasa daga bakinsa sosai ba yace "mahabber yeah dhis is fine beautiful lady,, mahabber dhis is your wife? matarka ne ita? yayi maganar cikin murmushi, dasauri mahabeer suka kalli juna shida ummu hani a hankali ya janye idanunsa daga gareta bayan ya balla mata harara a boye batareda su mr johson sun ganiba sannan ya dubesa yayi murnushi yace "no sir she is my little sister,, qanwa tace itan, am itan ta biyoni ne tadan mun wasu hidiman na gida shiyasa,, girgiza kai mr johson yayi yace "better mahabbeer sauke ajiyar zuciya mahabeer yayi ya furta a zuciyarsa "cewa naji dadin da dady bai fad'a maka yaimun aure ba mr johson. Jiyaye mr johson yasake cewa "mahabber wannan matatace ni kuma, yanuna wata 'yar farar dattujuwar baturiya sannan ya nuna wani matashin saurayi yace wanan d'ana ne mikhel knn shima zai dinga zuwa school dinnan taku wacce kazo dominta kaga zaka samun abokin tafiya knn ko? yayi maganar yana mai sakin yar dariya dariyar murmushi. mahabeer yace "thnkns u sir sannan mr johson yasake nuna masa wata matashiyar budurwa wacce zata girmewa ummu hani a shekaru yace "wannan itama 'ya tace sera sunanta fatan zakuji dad'in zama damu? Murmushi sukayu dukknsu sukace fatan hakan sir,, sundan jima sannan suka tashi tafia mahabeer ya matso kusa da ummu kamar gaske ya kama hannunta ya hade da nasa yace "sir bari mutaka muku nida little sister tawa, "ok thanks so much suks amsa dukknsu,, ummu hani kuwa sai qoqarin janye hannunta take cikin nasa amman sam mahabeer yaqi bata damar hakan riqeta katamau yayi yana murza tattausan tafin hannunta mai dumin gaske cikin nasa batareda ya ankara ba. shi yayi hakane danya sanya zuqatan su mr johson tunanin yana kulawa da sister din tasa da kyau, yaci nasarar hakan kuwa dan matuqa sun burge su mar johson din kuwa. har cikin gidansu suma suka shiga suka d'an zauna mikel da mahabeer kuwa sunata fira kamar sunsan juna daman, itama sera saumi taqalal Ummu hani takeyi da fira ita kuma taqi sakin jikinta. babu zato ummu hani taji sera ta rad'a mata a kunnen ta da cewa 'brodher naki is very Beautiful handsome guy, dan tunda nazo gidan ku niketa kallon brother naki, ko zaki bani shi muyi aure kuwa? dammmm!!!! ummu hani taji gabanta yayi wani iriyar bugawa batareda tasan dalilin hakan ba gareta, hakanan dai taji ranta ya mugun b'aci da maganar da sera din tai mata gameda mahabeer har saida sera din ta lura da hakan, sera tace ''nigeria ku ku kunada kishi haka ne ko? bakuson ai mata biyu da gaske ne kuwa fadamun? d'an sakin wani murmushin dole ummu hani tayi tana qoqarin magana ne taji mahabeer yace ''qanwa taso muje gida haka ko? da sauri kuwa ta miqe tsaye tana Murmushi lokaci day'a taji ta tsargu da kallon da makhel ke binta dashi da idanunsa quru quru kuwa,, jitayi mahabeer yasake riqo hannunta makhel ya biyosu zai rakasu knn sukaji muryan madam ikera watau maman su sera tace "makhel kasan injin injin wankin kayanmu ya samu matsala ka dauki kayanmu kakai a wanko su,,, haka mikhel yaje ya dauko kayan da yawa cijin qatuwar jikka ya fito suka tafi, harzai wuce mahabeer yayi saurin riqosa yace "makhel kawo kayan wankin nan qanwata saita wanke muku ay ko?,, zaro idanuwa ummu hani da makhel sukayi na mamaki,, basarwa yayi shikuwa kamar bai ganiba yace "kada kadamu ita haka take tana da son yin wanki sosai especially ma na kayan sawa shiyasa ko a gida itake mana wankin kayanmu so wannan ba abun damuwa bane ok,, makel ya dansaki fuskarsa daga mamakin dayayi cikin fara'a yace "amman ai sunada yawa fa kuma? ,, dafa kafadansa mahabeer yayi yace "wannan bawai wani abin damuwa bane raba kanka da in mutum nason abu,kaidai bani kaya kawai i will promise zakaga wankinku yadawo gareku fess soon, kaidai bamu kayan kawai kaje,, dole makhel ya sakar masa jikkar ya kama side dinsu yanata kallon ummu hani da tunani barkatai a kanta,, had'a idanuwa sukayi gani tayi mahabeer din ya kashe mata ido day'a tareda sakar mata wani zazzafan murmushin sa na mugunta yace,, "maza yarinya dauko jikkar ki biyoni ciki,, yana gama fad'an hakan yayi juyawarsa cikin tafiyar taqama yai shihewarsa cikin gidan, da kallo ta bisa na tsabar tausayin kanta wannan mutumin wai miyake nufu da nine yanada tausayi kuwa? lallaikm yayi gaskia daya tareta yace mata in zasu tafo nan qasar tayi saurin gaggawar tanadarwa kanta manyan2 maganin cuwuwwuka na damuwa iri iri,, kenan baiwa zai maisheni ashe!!?? tunano nasihar su baffa datayi gameda bin mijinta yasa jikinta taji yayi sanyi nn take, nan danan ta share qwallan da suketa zubo mata tasa hannuwanta biyu tana jan jikkar a qasa mai dan karen nauyi harta shiga cikin falon nasu da ita, shikuwa yana zaune a kushin sai jujjuya phone dinsa yake da yatsunsa 2 na hannu yana jiran shigowar ta...... *Xexen Fasaha* f. o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. *in dedicated to my mom sadeeq hawwas* 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣5⃣ 🌊🌊🌊 Yana ganinta kuwa nan ya dinga watsa mata wani banzan kallo dan ya kusan minti uku a hakan sannan ya miqe tsaye yace "biyoni ke,,, ahaka ta bisa sukabi ta wajen wata 'yar koridon hanya ta gefen kitchen sai gasu sun b'illo ta wata babbar hanya mai fili sosai ne awajen, anan ya bude jikkar kayan wankin ya duba yaga sunada yawa ba laifi nan ya dibar mata kusan kala 10 ya dubeta sosai da idanuwan sa kaifafa yace, "oya2 zo zo maza maza nan ki fara wankesu tasss ga sabulo da ruwa a containers zan fita kuma yanzun kan na dawo ki tabbatar kin gama wanke su tsab inba haka ba kinsan mi? shiru tayi masa ya daka mata wani iriyar tsawa da qarfi yace "useless girl badake nikeba ne wai??!!, da qyar ta bude bakinta yana dan dabarcewa tace ''a'a ban.. b.. ban sani ba'' gani tayi yasa hannu ya shafo belt din q'ugunsa yasaki wani mugun smile yace "hmmnnn jiki magayi ne muddin na dawo na iske kin tsaya shirita baki gama wankin nan ba,,""! yana gama fad'in hakan ya tsallake ta wajen ya fita, da kallo kawai ta bisa tana jinjinawa qin ta dayakeyi haka abin yakai yakawo har wasu yake sawa suna bautar da ita bama shi ba? daurewa tayi ta fara yin wankin cikin tunani a zuci tareda rarrashin zycitarta wacce ke cewa yanzu ummu hani daga zuwanki garin nan ko hutawa bakiba zaki hau aikin wahala knn? fidda komi tayi a ranta taci gaba da wankin inda Allah ma ya temaketa wankin nasu baida daud'a dan wasu kayan yanda kasan ba'a ma sanyasu ba haka suke shiyasa nan da nan tagama wankin ta shanya su bisa wear d'in wajen ta cire hijab d'inta ta matseta ta shanya tareda barin wajen ta nufi hanyar cikin kitchen tana shiga taga ba komi a kitchen din sai kayan na'ura dake aiki a ciki kawai,, tsaye tayi wajen canter ganin yanda rigar jikinta ta jiqe sosai tanata d'igan ruwa sosai yasata hakany yasata dan sunkuyawa qasan rigar ta kakkama gefen inda yafi jiqewar tana matsewa ruwan na fitowa nan ta sulale ta zauna bisa qafafunta tana maida numfashi dan tayi matuqar gajiya da qyar ta samu ta miqe ta koma daki ta cire rigar taje ta sake warwatsowa tayo alwala tayi salla,, har akayi magrib da isha'e kuwa batajin motsin dawowarsa ba harta kwanta ta fara gyangyadi sai kuma ta tashi tasa sleeping dress dinta, wata rigace iya qugu mai shara sharan tsiya sai wani guntun wando iyakarsa saman santala santalan fararen cinyoyin ta haka take ta saba ita sam bata iya kwanciya da abu mai nauyi komawa tayi ta qudundune cikin bargonta babu jimawa kuwa barcin wahalar gajiyar aiki da tasha ya sa6eta,, bai dawo gidanba sai 11 saura kai tsaye shima dakin ya shigo da wasu ledojin takeaway guda biyu medium a hannunsa, ajiye su yayi wajen gadonsa ya kwale kayansa yaje ya warwatso ya fito ya shirya cikin fajamas rigarsa sleeping drees sai wandonsa dogo ne saida har yagama turawa bash saqo ta cikin laptop dinsa sannan ya maidata mazauninta yakai dubnsa ga yankin da take kwance, d'an tsoki yaja dan hangota dayayi a duqunqune alamun barci takeyi. sai dai bai saniba tun shigowarsa ta farka dan sam ita batada nauyin barci koya taji motsi yanzun nan zata farka ta fiye tsoro, siririn tsuka yaja ya kalli takeaway dinda yayo musu shi dud abinsa da ita sam bai yarda ya barta ta zauna da yunwa ba sam sam danshi wannan bai day'a daga cikin tsaruwar tsarukan sa,, "ke??,,, kee??,,, taji ya fara kiranta dashi cikin dakakkiyar muryan sa, banza tai masa ta qara lafewa sosai a bisa katifarta tana hangosa can zaune bisa gadonsa ta tsakan kanin malullubin nata, tabe lips yayi ya jawo nasa ya faraci saida ya gama har ya wanko bakinsa toilet zai wuce yayi kwanciyar sa sai wata zuciyar ke ce masa a'a mahabeer itamafa matarka ce, kuma tanada haqqi a kanka kaje gudun kada ayan Allah ya ya sauka a kanka na kaci ka qoshi baka ciyar da matar kaba itama, dan dakatawa ya dan sakeyi kad'an kamar mai tunani sam baison abinda ka had'a sa waje day'a da ita, runtse idanuwan sa yayi kawai ya juya yanufi inda katifarta yake ya tsaya dai dai kanta, ita kuwa tunda taga ya nufota gabanta ke faman bugawa dan batasan da wacce yazo kuma ba, tsoronta day'a ma kada yazo ya qara tara mata wata gajiyar a jiki ta hanyar duknta da take tsoron yayi,, amman sab'anin haka sai taji yana fad'in "ke? ke? wai banace ki tashi ba? shiru tayi sakamakon hakanma sai wani iriyar juyi datayi lokaci day'a ta yakice bargon smn jikinta tana yin wata iriyar sabuwan miqa da hannayen ta alamun barci yayi mata dad'i d'in nan, gabansa yaji yayi masa wata irin razananniyar faduwa ya tsurawa q'irjinta ido na ganinsu da yayi a waje sake free suna walagigin su abinsu hakan yasashi kasa dauke qwayar idanunsa akai, babban burinsa na rayuwa shine yaga matarsa ta kasance ma'abociyar mayalwatan breast sosai yana matuqar son abin nan ga mace, sai dai yau gashi ya samu matar data mallakesu sai dai kash! ita din bawai yana sonta bane bare burin nasa ya ida cika gaba day'a, runtse idanuwansa yayi gammm danjin yanda nan da nan jikinsa ya fara canzawa jagorarsa ta fara motsawa da sauri yayi saurin gyara tsayuwar sa cikin dabara yadan matse qafafuwansa dan hana jagorarsa din tasa cigaba da motsawa dan kamar zata faso kayan jikinsa ta fito yakeji dan tsabar kaikawo dayakejin tanayi masa lkcn,, wani numfashi ya fara saki ahankali ya qara runtse idanunsa daga kan yarinyar shi kansa yasan yanada tsananin sha'awa muddin yayi tozali da matadanta kuwa kamar yanda yayi kicibus dasu kuwa yanzun (her breast),, shi kansa yasan qarfin sha'awar tasa yana day'a daga cikin abunda ya hanasa kula yan mata dan yatsani zina a rayuwarsa,, yafison dai ya dafi matarsa komin nisan lokaci kuwa. to gashi lokacin kuma yazo amman kuma baijin zai iya nunawa wannan qaramar yarinyar maitarsa bare harta ga jagorarsa a fili har tazo ta raina sa daganan kuma sai girma yazo ya fad'i,, dakewa yayi sosai tareda sake kauda idanunsa da suketa mugun nacin son qara kallon q'irjinta ganin taqi tashi yasa hannunsa saman kwankwason ta ya matsa mata shi da qarfi ai kuwa a zabure ummu hani ta wuntsula ta miqe tsaye gaba day'anta tana zaro fararen idanunta fess a fuskarsa yakuwa wulla mata hararar kanya dauke idanunsa akanta kuwa saida ya qara kallon mamanta "yasalam"!!!!!!,,,,,,,,,, ya furta aransa dan ganinsu daya sakeyi kurkusa dashi sosai gashi daman ko bra bata sanya ba, inzata kwanta barci bata iya tu'ammali da breazer gudun takura da sauransu. "kije kitchen ki hadomin copee yanzun nan,, abinda yace mata knn yabarta wajen tsaye,, tabe lips dinta tayi ta wuce tabar dakin a zuciyar ta cewa takeyi koda mima zan had'a masa cofee din inda babu komi cikin kitchen dinma? "mtss..... ta d'anja tsoki harta sauka qasa ta shiga kitchen din tanata dube dube mamakin ganin kayan abinci datayi cikin kitchen din na kowane nau'i ya bata mamaki lallaikm babu shakka dasu ya shigo yanzun cikin gidan dan data kitchen din d'azun babu komi cikinsa,, gas ta kuna ta hada masa cofee din yanata qamshi kuwa bayan ta kashe gas din ta juye copee din cikin☕cup ta hau sama ta shiga dakin dai dai wajen katifarta taja ta tsaya tana buntsuro masa bakinta tace "gashi fa to ni" jitayi yace "kina nufin ni zanzo na amsa? mtss to a nan nikeda buqata ki zagayo ki kawo min,, "sabon salo,, abinda tace knn ciki ciki sannan ta zagaya ta nufi gabansa yanda take tunkarosa ne yaga yanda nonuwanta keta rawa ne suna kallonsa yasa yayi saurin qara matse jagorarsa cikin cinyoyin sa yana ciccije gefen lips dinsa danhar ya fara jin danshi danshin lema a jikinsa sakamakon kallon q'irjinta da yasakeyi by mistakly a haka harta qaraso gabansa ta miqa masa copee din ya karba idanunsa na zube cikin nata haduwar hannuwan su waje day'a shine ya sasu dukkansu jin wani iriyar mugun shocking mai qarfi, da sauri ta janye hannunta shi kuwa kyabe lips yayi yakai copee din bisa red lips dinsa ahankali, yai masa kyakkyawar zuqa,, da sauri ya furzosa waje danjin abu guda biyu daya had'e masa lokaci day'a, nafarko dai tsananin qamshin da copee din keyi masane yasashi qagarar d'andana dandanonsa yana sha kuwa yaji dad'in sa sosai saidai wani azababben zafine daya ratsa masa maqoshi bazato babu tsammani mafarin knn daya furzosa babu shiri yana zaro idanuwan sa gamida shafa maqoshinsa da yatsunsa guda biyu a fusace ya auna fuskarta zuwa q'irjinta ya watsa mata kingin copee dun da sauri taja numfashi da furta ''hiqqqqq"!!! cikin maqoshinta dan bata zaci hakan ba daga garesa,, cikin masifa yace "bakida imanine qonani kike shirin yine komi?stupidity kawai, kina diyar buzaye kuma kema din buzuwa amman ace common copee ya gagareki settling? dalla maza bace min da gani ni kije kisake hadomin wani kuma wlh kika kuskura kika qara hadomin mai zafi haka saikin gane bakida hankali sakarya kawai maqetaciyar yarinya tana neman qonani haka kawai yayi maganar yana fifita bakinsa da hannayen sa bubbiyu,,tsaye tayi tana kallonsa kawai hannuwanta daure bisa qirjinra ita sam bataji wani zafi mai tsanani ba dahar zaice hakan,, duban jikinta tayi taga yanda gaba day'a rigar ta manne mata a jiki komi na halittar cikin q'irjinta ana ganinsa waje hatta pink din nipples dinta suna waje suma gaba day'a taji tsikar jikinta yatashi jin sanyi dake ratsata d'agowa yayi suka had'a idanuwa sauke idanunsa yayi bisa tsakiyar mamanta jiyayi kamar ya kamota jikinsa ya kwantar yaita yamutsasu ko hankali nasa zai kwanta yabar tsiyayar dayakeyi yanzu a banza,, amman dayake dan kansa ne taurin kaine dashi yasa shi sake murtuqe fuskar sa yace "kintsaya min akafa miyeeee?? mtss kin wani qwalalomin idanuwa zaki wuce koko sai nayi ball dake? da sauri ta juya ta wuce yabi bayanta da kallo yanda yaga 6anshard din mazaunanta da hips dinta na juyawa ne yasashi saurin tashi tsaye ya shiga toilet ya cire kayansa gaba day'a ya sakarwa kansa shower sannan ya tsane jikinsa ya sanya wasu kayan barcin yadawo ya kwanta tareda rufe idanunsa , yana kwanciya sai gata kuwa ta dawo ta ajiye masa copee din bedside dinsa kamar zatayi kuka harzata juya taji yace "ke zo nan, da baya baya ta dawo taja ta tsaya gabansa ya miqa mata ledar guda day'a tace "na qoshi ni" tana maganar tana kyafkyafta idanunta na alamun sonyin kuka, fiddo harshensa yayi ya lashi gefen lips dinsa ya watsa mata wani kallo ai batasan sanda ta sunkuya ta d'auki ledar ba tabar wajen ya rakata dawani nataccen kallon daya rasa gane kansa, saida ta canza riga sannan ta zauna taci ferfesun kifin sosai taje tayo burush ta dawo ta kwanta tana ta satar kallonsa har batasan sanda barci ya dauketa ba,,, shikuwa daqyar yasamu jagorarsa ta lafa masa harya samu ya kwanta shima,, washe gari ya fiddo mata sauran kishin kayan wankin sannan kuma ya gargadeta data wankesu suma tass kanya dawo daga school. daga nan suka fita shida mikel cikin motarsa zuwa school din,,, haka ta kasance kullum inzai fita sai yasan yanda akayi ya jajibo mata wani wahalallen aikin ya sakar mata sannan ya wuce, inbai samu aikinba kuwa dazai bata har qunci yake,, gefe day'a kuma kullum in ummu hani ta gama aikin gida da rana kanya dawo takan fito nan wajen gidan nasu inda keda wajen wanka a swimming pool tashige taita iyonta cikin jin dad'i danba qaramin dad'i take jiba in akace mahabeer ya tafi school ya barta in akayi sa'a sera ta dawo daga aiki nan suke haduwa su zauna wajen bakin ruwan amman bata shiga ita sabida tsoron ruwa takeyi sosai,, saidai nacin tambayar ummu hani datakeyi akan dan Allah ta fadawa yayanta tana sonsa dud intaiwa ummu hani wannan furucin kuwa jitakeyi kamar tana watsa mata barkono ne a jiki yayinda taji ciwo mai zafin gaske, nan take zata hadewa sera fuska dud iriyar firar da sukeyi kuwa a lokacin komin dad'inta. kullum sai sunyi waya da nabeela dasu momy umaima sosai har nabeela takan tsokaneta da cewa tayi qoqarin dawo musu da tsarabar cikin d'an London, ummu hani takan tab'e baki gamida yamutsa fuska kam dud intaji hakan daga bakin nabeela, haka suketa rayuwarsu babu ranar banza da mahabeer bai quntatawa ummu hani indai yana gida, ita tun tana damuwa ma har abin yazame mata jiki, wankinsu mikel kuwa kusan kullum ne saita yisa amman kuma abinda ke bata mamaki shine su kayansu wajen wanki yake bayarwa ayi musu a gogosu kuma tas,, kuma tunda tazo gidan kuwa har yanzu abincin oasis sukeci saidai Intayi buqatar dafa wani abu ko indomie haka taje kitchen tayi abinta taci copee ne kawai take basa yasha kullum da daddare kanya kwanta dan ita harma ta saba,, haka suketa tafiyar da rayuwarsu babu ruwan wani da wani bata buqatar komi bareta bata lokacin ta wajen rubuta masa a paper kamar yanda yace kam. a bangarensa shima yanajin dadin yanda alamurran daya kawosa qasar suketa tafiya dai dai danya fahimci hanyoyin cigaban habakan petroleum din sosai yanda zai wadaci al'aumma, a kuma tsakan kanin lokacin ne akayi bikin nabeela itama. cikin ikon Allah kam har yau gashi suna wata na uku a qasar London yarage saura sati biyu su dawo gida dud abinnan ummu hani bata saniba, dan yau tashi ma tayi ranta a b'ace tun jia da sera tace inda dai ta lura batason tagayawa yayanta tana sonsa to yau zata fad'a masa da kanta mafarin knn takasa nutsuwa tun jian dan yau gashi yana gida basu zuwa school yau,, a yau babu abinda taji ta tsana a rayuwarta sama da sera kuwa, tsana2 wacce bata taba sanin zata iya yiwa wani mahaluqi itaba, ko mahabeer dake mata takurawa batai masa koda kwatankwacin iriyar tsanar ba, yau da marece mahabeer suna zaune shida mikel waje suna duba wata mujalla tare, inkaga yanda mahabeer ya tsurawa mujallar ido zakayi tunanin ita yake karantowa amman a zahirin gskia kwata kwata hankalin sa bai ga mujallar tunani ya zurfafa yi na tun safiyan yau baiga wulgin yarinyar ba kamar yanda tasaba diminiyarta anan dakin nasu koko falo amman sabanin yau daya jita tsit,, wata zuciyar take cemasa to kai ina ruwanka da itama? ai dad'i zakaji ma tabar wulgawa ta gabanka bareta saka wata doguwar maganar kuma,, runtse idanunsa yayi sam baiji dad'in amsar da zuciyar tasa ta bashi ba kuma, makel ya dafa sayace what wrong with you mahabber? da sauri ya bude idanunsa ya saukesu a fuskar mikel tareda qalato wani zazzafan Murmushi yace "don't mention mikel ina tunanin gida daine kawai,, murmushi mikel yayi yace "am qanwarka she's beautiful girl zakabani ita muyi aure inzaka tafi?? wani iriyar bugawa zuciyarsa mahabeer yaji tayi masa, nan da nan kuwa idanunsa suka fara canza launi zuwa jaja jijiyoyin kansa suka tashi rado rado ya zubawa mikel idanuwa jikinsa har wani iriyar rawa-rawa yakeyi mai fuzga tsabar bacin ran maganar da mikel yai masa gameda yarinyar, da sauri kuwa mikel ya tashi muryan sa kamar a tsorace yace ''am.. ammmm mahab..beer bari ina zuwa,, daga haka yabar wajen da sauri ya shige gida,, a zuciyar makel kuwa tsoron ganin yanda mahabeer ya juye lokaci day'a yasashi yaji tsoro, saboda yaji labarin 'yan nigeria sun cika aljannu ga jikinsu shiyasa ya gudu dan a zatonsa lokacin sune zasu tasowa mahabeer kenan gudun kada ya kamasa ya kilesa a banza a wohi a yanda yaga shi mahabeer din kuwa cikakken qaqqarfan namijin gaske shiyasa yai masa qaryar zuwa ya dawo. danne kansa mahabeer yayi da hannayen sa yanajin wani mugun rad'adin zafi gameda abinda makel yace akan yarinyar can, zuciyar tace mizaisa ka damuto?nan da nan wata zuciyar tace saboda yana kishinta data auri arne,, cigaba yayi da sauke ajiyar zuciya yana nan ahaka saiga ruwan sama shaaaaaaa masu tsananin qarfi jiyayi kwata kwata yakasa qwaqqwaran motsi ma bare yatashi yabar wajen,, ummu hani dake saukowa daga falo taji saukowar wannan ruwan da qarfi lokaci day'a tuni ta daka tsallen murna dan tana matuqar qaunar taga tana wanka a ruwan sama shiyasa sauri sauri ta fito waje nn dai dai nesa kad'an da inda mahabeer ke zaune dan ita sam bata sanma yana wajen zaune ba, tana ta faman juyi cikin ruwan sai tsalle2 take tana qyal qyata dariya dan kashi 60 na damuwarta ruwan nan ya tafi mata dashi takeji. numfashi yaja yayi mugun tsurawa kyakkyawar fuskarta ido ganin yanda take dariya baqaramin kyau yarinyar tai masa ba yau sosai, jiyayi har wani yamm yamm tsikar jikinsa ke masa sam ya kasa yunqurin ma son janye idaninsa daga gareta yayi danji yake baiqi har da'iman yana kallon fuskar tata ba,, kwata kwata kwanannan baisan mike damunsa da wani muntsilinsa da zuciyar sa kemas ba a gameda ita yarinyar,,tana yawan fado masa arai koda baya gida kuma baisan wani dalili ba kuma shi,, jin ruwan sun qara yawane yasa ummu hani bude hannayen 2n ta waresu tareda d'aga kanta sama ruwan nashiga cikin bakinta gaba day'a rigar jikinta shara shara take very attrctv dan iyakarta qugunta dutta irin manne mata a jiki kamar wata leda, nonuwanta kuwa ga shatin su nan duka har nipples dinta saida suka bada sawu suma, sai dan gajeran farin wandonta iya fararen cinyoyinta, gashin kanta data kwance sa daqyar jia shine ya sauko mata ajiki ya jiqe sharkaf shima, ganin yanda maman ta suke son fuzgarsa kuwa aiba shiri yayi saurin dauke kansa zuwa can saman benensu sera,, Mikel ya hango ta saman benen yatsurawa ummu hani din idanuwan kamar wani tsohon maye, wani mugun radadin zafi mahabeer yaji ya sokar masa qasn zuciyarsa, da sauri ya miqe tsaye dan dai kawai ya gwadawa makel iyakarsa kawai yasa ya nufeta...... ita sam batasan ma ya tafo ba sai juyi juyinta takeyi a ruwan, jitayi an mata runfa ta baya an dafa qugun ta gamm an riqesa. da sauri ta juyo ganin mahabeer ne yazuba mata tsumammun idanunsa cikin nata yasa taji gabanta ya buga dammmm!!!!! a hankali tayi saurin sauke idanunta qasa tareda dora masa hannayenta saman kwankwason nata itama ta janye nasa hannayen daga samansu, tajuya knn zata tafi taji ya riqo hannunta ta baya dasauri gabanta na tsananta dokuwa kuwa,,, ta juyo idanunsu suka qara lumewa cikin na juna taga ya kashe mata ido day'a tareda girgiza kai alamun kada ta tafi,, janye idanunta tayi a karo ba biyu gabanta na qara tsananta faduwa a can qasar zuciyar ta ''tace miyasa maza basuda kunya ne yawancinsu??!! zasu gama fesama rashin mutunci amman da zarar tasu ta kawosu ba qaramin mamaki zasu baka ba,, tabe lips dinta tayi ta juya zata bar wajen taji yayi saurin fizgota zuwa cikin jikinsa ya wani qanqameta qam,, tundaga saman goshinta taji yake zano mata tsinin harshensa har zuwa cikin tausasan pink din lips dinta ya tura mata harshensa cikin bakinta yakamo nata harshen yafara tsotsar mata shi cikin zafi zafi sai sakar mata gumin numfashinsa yake a fuskarta , gaba day'a jikin ummu hani kabrewa yayi mata da rawa da tsuma dan tunda take bata taba tsintar kanta wannan yanayin ba sai yau,har wani yammmmmmmmmm!! takeji tundaga tafukan qafarta har zuwa saman kwanyar kanta. wato abinda turawan nan taga sunayin ranar nan shine yanzu yazo kanta? qoqarin fuzge masa take amman yariqe west dinta sosai da arms dinta ta yanda ko qwaqqwaran motsi ma ya hanata yisa lokacin, tsamm taji ya dauketa gaba dayan ta kacokam yayi cikin gida da ita makel kuwa yabisu da kallo baki bude,,,, mahabeer mai makon daya shiga gidan nasu ya qyale yar farar buzuwar diyar buzayen mutane a'a maimakon hakanma hawa saman benen yadingayi da ita suka shiga dakinsu kan qaton lallusan gadonsa ya kwantar da ita a hankali ya maida bakinsa cikin nata yayi wani saurin sake damq'o lebenta ta cikin bakinsa yana cigaba dasha kamar yasamu sweet minti milk, kuka takeson sakar masa danya barta amman rufe mata baki dayayi da nasa bakin shine yaqi bata damar hakan,, hannuwansa ya sanya cikin tulin gashin kanta yana yamutsa matashi gamida sosawa, a hankali yayo qasa da fuskasa yasa hab'arsa ya ture mata 'yar robar rigar dake jikinta sai gata ta dawo saman cikinta kuwa,, aiko yana ganin yanda manyan mamanta jazurrrrr dasu sukai masa cirko cirko a tsaye a gaba a hankali ya tsura musu idanuwansa da suka kad'a jajir dasu ya fiddo harshensa yafara lasar wuyanta yana goggoge mata lemar ruwan wuyanta da kwantaccen lafiyayyen sajen fuskarsa mai sheqi da fidda qamshi na daban, a hankali yoyo qasa da bakinsa zuwa dukiyarsu ta fulani ya dora haqoransa bisa red nipples dinta guda day'an yafara cicciza mata kanshi yana dan zazzagayawa da haqoransa nasa tsakanin niple din guda day'a dake riqe da haqoransa hudu biyu na sama biyu na qasa knn, komi cikin jan aji da taqama yake matashi,, tuni ummu hani ta rasama inda saqon mahabeer yai sending din qaramin tunaninta dan gaba day'a babu inda jikinta bai rawa kaf! kaf! ksf! , har yanzu sosa mata niples din nata kawai yake da teeth dinsa cikin sabon kalar salonsa na wasa da hankalin mace gamida rabata dashi nan take a jikinta. yana shirin tura nipples dinta day'a cikin red lips dinsa knn tayi saurin sa dogayen fararen hannayen ta riqe fuskarsa tana girgiza masa kai,, alamun a'a,,,kamar zaiyi mata kuka kuwa yaji a lokacin data tsaida san,, dai dai nan yaji qarar intercome dawani mugun qarfi dannawa ake batareda qaqqautawa ba kuma,,, wani iriyar dogon tsoki yaja ya miqe zaune daga jikin ummu yasa bargo yarufe mata jikinta ganin ta runtse idanuwanta gam taqi budewa, jin qarar intercome dinne sosai fiye da da yasashi miqewa tsaye a fusace yabar dakin yaje ya bude qofar, sera ce ta shigo tana sakar masa wani murmushi da wani farin gashin kanta. wani takaici ne yaji ya kamasa da sauri yayi gefe day'a ganin dayai tana shirin kawo masa runguma,, ganin haka yasa tace ''haba mahabber sonka fa zai iya kasheni plss help me !!! nacewa sister naka ta fada maka kumafa ko bata fada maba ne mato? fararen wasassun idanunsa da suka fara washewa daga janda ummu hani ta haddasa musu suka gama washewa zuwa yanzun, ya wani zuba ainihin kalar idanun nasa tsumammu yana kallonta kawai, tuni sera ta dabarce ta kasa nutsuwa dan idanun guy din kaifi ne dasu sunfi karfin ayi masa gardama indai ya zuba makasu dole ne ka bisa kamar magic abun nasa, sai dai ina abun ba sihiri bane a jinin sa yake. daga can daki ummu hani jin muryar sera a falo yasa tayi saurin miqewa tsaye ta maida rigarta jikinta ta nufo falon qasan, hangosu tayi a tsaye kamar sera zata shige jikinsa ganin fitowarta da yayi yasa ya janyo hannun sera suka bar falon zuwa waje,, dafe q'irjinta ummu hani tayi tareda fiddo idanunta dasauri ta koma daki ta fad'a bisa tsakiyar katifarta tasaki kuka mai sauti babu abinda take hangowa a idanunta sai yanda taga yaja hannun sera sun fita to ina zasu ne ana tsuga wannan ruwan?? kaddai abinda yagama yimata ne yanzun zaije yaiwa sera??!!! jitayi zuciyarta har wani zafi zafi takeyi mai maqaqi da tsananin daci a maqoshinta, wani sabon kukan tasake saki harda murza qafafunta bisa katifara tana turje turje a rubda cikin da take kwance a katifar tata... *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. Maman manal (Matar doctor) Allah ya hutar da zuciyar nan dai🤪😎 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣6⃣ 🌊🌊🌊 Mahabeer kuwa ana cikin tsula ruwan saman nan yaja hannun sera basu tsaya ko ina ba sai falon gidansu, sunyi sa'a ba kowa kuwa a cikinsa nan ya zaunar da ita ya zauna nesa da ita kadan ya sake zuba mata idanunsa farare da suka ida washewa yanzun gaba dayansu, a hankali ya bude bakinsa yace "in tambaye ki sera man?,,,,, saurin gyad'a masa kai tayi alamun tana jiran tambayar tasa, gyara zama yayi yace "naceba toke bakida wani saurayi ne ke? sera tace ''em em ina dashi amman babana keson aura munshi ni kuma bana sonsa kai zance masa ina so,, hade fuskarsa mahabeer yayi tamau yace ''shuhhhh🤫,,!! kinga ni nan da kike ganina ga al'adarmu dud wata mace wacce mahaifanmu suka zab'a mana to mu su mike aure sam bama bijerewa umarnin iyayenmu kuma ninan da kike gani anmun aure matata tana gida nigeria kuma sannan ma kisani sera ni banda tsarin zama da wata mace sama da d'aya dan haka na gode da sona da kikeyi kawai dai inaga mu cigaba da zumuncin mu kawai hakanma is okey, ok? sam sam bataso jin hakan daga garesa ba harya miq'e zai juya ya tafi tayi saurin tashi tace "please sss waitt mahabber,,, ni koda baka aureni ba to kawai mu more rayuwarmu mana dan daga ganinka nasan zakayi qwazo ga mace please yhu agree?,, zuba mata idanunsa yasakeyi aransa rayawa yake miyasa sam bature baisan wani wai kunya ba?. a fili kuwa sake gimtse d'aurarriyar face nasa yayi cewa yayi "nooooo noooo sera hakan ba kyau, addinin mu ya hana adultery at all but now just kije ki auri zabin babanki wanda ya baki nikuma nagode da kulawarki kaina,, harya juya zai tafi tace da sauri "to naji amman tsayani na d'auko kayan wanki mu kaiwa sister dinka dan sun fara sake taruwa, mungode dan tana qoqari fa,,, tayi hakanne kawai danta samu ta bisa don ta dunga kallon sa kotaji dad'i dan kwata kwata bata gajiya da kallon kyansa ko Kadan a rayuwarta kkda kuwa ace zasu kwana a hakan ne bata damu ba ita,, dan dakatawa yayi bai jiyoba taji yace "wankin ya isa haka na hanata daga yau, ku dinga badawa ana wanko muku kamar yanda muma muke bayarwa dan aljannun wankin sun tashi daga kanta yanzu ta daina yi"!,, daga haka yayi wucewarsa yabar sera nan da cizon yatsa ganin haqarta bata cimma ruwa ba, pridge ta bude ta dauko wata qatuwar kwalbar giya ta zauna anan t dinga kwankwad'a saida tayi tatil sannan ta baje wajen tana surutai. tundaga falo kuwa ya dunga jin kukan ummu 'rasssss!!!! yaji gabansa ya buga, miye yafaru da ita to???!!! tambayar dayaiwa kansa knn, gudu gudu ya haye saman benen ya bud'e d'akin nasu ya shiga cn ya hangota bisa katifarta ta wni duq'unqune tanata kukanta, zama yayi gefenta yana fad'in "ke? ke? mine yafaru haka?, yayi maganar yana qoqarin riqo tafukan hannayen ta a cikin nasa,, da sauri ta warce hannunta daga nasa tareda dalla masa wata iriyar qatuwar harara ta koma taci gaba da kukanta mai shessheqa, mamaki abin ya basa kuma gashi taqi fada masa mike faruwa bare yasan kan zaren, miqewa tsaye yayi ya d'an wani tab'e red lips d'insa har zai wucewarsa yabar wajen harya fara taku biyu yaji yakasa barin wajen gaba day'a, tunowa da yanayin daya kasance da yarinyar d'azun yaji hakan yasake dawo masa, tunowa da santsin fatar jikinta da cikar mamanta burinsa kuma, tofa shine yasake sashi wani kwad'ayin qara tsayawa wajen wataqil kozai samu mai mai inyayi sa'a, a haka din kuwa ya dawo yasake zama yace cikin had'e fuskarsa "wai keto bazaki iya fad'amun abinda ya farun bane koko? mtsss zaki wani bi cikamun kunne da kuka kuma kinsan natsani hayaniya a tattare dani ko? cikin kuka yaji tace ''ai dole kace haka man inda katafi kaja waccen banzar kiristan sera din kun tafi wani waje tare ni kuma katafi ka barni babu abinda ya dameka,, ni kawai yanzun wlh banson ganinka dan Allah amakson na roqeka katafi ka koma can wajen kwanciyar ka inda daman... daman ba tare muke zama ba katafi katafi pleass amakson,,,, zuba mata idanunsa yasakeyi yana kallonta cikin nazari tuni ya fahimta babu abinda yake damun yarinyar face kishi,, kishi??? yasake tambayae zuciyar tasa,, to intana kishina knn tana sona kuma?,, wani b'oyayyen murmushi ya d'an saki gamida fiddo harshensa ya lashi red lips dinsa sosai yace "ke sona kikeyi ne har zakiyi kishi na daga na dan fara d'an latsaki d'azun? yayi maganar yana ciccijewa tareda shan qamshi, a fusace ta dago kai ta dubesa tace "wa keson naka? tabb!! Allah sawaqa mun wlh na soka kawai dai ina tayasu mah kishin kana tarayya da arniya ne"!!,, tayi maganar da qarfi sannan ta koma taci gaba da kukanta,, yatsunsa yasa guda biyu ya toshe kunnuwansa jin qarar kukan ta ishesa kuma sai yaji baji dad'in furucin ta datayi na bata sonsa datace, wani zafi zafi yaji a can qasar zuciyar tasa, kuma yaji sam yau yakasa yi mata fad'a bare wani zare mata idanunsa da wata tsawa kamar yanda yake matan, hasalima saiya bawa kansa laifi akan miyasa ya kama hannun sera suka tafi gashi yanzun yasa ranta ya baci tana kuka shi tsoron sa day'a ma kada wani ciwon ya sameta,,, dafe kansa yayi jin qarar kukan nata ya sake lunkuwa dole yasa sa tashi ya koma makwancinsa bayan ya d'age labulen dake tsakaninsu danya samu damar kallonta sosai batareda yasan dalilinsa nayin hakan ba,, tunani yakeyi a zuciyar sa bayan ya kwanta na shin wai wannan son datake nuna yanawa sera miyeshi? shi so din yaya ake ganesa? shi baisanma yanda so din yakeba bare harya yisa, dan siririn tsoki yaja dan rasa gane amsar dayake tambayar kansa da ita, runtse idanuwan sa yayi a zuciyarsa yace "mata matsala ne da saka wa mutum ciwon kai, haka suka kasance har tsawon kwana 2 sam ummu hani fushi take da mahabeer sosai ko ganinsa ma intayi da zarar ta tuno abun sai haushi yasake cikata iyakarta dashi ta kaimasa copee dinsa dud dare kamar yanda ya saba sha, sam mahabeer yakasa nutsuwa baisan daliliba, abun yakai yakawo har school inyaje tunanin yarinyar da damuwarta hanawa ransa saqat suke, kamar yanzu daya fito wanka daga toilet yagama shafe jikinsa da lotions dinsa gamida bin kowace ga6a ta jikinsa da wani sanyayyen perfume nasa ya shirya cikin q'ananun kayansa yarasa tayaya zai b'ullowa lamarin yarinyar da damuwarta da rashin ganin walwalarta ya hayyaci rayuwarsa, wata dabara ce yaji ta fad'o masa arai nan yasaki wani muskilin murmushi kawai yaci gaba da taje sumar kansa a gaban mirow dan ga alamun zai fita ne, da yake lokacin 2 ne na rana basu jima da dawowa daga school ba, yana hango ummu hani bisa katifara ta juya masa baya kamar mai barci amman tunani ne kawai takeyi can qasar zuciyarta tana yawan tuno abunda ya faru a tsakaninta dashi saitaita tuhumar kanta akan mima yasa ma harta biye masa mutumin dabawai sonka da qaunar ka yake ba, wata zuciyar tace mata "toke ummu miyasa ne zaki damu akan wani bai sonki? toke son nasa kikeyi ne? da sauri ta girgiza kai tareda turo d'an bakinta tayi jin tayi saurin runtse idanuwan ta tarasa tunanin da zatayi ma, jin wayarta dake gefen kanta tana ringing yasata dauka "sister nabee amaryar mu i miss you,, abunda take fadawa naneela knn data daga wayar,, ganin mahabeer ya fita daga dakin yasata bisa da kallo tana yatsine fuska ranta taji ya dan baci kadafa ace wajen sera zaije??? rassssssss taji gabanta ya fad'i, jitayi idanunta sunyi qwal qwal qwal tana shirin sakin kuka taji nabeela tace "habawa amarya yaya amarcin da dad'i ko?? da sauri ummu hani ta saita kanta ta dawo nutsuwarta danta ma manta suna waya,, wani iriyar qararren murmushin dole tayi sannan tace "aimu mun tsufa da amarci sister saiku sabbin hannu ay,, dariya nabeela tayi tace "kai wlh abun da dad'i kuma da wahala sis, har ummu hani zatace mi!? saitayi saurin yanke maganar da cewa ina angon halan ya fita? nabeela tace "eh yanzun nan nasamu ya qyaleni ya futa office,, nabee tace kinsami sister? girgiza kai ummu hani tayi cikin sanyin tace "a'a sister,,dariya nabee tayi tace "yanzufa in gaya miki sweet nawa ya gogar dani da daddan abunnan uhmmm har banson ya fita wlh ya barni a gida banson mata suna kallemun shi sam,, murmushi ummu hani tayi tace uhmm bakida dama sister" iya haka ta tsaya da maganar tunda batasan yanda abun yakeba ita kam bare har ta qarar,, nan suka jima suna fira sannan suka ajiye wayar,, su annah da momy umaima ummu hani ta kira sukaita suma har annah na tsokanarta da cewata gaida raggon mijin nata haka suka kasance cikin fira mai dad'i sannan sukayi sallama, har ranta ummu hani yanzun taji sauqin damuwar tata sai dai bataji dad'in yanda su baffan basuda waya dataji muryarsu suma yanzun taji dad'i a ranta, kwanciya tayi sosai tarasa mike mata dad'i ma haka ta kwashe tsawon awa biyu sannan taji ana danna intercome, abayarta ta dauro tazura bisa kayan jikinta ta sauko qasan falon ta isa ta bude qofar,, zaro fararen idanuwanta tayi waje dukknsu cikin gigita tareda dafe q'irjinta ganin yanda wani mutum mai sanye da fraren kaya ga alaman dai doctor ne, to shinefa taga ya riqo mahabeer ta kafad'arsa shikuwa mahabeer sai fmn sake langwabe msa yakeyi a jikinsa idanunsa a lumshe yake furta "arghh! wash!! cikina doctor marana ciwo muje in kwanta kona samu sauqi ban jumurin tsayuwan,, kuka ummu hani ta saka tana fadin "doctor please tell me..miye... miya samesa,, wayyoni Nashiga uku ummu hani ni yau"!! nanta qara bude baki tana kuka doctor yayi alamun ta basa hanya zasu wuto ciki,, da sauri ta wuce kuwa ta matsa harda ita aka kamasa aka kwatar bisa kujera sai faman matse matsen fuska yake alamun mai ciwo muraran,, dan babu wanda zai gansa yace ba ciwon gaske bane yake ba, dagowa doctor yayi ya dubeta yace "ya kuke dashi ne madam ? cikin rawar murya tace yay.. mahh.. mahabeerrrrr.... Mim... mijina.. ne shi doctor, dan Allah sanar dani miya samesa hakan bacin yanzun nan ya fita? tayi maganar hawaye masu zafi suna sauko mata, cikin satar kallonta mahabeer ya d'anyi sannan yayi saurin sake rufe idanunsa kuma yana cigaba da danne mararsa kamar mai ciwon gasken gaske amman qwarai yaji dad'in yanda yaga ta nuna damuwar ciwon nasa harta furta shi din mijinta ne ta kuma furta sunansa da bakinta abinda bai taba jin ta fad'a ba koda wasa kuwa tun kan aurensu,, kallonta doctor jey lesep yayi sannan yace "amm kada ki damu ni doctor dinsa ne mai kula da lafiyansa,,shiru ya d'nayi zuwa can yaci gaba da fad'in "duddai nai masa cikakken bayani kema kuma nike baki shawara a matsayinki na matarsa komi yace yanaso gskia kiyi gaggawar yimasa shi sbd lafiyarsa ya dawo, inba haka ba kuwa kuna gabda rasa shi dan ciwon nasa dake damunsa ya hau sosai kuma baima dace inda yanada mataba ace yana cikin wannan wahalar halin buqatuwar mace haka ba,, saurin sinne kanta ummu hani tayi cikin tsananin kunya dan gane inda bayanan likitan suka nufa ne yasata kasa furta komi jikinta taji yayi sanyi yaya zatayi in mahabeer ya mutu yabarta anan qasar tayaya zata iya komawa gida nijeria? gabanta ne kawai ke cigaba da sake bugawa. had'a idanuwa doctor sukayi shida mahabeer a dan sace sukayi signal alamun tsarin shirin da sukayi akanta yatafi dai dai yanda suke buqata, miqewa tsaye doctor yayi yadubi ummu hani dahar yanzun kanta ku qasa yace "ni zantafi madam fatan zaki dinga basa kulawa takomi ciwon nasa keso dan cigaban lafiyar sa ko? a hankali ta gyada kai alamun eh,, yi musu sallama yayi ya wuce yana faman shafa jikkarsu ta likitoci wanda take cike taff da kud'aden da mahabeer ya basa danyi masa wannan dan aikin batareda ya duba lafiyarsa ba kawai dai planning ne hargashi lokaci kad'an yasamu wannan iyayen kudin dake cikin jikkar sa, inama ace irin wannan sassauqan aikin na zuwar masa kullum aida retire kawai zaiyi da aikinsa yaci gaba da cin duniyar sa da tsinke shida kudinsa ahaka yashige motarsa yabar gidan. ,, (ashe yanzun fitar mahabeer wani private hospital yaje ya bawa doctor din isassun kudi ya fad'a masa irin abinda yake buqata na qaryar ciwo da suka shirya kuma doctor din yagama fadawa ummun yanzun shi mahabeer din dud yayi hakanne dan son ganin saukowar fushin ummu hani koya samu relief aransa danba qaramin azabtuwa yakeba da hakan ba wannan kenan?). cikin yamutsa fuska mahabeer ya wani qara narkewa bisa kujerar harda dan sulalowa qasan grass carpet din falon yana danne mararsa yana ciccije gefen bakinsa da haqoransa idanunsa aruntse gam gam,, babu wanda zaiga mahabeer lokacin yanda yake kwance male male a qasa bai dauka ciwon na gaske ne yake ba, wata siriryar qara yasaki da sauri ummu hani tayi wajensa batasan sanda ta duqa gabansa ta riqo hannayensa ba idanunta na fidda qwallar tausayinsa cikin muryar kuka tace ''sannu,, inane yake maka ciwo??! tayimaganar hawaye masu zafi suna faman sake sulalo mata a check dinta, cikin iya acting din ciwo ya nuna mata mararsa daqyar ya bude baki yace "wasshhhhhhhh!!! itane kemun ciwo,, da rawar murya sosai tace "to...t. toshi doctor bai baka magani ba??! cikin cigaba da runtse idanuwansa yace "yaimun allurai dai sannan kuma yace mun su sauran magungunan da za'a bani inasha suna nan gidan wajenki.. ashh!!! ya fad'a hakan yana qara danne mararsa sannan yaci gaba da cewa"yace suna nan gida dazarar na samesu na fara sha sosai yanda ya kamata to zanji sauqin ciwon duka, da sauri kuwa ta miqe tsaye tace "yawwa to suna ina a daki kwatanta sai naje na dauko maka magungunan kasha ko? inje in dauko maka to? girgiza kai kawai yayi yayi shiru ganin bata fahimci manufarsa bama gaba day'a, sake komawa tayi ta tsugunna a gabansa tace "kaji ko pleass ka daure ka fada mun inda magungunan nan suke saina dauko maka su kasha koka samu sauqi sosai yanda yakamata,, gani tayi ya miqe tsaye daqyar yana taune lebe zai haura sama nan itama tayi saurin miqewa tsayen tareda jefarda hijab din jikinta ta temaka masa suka shiga har cikin dakin suka isa kan gadonsa ya kwanta daqyar yana cigaba da sakin numfarfashi ,,saurin zama tayi a gefensa zuciyarts cike da dumbin tausayinsa tsoro takeyi kadafa tunanun datai d'azun yazama gske ace suna qasar nan ya mutu ya barta daya zatayi knn?? Saiko ga wasu hawayen sharrr jitayi yana faman goge mata hawayen fuskar tata da tattausan tafukan hannayen sa biyu,,,, idanunsa a lumlimshe sai wani faman qare mata kallo yake a dukiyar fulaninta a b'oye2 cikin dubara ta qasan idanunsa lumsassun nan, ganin yanda rigar jikinta doguwa ce kalar yalo mai gidajen qoqunan gidan breazer suka sa mamanta qara d'agowa sama sosai sunata sheqinsu kamar yanda yagani yanzun ,,hakan yasa sa sake lumshe idanunsa tareda lasar jajayen labbansa,,,, lokaci day'a yasake sakin wata siririyar 'yar qara yasake danne mararsa yana juye juye saman gadon,, AllAh sarki ummu hani sarkin tausayi da sauri ta zabura ta matso kusa dashi sosai ta zauna tsakiyar gadon nasa tareda d'ago kansa ta d'orasa bisa cinyoyin bayan ta zauna tanata faman tofa masa add'uoe kowace tazo mata a cikin bakinta lokacin kuwa,,, a wahale yake sauke nishin daya qirqirowa kansa shi, rintse hannunta duka biyun yayi gamm cikin nasa yana sauke ajiyar, ganin hakan da tayi yasata saurin cewa "Pleass naroqeka ka fad'amun inda magungunan suke na dauko maka saikasha koka samu sauqin wannan wahalar ciwon naka sosai kaji?? daqyar ya d'ago idanunsa ya watsa matasu a hankali ya furta "doctor yace suna jikinki magungunan ai?? Zaro fararen idanuwan ta tayi waje dukknsu tace nikeda maganin ciwonka a jikina?? a ina suke to,,,?? nanko tahau dube dube cikin jikin nata kamar zata gano magungunan da yake magana akai din kuwa,, babu zato taji yasa tafukan hannuwan sa ya shafi saman mamanta dukansu sannan cikin qasa da murya na wanda zafin ciwo ke cinsa wanda komin taurin kanka dole ka tausayawa masu irin ciwon insun buqaci temakon, jitayi yace cikin sanyin murya "doctor yace zaki dinga feeding d'ina da feader breast dinki zakina feeding dina kamar baby koda yaushe har tsawon sati uku to ciwon zai daina,, yayi maganar gamida sakin tari harda danne qirjinsa da hannunsa,, da sauri tadinga sake binsa da sannu gamida d'an riqesa ganin datayi kamar zai fad'i sannan cikin rashin fahimta ta dago ta dubesa sosai tace "amm banfa ganeba bafa ni? feeding kamar mi knn? harga Allah itakam bata gane nufin nasa ba sam sam,, lura dayai bata fahimci bayanin nasa ba a zancen shiyasa ya fito mata a zahirin sa na zancen yace "doctor yace zaki dinga bani breast dinki kina feeding dina dasu kullum har tsawon sati 3 sannan ciwon zai barni gaba day'a,, zaro idanuwa tayi nanda nan wata iriyar kunya ta tsurgata tayi saurun tashi zata bar wajen taji yayi saurin riqo hannunta yadawo sa ita ya zaunar a inda ta tashin yawani Marairaice mata idanunsa sunyi ja kamar gaske yace "kicece rayuwata ummuhh haneyy please,, jin yanda ya furta sunan nata cikin qwarewa har wani irinnnn tsurrrr taji a cikin jikinta dubnsa tayi sosai taga dud ya sauya kala yakoma ta atausaya masa? Yazatayi? ga allah ta fito garesa zata koma kuma gashi tausayinsa baqaramin tasiri yayi a zuciyarta ba runtse idanuwa tayi tace cikinrawar murya "t..to am..amman ka kashe hasken dakin to,,tayi maganar tareda saurin sa hannayenta ta rufe fuskarta dasu,, dubnta kawai yayi yana sakin wani murmushin cin nasara da yayi, lallaikam wanan yarinyar ce d'anya shakab babu wayau na kirki tartare da ita shida yasan da wannan dubarar aida tuni ya soma yimata ita yana rage zafi ma da ita,, kamo hannunwata yayi tayi saurin sake runmtse idanunta kuwa gamm wani sanyayyen Murmushi ya fesar yace how old are you? cikin siririyar muryarta yaji tace "iam 18 years old,, shuru yayi yasake fesa mata idanunsa tunani yakeyi lallaikam yanzun shekarunta 18? dole kuwa ta kasance wacce zaiwa dubaru ta kowane bangare musamman mata da suke da raunin tunani a fannoni da dama bare ita daya lura batasan komi a harkar aure bama, jinya miqe zaune ya kashe qwan dakin tareda kunna wani gulub din amman maras haske sosai yadawo ya zauna a gadon cikun muryarsa ta maras lpia ya kuwa sake noqeta sisai yace "ummuh haneyyy gyara zaman yanda zakiiji dad'in fedding nawa ko?? cikin rawar jiki ta d'ora qafadunta bisa gadon har a ranta burinta na temakonsa ya warke ne kosa koma gida shiyasa bata kawo komi a ranta ba, gani tayi ya rarrafo ya dora kansa a bisan cunyoyinta kamar yanda ake kwantar da baby inzaisha mama haka yayi mata kuwa tareda lumshe idanunsa a hankali ya furta "Pleass ummuhh haneyyy yiki fara bani magun gunan nawa kona samu relief aouchhh!!! yaqarashe maganar da sakin wata 'yar q'ara gamida matsa qirjinsa alamun zafi yake masa shima,, sannu kaji cewar ummu hani cikin wani irin sabon tausayin kansu datakeji na ratsata,, shiru yayi baice komiba saidai ma idanunsan nan daya lumshesu, cikin tsanin kunya tasa hannu ta zuge zip din dake a tsakiyan rigar saiga manyan baloons din ummu hani nn waje dukknsu a ciccike tantsan tantsan sai shequn sulbi suke fitarwa, a hankali ta duqo dasu setin fuskarsa jikinta na rawa rawa ta dora masa kan nipple dinta feader brest guda day'a bisa jajayen lips dinsa tana goga masa su akai,,,ta kama idanunta ta runtse gammm gamm, wani irin taushi mahabeer yaji ya dura bisa fuskarsa wanda hakan ya tabbatar ummu hani tayi shirin fara feeding dinsa knn, aikuwa cikin wata rawar jiki ya bude red lips din nasa ta ida tura masa shi a baki ya rufe yafara sucking idanunsa a lumshe cikin wani tsansnin jin dad'i yake jinsa yanda kasan yana mulmular kan feda haka yajewa niples dinta dukansu yana kama wannan saiya saki wanna daga kwancen dayake a saman laps dinta. Kamar wani yaron goye jiyake baiqi ace sun dawwama a hakan ba kuwa, still kansa din yana kwance bisa cinyoyin ta ko motsawa bai sonyi ma bare, amman kuma iyakarsa bai taba ko inaba nata, yana nan dai yayi kwance ana feeding dinsa na magani,, ummu hani kuwa wani abu taji yana yawo tsakiyar kanta kamar an d'auke wutar nefa kwata kwata ta kasa motsin kirki da sauri kuwa tayi qoqarin fuzgewa daga garesa tayi, jitayi yasa dogayen hannunsa yayi saurin zagaye kwankwason dasu cikin sauri yana fadin "Pleass ummu haneyy don't leave me alone i need help you now please,,doleta ta haqura taci gaba da feeding nasa kuwa sun kusan awa daya a haka saida yaga ta sakar masa kukane jin yanda niples dinta suke mata zungar zafi yasa dole ya cire bakinsa badon yaso ba tayi saurin maida zip din rigarta ta zuge tana qoqarin guduwa zuwa makwancinta taji ya jawota cikin faddaden qirjinsa ya matseta gam ya lalubi kunnenta ya rad'a mata da cewa "sannun ummuhh haneyy naji dadin temakona da kikayi Allah shiyi miki albarka,, har cikin ranta taji dad'in addu'ar tasa kuwa lumshe idanuwa tayi tareda sake lafewa cikin qirjinsa sosai tana shaqar qamshinsa,, yanzu shiknn sai zuwa dare zaki qara feeding bani magungunan ko ummmuuhhh?? cikin kunya ta daga masa kai alamar eh" dudda yanda takejin suna mata zunga amman burinta shine yawarke kamar ynda doctor yace zasu iya rasasa muddin ba ai masa abinda yake so ba, yanzu inta qyalesa harya mutu taqi temakonsa Allah zai hukuntata a matsayinta na halalinsa ta hanasa kuma, inkuma ya mutu yabarta anan qasar tayaya zata iya kai kanta gida?? Katse mata tunani yayi da cewa "ummuhhh yunwa nikeji please help me,, tashi zaune tayi da sauri tace to fad'a mun mikakeso in dafa maka em? kwanto da kansa yayi bisa fuskarta a sanyaye yace "jellop kuskus mai kifi ma just is okey,,"to bari naje na dafo maka na dawo,, daqyar ya iya sakinta ta miqe tsaye knn tayi saurin dawowa baya baya sakamakon 'yar juyar dataji tana shirin kadata wajen tunano season din da suka kasance yanzun dashi. shikuwa saurin tarota yayi zuwa jikinsa yace "miya sameki kobaki lpia ne kema? girgiza kai tayi a hankali cikin dan qwarin jiki ta sake miqewa daga jikinsa ta fita daga dakin yayinda ya bita da kallo. wani sanyayyen Murmushi yasaki tareda komawa da baya ya kwanta yana shafa sajensa idanunsa a lumshe yana sake lasar red lips dinsa shi kansa yasan yau yana cikin farinciki sosai na shayar dashi da ummuhh haneyy tayi batareda tayi la'akarin da 'yan karin magana ba da suke cewa "namiji q'udan zuma bane ga zaq'i ga kuma harbi???,,,, *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣7⃣ 🌊🌊🌊 Tsaye take a kitchen bayan ta gama gyara wajen da tayi girkin ta d'auko kus kus din cikin plate ta hau saman dakin ta shiga cikin yar qaramar siriyar muryarta tayi sallama, hangosa tayi bisa pray mate yana bada sallar la'asar dinsa, dayake bayan fitarta ya jima kwance a wajen sannan ya tashi ya shiga toilet yayo wanka tareda alwala, ajiye plate din tayi nan gefensa ta tashi itama ta d'auko towel da hijab dinta ta shige toile din tayo wanka tareda dauro alwala,, kunyar fitowa tayi daga toliet din danjin wata iriyar kunyarsa na ratsa sassan jikinta,, takusan rabin minti ashirin tana tsaye sannan ta daure ta fito ga mamakinta sai taga bata iskesa dakin ba kuma, zuciyarta cike da tunanin shida bayya lpia kuma ina yaje haka knn? sallah tayi sannan tayi simple shafarta 'yar farar fowder ce tasa tareda gyara girarta ta shafa wetlips dinta ta bude jikkar kayanta ta fiddo wasu fararen riga da wando na jeans na mata, wandon ta fara sanyawa taga yanda ya fiddo mata sharp din dukkan illahirin q'ugunta da hips dinta sosai2, cikin nan nata shafe kamar batasa masa komi a cikinsa, daga wajen cinyar wandon kuwa dud anyi masa tsagu2 daga kwance guda uku shiyasa zaka iya ganin fararen cinyoyinta daga jikin kitar wandon, sai kuma aljihunan wandon gaba da baya ne, ta sanya farar 'yar firut din rigarta dan iya cibiyarta ta tsaya mata rigar sai yan qananun aljihuna a saman kowane breast nata guda, sai kuma wasu jajayen maballe data datse gaban rigar dasu bayan tasa,, ta kasa tulin gashin kanta gida biyu dan shine kawai zai fi mata sauqi inda ba iya sharcesa take sosai ba sabida yawansa da tsawonsa, har saman bisa kwankwason ta yake saukowa, shiyasa take rabasa gida biyu ta sharce sa guda guda sai tayi parking dinsa kawai,, zama tayi ta d'auko wayarta tana neman layin sister nabeela taji switch off tsoki tayi sannan ta kwanta saman katifarta, jin motsin an bud'e qofa baisa ta juyo ba dan iriyar daddad'en qamshin perfume nasa data shaqa ya sanar mata da shine a wajen ya shigo, rubda ciki tayi sai jitayi anbi lafiyar gadon bayan ta an kwanta gamida rungume cikinta ta hanyar saqo hannunsa bibbiyu da yayi a qasan katifar nata tareda kutso fuskarsa tsakan kanin wuyanta yana shaqar qamshin perfume dinta itama mai sanyin dad'i, juyowa yayi da ita ta koma saman qirjinsa shi kuma yayi qasa, noqe kanta tayi cikin kunya ganin yanda mayalwatan breast dinta suka zube saman qirjinsa kwance shi kansa yanajin tsabar taushinsu har cikin tsakiyar kansa kuwa, daqyar ta bude baki tareda bude siraran pink din lips dunta tace "kaje wani gunne? gyada mata girarsa yayi guda day'a cikin wani sabon iriyar narkakken murmushin sa daya kadarwa ummu hani da gaba danba qaramin kyau taga ya qara yi mata ba, jitayi sosai yasa hannayen sa ya qara matseta cikin jikinsa sannan yace "eh magani na dan je siyo mana milk ne dan naga namu sun kusa qarewa ince dai komi lpia,, kwantar da fuskarta tayi bisa faffadan qirjinsa sannan tace "em lpia naga dai kada abincin naka ya huce ne baka ciba kuma kaga patient ance ba'a son suna zama da yunwa dan yunwar ma ciwo ne babba, wani dad'i yaji yasake ratsasa yana jin dadin yanda take basa kulawa ashe dai yarinyar haka take da sauqin kai sosai shikuma yana mata kallon mai jiji dakai dan taga tana da kyau? ashe abun ba haka yake ba rashin fahinta ne kawai dayayi saurin giftowa tsakanin su tun asalin farko,, tashi yayi zaune itama ta miqe suna kallon juna ido cikin ido babu wanda yayi qoqarin janye idanunsa cikin na juna kusan 3 mints sannan yasakar mata wani killing smile tareda sake d'age mata girarsa guda day'a, saurin maida kanta qasa tayi cikin tsananin kunyarsa,, jitayi ya tallafo fuskarta da tafukan hannayensa yasake mayar da idanunsa cikin nata cikin kyaf kyafta ido tasake cewa"em.. em kada abincin fa yayi sanyi kuma, dubnsa yakai can inda abincin yake gefen bed dinsa sannan ya dawo da dubnsa gareta yace "ummuhhh kada ki damu bancin abinci da zafi ni daman saiya huce ok? gyad'a masa kai tayi alaman ta fahimta,, yawwa dan haka ma anan bisa katifarki zamuci abincin jeki d'auko munshi ki kawo mun,, tashi tayi ta fara tafiya ganin yanda qugunta ke motsi gwanin sha'awa shiyasa yaita binta da kallo har saida ta dawo sannan ya dauke idanunsa cikin dabara, rigima yasa mata saida tasa hannun sukaci abuncin sannan ya sarara mata, phone dinsa tayi qara yadan dakata da nade hannun rigarsa da yakeyi ya d'aga wayar,, okey gani nan zuwa yanzun,, abinda yace knn ya kashe wayar, dai dai lokacin ummu hani ta dawo dakin daga cikin kitcen dan maida kayan da sukayi amfani dasu bayan ta daurayesu, ganin alamun zai fita ne yasa ta bisa da kallon mamaki a sanyaye tace"baka lpia fa zaka sake wani fitan kuma? dora mata tafukan hannayensa yayi bisa kafadunta ya murza mata gefen wuyanta a hankali tareda manna mata kiss a wajen, aiko dawani sauri sauri ta runtse idanuwan ta jin jikinta yayi mata wani tsamm tsamm a lokacin, d'agowa yayi ya dubeta fuskarsa a d'an sake kad'an yace "kada kidamu na d'anji sauqi, ai tunda kika fara bani magungunan naki d'azun sai naji na ji qarfin jikin nawa soon, saurin rufe fuskarta tayi cikin kunya tareda juya masa baya,, bin shape din qugunta ya sakeyi da kallo sannan ya dan matso jikinta kad'an ya rungumo qugun nata jikinsa tareda d'ora fuskarsa jikin wuyanta yace maganina yanzun zan fita ne danyin wani project daya taso mana daga school dinmu yanzun zan tafi inna dawo sai a qara bani magungunan nawa nasha ko? aida gudu ta qwace jikinta ta shige toilet ta rufe tana sauke ajiyar zuciya dan wannan mutumin taga alamun so yake ya sumar da ita da maganganun sa kam, tambaya taiwa knta da cewar "to wai su maza to basuda kunya ne iriyar ta mata ne to daman? dahar bassa jin nauyin furta komi a bakinsu? runtse idanuwanta tasakeyi gam tana sakin Murmushi, shi kuwa ganin ta gudu toilet ya sashi sakin wata 'yar qaramar dariya yasa kai kawai ya fice zuciyar sa cike dam da tunanin maganin tasa a haka harya isa school nasu a can ya iske mikel babu bata lokaci kuwa suka fara project nasu sune basu tashi ba sai qarfe 6 na yamma,, nan ma wani wajen mikel yajasa basu dawo gida ba sai qarfe 10 saura ,, a hankali ya turo qofar dakin ya shigo gamida sallama jin anyi shiru yasashi tunanin kotayi barci ne, dan haka kitchen ya koma yaci sauran abincinsa kus kus din dazu wanda yace ta ajiye masa sauran anjima da dare zai sake cinsa danba qaramin dad'i yai masa ba, dawowa yasakeyi room din nasu ya shiga wanka yafito ya shirya cikin kayan barcinsa ya d'auki copee dinsa yasha yanason hawa laptop dinsa amman gaba day'a hankalin sa yatafi ga mai maganinsa ajiye komi yayi ya zagaya ya isa bisa katifarta ya kwanta a gefenta shima tareda dan leqa fuskarta gani yayi sunyi 4 eyes lokaci day'a ta had'e fuskarta ta juya masa baya,, rasss! yaji gabansa ya fad'i to badai wani abun ne ya faru badai ko? ya tambayi zuciyar sa, juyota yayi yace "maganina miyasaki fushi haka? shiru tayi masa sai faman turo bakinta takeyi tana yatsina fuska, zuba mata idanunsa yasakeyi yace "ya mun rabu lpia kuma yanzun na dawo na ganki so sad? whathappend? cikin muryarta mai dan rawa rawa bayan ta dubesa tace "baka tab'a jimawa haka waje ba sai yau miyasa? sakin Murmushi ya d'anyi can qasan lips dinsa sannan yadan shafa sumar kansa yace "daga school hospital na wuce ay,, zaro idanuwa tayi cikin tsananin tsoro tace hospital kuma? riqo hannuwanta yayi yace "yes naje ne dan doctor yace in koma yau ya qara dubani yaga magungunan da yace ki fara bani sun fara karb'ata ne koko? kuma daya dubani ya yaba yace kuma incewa madam ta qara bada himma sosai ga feeding din,, yaqarashe maganar yana karkashe mata idanunsa,, rufe fuskarta tayi da tafukan hannayenta da sauri dan kunyar maganar tasa,, jitayi yasa bakinsa saman bayan hannun nata yayi kissing da sauri ta janye hannunta zata tashi yayi saurin janyota cikin jikinsa suna qyalqyata dariya,, jitayi a hankali yasa bakinsa saman bayan ta wajen wuya yana hura mata iskan bakinsa lumshe idanuwa tayi cikin jin tashin tsikar jikinta, lokaci day'a dakin yayi tsit bakajin motsin komi face saina sanyayyen dadaddan iskan esin dake bin dakin har zuwa garesu,, kwanciya yayi bisa qatuwar katifar tata ya kwantota saman jikinsa yazamanto fuskarsu na kallon sama, jitayi yasa bakinsa ya dan tsotsi gefen kunnenta tareda tura hannayensa guda biyu ta qasan rigarta ya dorasu bisa magungunan nasa yana murza mata su,, qara sakin jikinta tayi sosai harda wata yar miqa data farayi danjin dad'in lokacin da tayi,, rad'a mata yayi a hankali cikin kunnenta da cewar "ummuhhh haneey magungunan nawa abani nasha ko? ganin ta kasa magana dan kunya hakan ya sashi kwantar da ita a katifar ya balle botil din rigar jikinta ya adana mata rigar nn bedside ya zamanto daga ita sai sikert dinta na rigar barcin iyakarsa cinyarta kuma kwata2 babu bra sam a jikinta,, saurin kare qirjinta tayi sosai cikin wata sabuwar kunyarsa dayake ratsata,, murmushi yayi koba komi yawan kunyar yarinyar na burgesa, rage hasken dakin nasu yayi sannan yasa hannayesa ya d'auke nata tareda waresu ya had'e su da nasa saman katifar ya fara bata magic deep kissing dinsa tun daga can saman gashinta har zuwa smn goshinta, ya jima yana wasa da bakinta sannan ya gangaro saman magungunan nasa yafara yiwa kansa temakon gaggawa, gaba day'a ya fidda 'yar mutane cikin hankalin ta danta riqesa sosai cikin jikinta musamman ma kansa datake qara shigar masa dashi saman magungunan nasa yanda zaiji dad'in shansu batareda wata tangard'a ba, jikin mahabeer babu inda bai rigaya ya kama da tsananin buqatuwar yarinyar ba, har yanajin cewa yau kam dud yanda za'ayi dole ya qetare iyaka dan kwata kwata yakasa tsaida kansa,,,,, a hankali taji ya zame skert din nata ya zura hannunsa yaji ko dan pnt dinma babu, sam bai tsaya wata wata ba ya dinga mata hot playing a wajen yana kuma cigaba da amsar magungunan nasa daga can sama, tafiya ta fara miqawa babu zato ummu hani taji abu na qoqarin ratsata tuni taji dadin data keji ya gushe kanta ankara kuwa tuni mahabeer ya b'alle qofar garin maji dad'i ya afka yanata kashe arna shi day'a, runtse idanuwanta tayi sosai tana son yimasa kuka dan ya rabu da ita sabida wani zafi dataji yana ratsata sama sama kan zafin ya gama ratsatan taji abinda ya shigeta harya sata jin zafin an zaresa daga jikinta tareda barin jikin nata ana sakin numfashi,, kuka tasaki tareda qanqame jikinta wannan wane irun abu ne? ta tanbayi kanta, shidai taji zafi zafi kad'an baccin dadin daya gabata. to koshine amarcin da nabee take gaya mata? ah to amman kuma tace akwai zafi mai saka mutum ya suma to gashi ita kuma bataji zafin ba yanda taji daga bakin nabeela to miyasa hakan? Knnma ashe abun babu wahala? tsorata datayi ne harya sata fara kukan a d'azun din, mahabeer kuwa kwance yake gefenta idanunsa lumshe amman kuma yayi mamakin yanda yasan yana da wata muguwar sha'awa harya iya yin saurin release haka tun kan akai ko ina har ya kawo? to miyasa hakan? runtse idanunsa yayi kawai yabar hakan a matsayin sabo ne da baiba da shigar mace ne hakan shiyasa, wataqila zai saba sosai a nan gaba, dudda ba duka ya shigeta ba a hankali yai mata amman yaji wani mugun dad'i sosai daga yarinyar wanda bai taba jin irinsa ba tunda Allan da yayosa kuwa, sake janyota jikinsa yayi yasa bakinsa yana tsotse mata hawayen idanunta tareda rungumeta tsammm, bayan ya manneta a jikinsa babu jimawa kuwa tayi barci,, a hankali ya zame jikinsa ya kalli agogo yaga 11:34 pm,, toilet yaje yayo wankan tsarki sannan ya dawo ya kwanta gefenta idanunsa na kanta sai murmushi yake yana kallonta a hankali ya furta "baby 'yar magena babu wayau,, a haka har baisan sanda barci ya daukesa ba tana manne cikin jikinsa ba, da asuba kuwa ummu hani tana cikin barcinta mai dadi taji anyi sama da ita ana tafiya da ita,, dasauri ta ware idanuwanta ganin mahabeer kuwa ya sata saurin sake runtse idanuwan ta cikin kunyar tunowa da abinda ya faru tsakaninsu awannin baya,, sarai ya lura da ita saima Murmushi kawai daya saki Jitayi an zurata bisa kwamin wanka masu ruwan dumi ana wanketa sulub harya gama yimata wankan sannan ya barta tayi wankan salla tareda alwala ya nad'ota cikin towel ya fito da ita yanufi katifarta zai kwantar da ita knn sai lura dasukayi da jinin dake saman bedshet din bada yawa ba, aikuwa kamar qasa zata tsage ummu hani tashige haka taji,, dariya yake sonyi mata amman saiya gimtse kawai ya juya da ita ya isa kan gadonsa ya kwantar da ita tareda rad'a mata a kunne "bari na dawo muyi salla tare,, kanta a b'oye ta gyad'a masa kai alamar amsawa, saida ya wanke bedsheet din ya shanyasa sannan yayo wankan shima ya fito ya taradda har tayi shirin sallah dan haka limanci kawai yaja suka fara salla,, yajima yana addu'a sannan suka shafa tana cikin linke hijab dinta ne taji an dauketa sama an kwantar bisa gado, 'yar rigar jikinta ya zare mata takuwa yi wani saurin riqe hannunsa fuskarta a marairaice jin yana shirin lalubar hq dinta da hanunsa kamar zatayi kuka tace "k.. kadaina wlh da.. d'an zafi fa. Kuma... Kumafa banda nan a magani naka ko? tayi maganar cikin in ina tana turo masa dan bakinta, kamo bakin tayi ya tsotsesa sosai sannan ya zuba mata idanunsa da suka fara ja yace "sweet mouth dinki sunamin dadi ummu,, sunada matuqar taushi da zaqi sosai kamar nan dinki yayi maganar yana mai zura hannunsa qasanta yana shafawa da sauri ta riqe hannunsa fuskarta a Marairaice tace "akwai zafi Allah,, ummu nan da kike tambayar bndashi to ai shine jigon sauqin ciwon nawa inji doctor yace in na samesa enof, dan haka yace sai kin daure fa,,, please ummu i will do it........ new now? Kada kice a'a please marana ciwo zaiyi yanzun in kikace mun noooo please don't say no say yes go ahead pleasssss? har cikin ranta taji tausayin sa kam sosai dan haka ta gyad'a masa kai a hankali alamun amuncewa, jikinsa na rawa ya sake kafa bakinsa cikin nata yana tsotse mata shi sosai tuni hankalin ta ya soms tashi itama,, tariqe nasa lips din tana tsotsa a hankali kamar yanda taji yanai mata,, wannan karon taji dad'in abun sosai shiyasa da kanta ta kamo fuskarsa daga cikin tata ta d'ora fuskar tasa sosai bisa mamanninta gaba d'ayansu tace a hankali cikin rawar muryar ta da magagi "k... Kasha magungunan naka tun yanzun ma kaji,, dubnta yayi ya xuba mata idanunsa jajaye yadan saki murmushi ganin yanda idanunta suke lumshe ga alama itama ta fara jin dadin abun,, yatsunta tasa guda biyu ta bude masa red lips dinsa ta tura masa niples dinta guda day'a nan da nan kuwa jiki na rawa ya kamasa yana tsotse mata shi yanda ya kamata,, gaba day'a hankalin su yabar kansu dan yariga ya rure mata jikinta gaba day'a jitayi saiya kama wannan feda ya sha saiya saki ya kama wannan taqa maimai ma yagaza tsayawa waje day'a dan mugun laushinsu da wani sabon sulbinsu ba qaramin qara b'ata tunaninsa sukai ba, wannan karonma yana shigar da jagorarsa jikinta ko minti 8 baiba ya kawo yayi release jin yana qoqarin fiddata ne yasa ummu hani tayi saurin riqesa gam dan ita ko release bataiba yanzu ma tafara jin dadin hakan,, barinta yayi saida tayi release itama sannan ya fiddo jagorar tasa daga cikin jikinta,, rungume ta yayi gam cikin qirjinsa zuciyarsa na yaba yawan dadin ni'imar ummu, sosai take mamaki daman haka akeyin abun sharp sharp ne agama? katse mata tunanin ta yayi dan jin ya matseta cikin jikinsa sosai yana rada mata akunne da cewar "sweet medicine muyi barci haka ko? haka suka kwanta barci kuwa suna maqale da juna cikin farinciki dudda bawai son junansu suke ba, hakan ya kasance kullum indai mahabeer na gida toyana cijin jikin ummu suna murtsukar juna inko yana school allah Allah yake ya dawo gida wajen sweet medicine dinsa ta bashi yasha abinsa,, cikin satin nn day'a kuwa bnda jiyar da junansu wani mugun dad'i xx basa komi kuwa a dakin nasu,, saidai kuma dai to matsalar da suke ganin qarama ce a garesu tofa itace ta zamar musu babba, wato itace wadda ke yanke musu jin dad'in su yayin xx tunkan su kaiga gaci,, wato saurin saukar sha'awar mahabeer yayin auratayyarsu abun na damunsa sosai bare kma inyaji tasa masa kuka n ita wlh batason haka saiya sauke sha'awa da wuri yatafi ya barta da tata tana faman ciwon ciki, dole saiya dawo jikinta yasa tayi release itamafa sannan yake samun hankalin sa ya kwanta, dan sam sam baison ganin kukanta koda wasa yanzun, quna ransa yake sosai, barema kuma yanda shi din ya sabar mata da harkar sosai yanzun itama ta iya qwarai dan wani lokacinma har tafi mai kora din shafawa,, zuwa yanzun kam yagama tabbatarwa bawai rashin sabo bane da harkar a'a wannan kuma wata matsalar ce kuwa sabuwa ta daban a cikin jikinsa,, tofa tirqashi!!! tomi ke damunsa ne haka?? yau da kansa ya wuce hospital daga makarantar tasu ya iske doctor dinsa suka gaisa zama yayi ya dafe kansa da hannuwa bibbiyu cikin mamaki doctor jey yace "ah friend miya faru,, da'go idanunsa mahabeer yayi da qyar da suka soma ja tsabar damuwa ya zubawa doctor su daqyar ya bude baki yayiwa doctor jey bayanin saurin release d'insa idan yana sex da iyalinsa sai yayi nan danan ya kawo ita kuma bata samu biyan buqatar taba, sauke ajiyar zuciya dictor jey yayi ya zare farin glass din idanunsa ya kalli mahabeer yace ''gskia kam wannan babbar matsala ce abokina, becouse ina yawan samun wannan case din kwanan nan, wannan bakomi bane face ciwon sanyin gaba daya shigeka,then shima kuma infection idan yayi tsanani yana kawo irin haka kaji kayi saurin yin releasing batareda ita matar taka ba nata buqatar ta biya,, kai inaga ma naka da sauqi dan wasu tundaga wajen farkon wasa da matansu suke release subar matan, a lokacin in akayi sa'ar mazan masu sanin ciwon abinne to zasu san yanda sukayi suka ida biyawa matar tasu buqatar tata hartayi released itama, inko akayi rashin sa'a da marassa kula da halinda matar zata kasance zasu barta nan a matsayin ko oho inda dai tasu buqatar tabiya to gud,, amman kada kadsmu inda har ka farga da matsalar taka tunda wuri baka tsaya b'oyewa ba kana dinga cutar iyalinka babu komi, nan doctor ya tashi ya hado masa wasu kalar magunguna na kwalba guda 3 sai tablet guda 2 ya dawo ya zauna yace "am so sorry friend zaka fa dunga shan wadannan komi magungunan tundaga,, yau komi zai kauce kaji ko inka lazumcesu, Karbar magungunan mahabeer yayi cikin jin dadi nan take ya rubutawa doctor jey chek na one million ya basa ya miqe janyo wata robar faro tun daga nan ya fara watsa tablet din ma tunkan yaje gida kuwa danba qaramin jin dadi yayiba yasamo hanyar da zai farantawa ummu itama ya jiyar da ita isassasshen dadin da kowace kalar cikakkiyar mace take samu daga mijinta batareda gajiyawar sa ba, har cikin mota doctor jey yarako mahabeer bakinsa yaqi rufuwa dan murnar dumus dayaji, shikam yana bala'ien son harka da guy din danba wasa indai wajen fidda kudi ne komin yawansu,, baibar wajenba saida yaga motar da mahaber ke ciji ta b'acewa ganinsa sannan ya koma cikin asibitin yana cigaba da duba patient nasu. mahabeer tafiya yake yana driving amman can qasan zuciyarsa yaji tace "uhmm yanzun kuma mahsbeer shan magungunan gaske ya kalleka kenan ba iriyan na ummu hani dakake mata wayau bako kasha😹????, d'an murmusawa yayi jin wayarsa na ringing yasashi yin parking gefen hanya ya duba yaga bash ne yasa ya d'aga, tunkan yace wani abun har bash yace "heyyy heyy mutan London kuna nan kunata shan amarci kunqi dawowa ko? b'oye gaskiar zai dawo cikin satin nan mahabeer din yayiwa bash dan haka saima yace "kaidai guy din nan dan iska ne wlh iskancinka nanan, ban gama abunda yakawo ni bane zan dawo koko? dariya bash yayi yace ''kai labari fa da guminsa gobe ko jibi zamuyi maku suprise sosai nida mukhtar dan zamu kawo maka ziyarar bazata dan har mun samu addres naku a hanun dadynka dan haka maza maza ku shirya tarbarmu cikin kwana biyun nan fa gifted" cikin tsananin jin dad'i mahabeer yace "kaiii haba bash temaka mana ka fad'amun ranar zuwan naku kodan ma mu shirya muku delicious, cikin tsokana kuwa bash yace "aaaa har kai da wa haka zaka shirya delicious din? Mahabeer yace "wait bash kaifa dan iska ne wlh kaika qwacen matar ne koko😡? dafe baki bash yayi yace "aha afuwan masu mata,, banza mahabeer yayi masa jin hakan yasa bash fahimtar iskancin muskilanci na mutumin nasa ya motsa knn?? dan haka ya tsaida dariyar yace "sorry gifted namu jibi insha Allah zamu zo,, sai lokacin mahabeer ya dan saki fuskar tasa kad'an yace "ok Bash nawa muna zuba ido fa plss koba komi ummuh zataji dadin ganin yan gida,, bash cikin sabuwar tsokanar sa yace "ohh kai bndakai wato knn jin dad'in namu knn? tab'e lips dinsa mahabeer yayi yace cikin wani d'age wan shoulders nasa "nop indai tayi farin ciki ita din to nimafa hakan ma is okey ya wadaceni,, sakin baki bash yayi yace "inyeee kaji d'an iska? Kai amman daito naji dad'i da yanda 'yar buzayen magenka ta gyara ma sahu danga alama Wlh gifted ka mato mata ynxun, but ina cika bakin naka knn yaje to? tsoki mahabeer yaja ya kashe wayar ma dukanta, bash kuwa dariyar qeta kawai yake fmn kwasa abinsa hankali kwance. key mahabeer yaiwa motar yabar wajen qwalwarsa nata tunano masa maganganun bash,, tomi zaisa ma bash yace na mato mata ne ma wai dai?! shida bawai wani sonta yake ba illa iyaka damuwar ta kawai ke beson gani a matsayinta naya daukota amana daga wajensu annah da momy to mizaisa bash furta hakan ma????!!! ... runtse idanuwan sa yayi gam dan son lalubo amsar hakan a can can can cikin qasan zucuyarsa,,, *Xexen Fasaha* f. o. w. [10/11, 2:48 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣8⃣ 🌊🌊🌊 ganin zuciyar tasa ta gagara samo amsar ne dole yasa ya yakice zancen da qarfi cikin zuciyar sa ya jefar yana wani tabe red lips dinsa,,, kai tsaye oasis ya wuce yayi musu siyayya sannan ya wuce gida, lokacin kuwa 5 da rabi ne na marece saida ya tsaya yai la'asar cikin wani masallaci sannan ya sake nufowa gidan. ummu hani kam tana falo zaune ta hard'e q'afafunta waje day'a tana rage q'umbarta ta hannun ta, amman kuma jifa jifa tana kallon agogo qagare take ya dawo kota sashi cikin idanunta taji dad'i inda abu tun d'azun missing nasa takeji sosai sosai,, jin sallamarsa ne a falon yasata saurin zabura ta miqe tsaye ta ajiye abun yankan qumban ta nufesa da sauri cikin sassarfa tana Murmushi ta shige jikinsa nan ya saki ledojin hannun nasa qasa yasa dogayen hannunwansa ya gewayo mata kwankwason ta dasu shima yana sakar mata nasa kalar murmushin nasa mai sanyi, dukkansu gaba day'a suna farinciki suga dayansu a kurkusa sun kuma rasa gane shin mike haddasa musu hakan har yanzun, sam in day'a bayya kusa tofa cikin maraici zasu kasance har sai sun had'un sannan komi ke musu dai dai, kamar yanzu da q'yar ta samu ta janye hannunsa daga jikinta jin yana shirin turasu cikin rigarta da bata wuce gwiwarta ba mai gidan bra ce da adon stones a gaba,, d'agowa yayi a hankali ya narke mata fuskarsa yana qara kallon yanda dukiyar fulanin nata suketa wani qara ha6akowa kamar tana cidasu,,, babu zato kuwa taji ya shammaceta ya d'ora bakinsa daga saman inda dukiyar fulanin nata suka taso ya sakar musu deep kessing a wajen,, da sauri kuwa ta janye jikinta cikin shagwabe fuskarta ta kallesa cikin wani turo masa pink lips dinta sannan cikin yar siririyar murya tace "kai ko ehm ehm? tana dure duren qafafun ta qasa na shagwaba,, had'a hannunsa yayi waje day'a cikin son bada haquri yana sakin dan Murmushi a gefen bakinsa yace "affuwannnnn fedar na please,, ganin yanda ya shagwabe mata fuskarsa shima yana wani langwabe mata kansa a gefen kafadarsa yasata batasan sanda ta sakar masa wata 'yar sanyayyar dariyar taba,, kamo hannunsa tayi tace ''nayi afuwan to amman maza zoka je kayi wanka kasha iska dan kadawo daga school kana buqatar hutawa nasani ko? ,, cikin tsokanarta ya tsaya cak tareda fuzgo hannunta ta kuwa fad'o saman faffadan qirjinsa, tayi saurin sake kallonsa fuskarsa a shagwabe tana shirin sake yi masa complaining din nata nan yayi saurin sa yatsansa saman lips dinta yace "shihhh karkice komi plasss feeda na, zan fad'a miki wata magana ne" kasa magana tayi ta lumshe idanunta sannan ta budesu fesss a saman kykkyawar fuskarsa tana sakin wani boyayyen Murmushi hatta dimples dinta saida suka fito sosai,, sake jawota jikinsa yayi da sauri ya daura hannunsa gefen fuskarta yana murza mata dimples dinta tareda dan lasar sa, cikin sanyin jiki tasa yatsanta ta ture harshen nasa idanunsu suka had'e waje guda nan ta karkad'a masa su tana yimasa fari dasu lips dinta kuwa bnda sheqin wetlips bassa komi, da rawar jiki ya ruqo fuskarta ya sanya bakinsa a lips din nata yana shanye mata wetlips din nata tana turesa alamun ya daina shi kuma yana qara ruqota da kyau yana shan kayansa, dan bai barta ba sadda lips dinta suka dawo real nasu pink color sannan ya cire bakinsa akai ya kamo fuskarta da ta lumshe idanunta ya hura mata iskar bakinsa tayi saurin ware idanun nata a fuskarsa da suka soma canzawa itama kamar yanda taga nasa sunyi,, gwalo yayi mata yace "enye lulb na shanye wa feader na man baki,, juyawa yayi ya haye saman benen da dan gudunsa yana cigaba da sakar mata gwalon, da gudunta ta biyosa kuwa itama tana dure duren rigiman ita bazata yadda ba saita rama, kanta shigo dakin har ya shige dakin ya fad'a toilet ya fara wankansa yana sakin wani Murmushi, koba komi yarinyar na basa farinciki sosai har mamakin yanda sukeyn wasu abubuwa kamar wasu masoya yk har kullum kuwa,, ita kuwa ganin ya shige toilet yasata fadawa saman gadonsa tana turo baki tace"hmmm ina nan ina jiranka ka gama wankan ka fito ay Allah kuwa,, saida ya d'an jima sannan taji ya murda kofan toilet ya fito daure da towel a gugunsa yana riqe da wani yana goge fuskarsa zuwa wuyansa,, sam baisan tana dakin bama shi ya juya baya knn yana shirin balle towel din jikinsa ya dan shafa mai aiko ta lallab'o ta lallab'o cikin sanda sand'a a hankali ta kwanta bayansa ta riqe shoulders nasa tana faman qyalqyata dariyar cikin siririyar muryar ta tace "eheyy yawwa wana kaman nan wanda ya shanyen wetlips din nan nawa yanzun??? kasa motsin kirki yai jin yanda manyan mamanta masu masifar taushin nan suke gogar bayansa babu shiri kuwa ya juyo danta tsoka nosa nan take kuwa,,, sungumarta yayi kai tsaye bisa gadon nasa ya mayar da ita ya kwantar sannan yace cikin yi mata rada ''ramuwa zakiyi ko? girarta guda day'a ta d'aga masa alamun eh,, sakin wani sabon sansanyen kalae murmushi nasa yayi sannan yace mata '"to bari kiga" gani tayi ya tashi ya zagaya wajen kayan kwalliyar ta ya tsaya yana dubawa, nan kuwa idanunsa suka kai kan abinda yazo nema din kuwa, murmushi ya saki ya miqa hannunsa ya d'auko wetlips din ya dawo saman gadon ya zauna ya miqa mata yace "i think wannan ne na shanye miki ai ko? cikin shagwabe fuskarta tace "eh man shine,, ta karba tana dubawa sannan ta sake d'agowa da kanta ta dubesa cikin sanyin muryarta naturally tace ''mi zakai dashi ne to,, gani tayi ya turo bakinsa yasa yatsansa manunu ya nuna mata red lips dinsa yace "plss feadeer na nima shafamun inga zai mun kyau? zaro masa fararen idanunta tayi cikin mamaki tace "kaiii!!! lalala kamm! cab d'ijam ,, kaifa na namijine bana mace bafa zakana cewa asa maka abun mata kuma a baki?? murmushi ya danyi ya kashe mata ido day'a yace ''yesz i know ni ma ai na mace ne amman fa feadeer na nike nufi, hmmnmmmm plsss shafamun kinji koh feadeer na,, ita dariya abinma ya bata dan haka kai tsaye saman cinyoyinsa ta zauna ta bude wetlips din tace "ai bama sai kace dan Allah ba tsaya na shafa maka aikin lada ai baida kadan gun rabbu,, tana gama shafa masa kuwa tahau qyalqyata masa dariya tace ''inyee angon annah kasha kyau mai zafi fa,, tana shirin sauka daga jikinsa yayi saurin ruqota suka koma da baya 2 saman gadon suna cigaba da dariya dukkansu, kinsani feader na? girgiza kai tayi tace "a'a" turo mata lips dinsa yayi setin nata yace "ki rama to kema,,, fiddo idanuwa tayi tace ''seriously? "yess feader na,, a hankali ta dunga matso da bakinta harta azasa saman nasa tayi saurin rufe idanunta bata janye bakinta ba saida ta shanye wetlips din nan na bakinsa tsaf sannan ya daukota suka dawo falo suna rungume da juna nan ya bude ledar oasis din suka fara cin abincin,, sam bai gaya mata batun zuwan su bash ba kawai dai yayi shiru ne, a lissafin sa saura kwana 3 subar qasar su dawo nigeria su kuma saura kwana biyu suzo knn,, kwanciya yaji tayi saman jikinsa tana dan cizonsa a lips dinsa cikin wasa, rungumeta yayi tsam cikin jikinsa ya kama dan bakin nata cikin nasa yana sake koyar da ita wani iriyar sabon salon wasan nasa gareta,, da dare sam bai matsa mata ba qyaleta yayi ta huta dan tunda ta gama sallar isha'e ta bungure wajen sai shi ne ma da kansa ya dauketa ya kai ta daki bisa gadonsa ya kwantar da ita saman jikinsa yaja musu malullubi ya rufesu, da safe bayan sun gama breakfast anan yake fad'a mata zuwansu bash gobe,, wani tsallen murna tayi ta rungume sa tana basa kiss a lips dinsa a hankali ya rada mata da cewa "please feader na jiya kin kwanta barci baki bani medicine nawa bafa, har a ranta taji tausayin sa sosai,dan haka tun anan falon ta fara feeding nasa da kanta har suka shige daki abinsu,, nan ta cigaba da feeding din nasa, gaba day'a yaji ta tayar masa da hankali nan da nan jikinsa na rawa ya riqeta gam yana rure mata jiki da salon sa mai wuyar fassaruwa jin yana shirin yin mai gaba day'a yasa taji gabanta ya fad'i,, har tsoro take yace zaiyi x da ita dan tada mata hankali kawai yake batasan miyasa take da qarfin sha'awa ba, saidai kuma tayi mamakin yanda abun yayi dan tsawo sunayi sannan yayi release dudda bata kawo ba amman yadan rage mata zafi ba kamar kullum ba, saida yayi mata abinda yasa take kawowa itama sannan suka kwanta suka sake rungume juna qam qam suka koma barci,, da marecen ranar kuwa ya dauketa sukaje sukayo siyayya ta tsaraba yasiya mata kaya kusan 3bags saida ta riqe masa hannun daukar mata kayan kamar zatayi kuka sannan ya daina,, haka daren ranar sun rayashi sosai ba laifi har mamaki suke a zuciyar su yanda suke rayuwa haka kamar masoya alhalin babu wani day'a daga cikinsu daya furta wa dayan wata kalma wacce ta danganci ta so ce amman suna ji kam a jikinsu basu fatan wani abu daka ratsa tsakaninsu basu qi sun dawwama ma a hakaba har muddun ransu bazasu taba damuba dawai wani batun rashin so a tsakani, washe gari tun safe take kichen tana hadawa su bash kayan tarba da tsiya mahabeer ya manne mata wai shi saidai suyi aikin a tare gudun kada ta yi aiki mai wahala tagaji tayi saurin barci baa basa haqqin saba a cucesa,, dole ta qyalesa har suka gama suka gyara komi suka shiga wanka tare suka fito,, cikin wata doguwar riga qirar Abraham ummu hani ta shirya rigar tai mata masifar kyau mai tsukewa ce a gaba ta bude a qasa kuma hasken ta ya qara nunka nada sosai, ko ina na jikinta ya sake cika dam fam. sakin baki kawai mahabeer yayi ya bita da kallo juyowa tayi taga ya tsura mata idanuwa Murmushi ta sakar masa ta ajiye perfume dun hannunta ta saqala hannunwata bisa kafadarsa ta lumshe idanunta ta nufi bakinsa da nufun basa tukwucin kallon knn sukaji qarar intercome da sauri ta janye daga jikinsa dariya yar qarama yasaki tareda shafa kumatunta yace "matsoraciya,, Murmushi kawai tayi amman kuma batasan miyasa taji gabanta na yawaita wata mugunyar faduwa tun tashinsu da Safen nan ba. Kamo hannunta yayi suka sauko qasan ya zaunar da ita bisa kujera shi kuma ya nufi qofar ya bude....jin muryar mahaber yayice "wohhh your higly welcome my friends ku shigo kushigo zaku tsaya waje kuna togewa,, dammmm taji gaban nata yasake bugawa da sauri ta runtse idanuwan ta sannan ta budesu carafff idanunta ya sauka a fuskar mukhtar ya qura mata idanuwa kuwa kamar tsohon maye qurrr,,, janye idanunta tayi dai dai lokacin da taji bash nacewa "ai bama shigo gidan lover fight ba haka katsam saida dan jirkintawa kada muna sawo kai muji anyi mana tarbar saukar muciya aka kuma qwamm,,!! dariya sukayi nan suka gaisa da ummu hani wacce dud kunya ya cikata mahabeer ya dubeta ganin tana d'ari d'ari taqi sakin jikinta ya jawota ya zaunar da ita bisa laps dinsa yace "ke miye haka kuma wadannan kike jiyewa kunya?,, saurin miqewa tsaye tayi cikin Murmushi ta nufi kichen shima miqewa yayi tsaye ya dubesu yana yar dariya sannan yace "bari na bita mu kawo muku abin tabawa ko?,, bash ne kawai cikin jin dad'in ganin yanda abokin nasa ya sauko sosai ga yarinyar yace "okey majnun sauri kabi Lailan taka ko kwa kawo mana abinda zamu tada qundun nan nan namu,, hararsa mahabeer yayi ya dubi mukhtar yaga yayi zuru zuru yakai masa duka a kafada yace "yadai mukhtar kayi zuru hk kana thinking kokana tunanin wife ne?,, murmushin dole kawai mukhtar yayi yakasa ma magana, kichen mahabeer yai wucewar sa shima da sauri jin qarar faduwan glass Cup daga kichen din,, gaba day'a jikin mukhtar tsuma yake masa saidai kawai dannewa yayi nan da nan kuwa wata iriyar zufa ta dinga keto masa yana shafewa da hankicerf dinsa, kan uba,,, ganin ummu hani dayayi ba qaramin qara tada masa hankali yayi ba, haka yarinyar taqara gogewa komi yasake bunqasa a jikinta?? jiyayi wani abu na masa yawo a jiki wanda ya tabbatar bakomi bane face tsananin sha'awar yarinyar daya jima yana binnewa itace ta taso masa nan take,, ganin yanda yake zuba zufa over hakan yabawa bash mamaki ya tabosa yace"lpia mukhtar dai?? Saurin dadowa hayyacinsa mukhtar yayi yahau kame kame babu abinda ya fito bakinsa sai cewa yayi "oh jirgin qarfe nawa zamubi mu koma nigeria ne bash? cikin mamaki bash yace 'okey miya faru saikace wanda ake tsunkula dai? saurin saita kansa mukhtar yayi dan gudun kada Bash ya dagosa dan yasan bash da dago mutum yanda kasan lauya haka yake,, shiyasa ya karkace ya zabgo masa wata kantareriyar qarya da cewa"wife tawa ne bata lpia wlh bash tun jia shiyasa hankalin yakoma gida kuma,,, cikin tausayawa bash yace ''ayya yasalam kayi gskia kam mukhtar dan yanada kyau kulawa da iyalinka kam sosai,, cikin tsokana irinta bash yace "kakusa zama baba fa mukhtari knn,, banza mukhtar yayi masa burunsa kawai ummu hani taqara fitowa ya kalleta koyaji dad'i dad'i gamida sauqin lust din data taso masa, duba agogon hannunsa bash yayi yace "yanzu muna qarfe 10:10 nanda awa 5 zamu miqi hanya insha Allah, nanma din mukhtar banza yaiwa bash bai basa amsa ba, mahaber kuwa yana shiga kichen din nn ya tarar da ita wajen zuqunne tana share cup glass dinda ya subece daga tafin hannunta yafaso sakamakon wani sabon zuwan faduwan gaban daya sake risqeta,, taimaka mata yayi ta share kwalban yana riqe da ita cikin jikinsa yace "feader na badai kiji ciwo bako?!!, murmushun qarfun hali ta sakar masa tareda dan kashe masa idanuwanta tareda fari tace "a'a muje mukai musu kada sujuramu ko,, saida ya shafa magungunan nasa cijin lumshe idanuwa yajisu cike dam dam sai taji yafara murza mata su cikin sigar son jan ra'ayinta..... da sauri ta riqe masa hannu a shagwabe tace ''plss mana muje,, har idanunsa sun fara kadawa kuwa babu zato taji ya ida janyota jikinsa ya hade bakunansu waje daya yanata faman sucking, hannayensa gaba dayansu suna kan magungunan nasa yana mutsuttsuka mata su.......babu abinda kakeji a wajen sai saukar numfarfashin su, dasauri ummu hani ta janye jikinta ta jingina da drowar kithcen din tana sauke ajiyar zuciya, gaba day'a hankalin mahabeer a tashe yake saida suka saita kansu sosai sannan yajawo hannunta suka dauki kayan abincin suka nufo falo, ummu hani ta gama shirya musu dining kan dole ta koma daki ta zauna dan bazata iya jurewa masifar nacin kallon mukhtar gareta ba, har a ran mahabeer yaji dadin barinta wajen dan shima ya lura da yawan kai kawon idanuwan mukhtar a kanta, dan har wani kalar zafi zafi yaji zuciyar sa nai masa lokacin, barinta wajen shine samun nutsuwar sa sukaci gaba dacin abincinsu suna fira koda suka gama wajensu mikel suka shiga sun jima nan ma sannan suka fito harda mikel suka shiga cikin gari shaqatawa sune basu dawoba sai uku da rabi sunyi sallama da ummu hani har suka ajiye mata rafar kudi 3 sannan suka fita,, har mahabeer yatafi ya dawo ya janyota cikin jikinsa ya sumb'aceta a check nata ya wani zuba mata tsumammu idanunsa yace "i miss you feader na su mukhtar sun sanya yau bansha magungunan nawa ba ko? Yayi maganar yana shafarsu,, tayi saurin sauke hannunsa akansu cikin Murmushi tace "hmn kaje ka dawo yanzun saika sha abinka ko? maraitaicewa yayi yace "nd more ko?? gyads masa girarta tayi tace "yess with moressss zan baka su sosai,, kamota yayi cikin murmushi yace "yess feader na ynxu su mukhtar nacen na jirana waje suda mikel dan zamu kaisu suhau jirgi babu tym dana baki tukwicin dadin maganar nn taki amma b case kada kidamu kan na dawo zan turo miki hot message a wayanki mai gigita kwanya byeee feader na saina dawo,, ahaka ya fuce tabisa da kallon Murmushi sannan ta kwanta nan kan gadonsa ta janyo wayarta tana kiran layin nabeela,, mahabeer ke driving mukhtar na gefensa sai mikel da Bash suna back seat fira suke dukknsu jifa jifa mahabeer ke jefa musu bakinsa shima dan hankalin sa naga ummu gaba daya qagare yake ya koma gida shi kam,, mukhtar ya miqa hannunsa ya dauko wayar mahaber yace "yawwa gifted zanyi research na wani abu ga ohone dinka nawa babu data ne, ko jyowa mahabeer baiba kawai ya bisa da "ok" yamaida hankalin sa ga tuqinsa,, number ummu hani mukhtar ya gano cikin wayar kai tsaye ya shiga wajen text messages ya tura mata text a zuwan mahabeer ne yayi sa, yana gamawa ya tura a wayar tata sannan yayi saurin goge message din daya tsaya a wayar mahaber dun kamar ba'a tura wani saqo ba a ciki kuwa, ajiye wayar yayi yace "yawwa gashi gifted tnxxx harma na gama aikin nawa,, yana gama fadin haka ya shiga yin wani murmushi cin nasara dan yasan wannan tarkon daya had'a musu kam babu shi babu warwaruwa,, ummu hani na kwance inda take sunata waya da nabeela taji qarar shigowar text message din, lumshe idanunta tayi dan tasan babu wnda zai turosa sai mahabeer dan haka sallama taiwa nabeela cikin rawar jiki ta bude message din tafara karantawa,..... abinda tagani ne a rubuce cikin txt din ba qaramin sumar da ita yaso yayi ba da son sata hauka sakamon sarqewar da numfashinta yayi lokaci daya, a guje ta miqe zaune ta qara fara maimaita karanta message din dan abun take ganinsa kamar mafarki irin za'a tab'aka ne ka farka,, agigice take qara bin txet din a karo na barkatai tana maimai ta karantawr da cewar *ni mahabeer mua'zzam saraki na saki ummu hani matata saki day'a, biyu, ukku, batareda wani dalili ba, dan haka idan ta gama idda ta samu miji tai aure,banda ra'ayin kuma na dawo na sake iskeki gidan nan kikama gabanki tunkan dare yai miki dama bawai sonki nikeba cinna minke akai ta qarfi da yaji dan haka gashi yanzun iyakar zaman tamu knn haza wassalam*. wani iriyar mugun duhu ne ya mamaye idanunta, nan ta zube saman gadon ta saki wani mugun kuka mai qarar gaske tana fadin "miyasa zakai mun haka amakson?! saida kabari na saba dakai sannan zakaimun wannan mummunan sakayyar? shin wai wane iriyar mugun qiyayyar ne kake mun haka?? miyasa?! miyasa?! miyasa?!!!, wani Murmushi takaici tasaki cikin kukan tace "dama wannan saqon shine kake cewa zaka turomin mai gigita qwalwa?? jitayi ranta yasake yin wani tsananin b'aci tareda wata iriyar muguwar tsanarsa data durar mata a rai nan take, ta miqe tsaye daga gadon nasa dan batajin ko minti daya zata iya qarawa a gidan da ba'asan darajar mace ba, tana hada kayanta tana kuka wiwi hadda majina tana share hawayen da hijab din jikinta, da qyar ta gano passport dinta cikin jikkarsa, sannan ta debi kud'adenta ta sauko qasa tana jan troleey dinta tana fita waje sukaci karo da sera ganin tana kuka yasata cewa "ahhh sister tamu miya faru kina kuka?? Ko kallonta ummu hani bataiba dan qagare take tabar gidan,, tana fita kuwa tayi sa'ar samun drop nanta ce masa airport xai kaita, tashiga yaja suka tafi har zuwa airport din,,, rashin sani ashe motarsu mahabeer na fitowa daga airport din bayan sunga tashin jirgin su mukhtar su kuma taxi din da ummu hani suke ciki ta shiga filin airport din,, dayake abin na kudi ne nan danan aka shirya mata biza ta shiga sahun fasengeer ko minti biyar bataiba jirgi ya daga bnda kuka babu abinda ta shige cikin qaton hijab dinta tanayi, tana nuno kamar jia ne sukazo garin cikin jirgi ita dashi,, amman gashi yau qaddara ta fiddota,, tun tana kuka mai hawaye har saida taji kukanma kansa ba dadi dole ta haqura takoma yinna zuci, sune basu sauka nigeria ba sai Misalin tara na dare, taxi tasamu ta kwantata masa anguwar nan kuwa nan da nan sai gasu cikin anguwar 'yan majalissu ta bashi kud'insa ta shiga falon gidan tana jaye da trolley tana kukanta marar hawaye sai gunji, annah ce da momy umaimah ke zaune a falo suna yin hira aiko kamar daga sama suka ga ummu hani ta shigo ta kife kanta anan bakun qofar tana kuka, har bangaje juna annah da momy umaimah suke har suka isa wajenta suna hada baki wajen cewa"ummu??! ke ummu hani lpia miya sameki?? daga dawowarku sai kuka? Inashi mahsbeer din yake kuma neto??!! gani kawai sukayi ta sulale qasan wajen idanunta a kakkafe ko baqin ba'a gani sai farin,,, bakinta kuwa banda fitar da wani farin kumfa babu abinda yakeyi, zuwa can suka ga ma ta daina yin motsi kwata kwata, jikinta ya saki gaba day'a babu inda ke motsawa tartare da ita sak matatta.....! *Xexen Fasaha* f. o. w. [10/11, 2:49 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿4⃣9⃣ 🌊🌊🌊 A matuqar razane su annah suka tarairayota jikinsu suna kiran"ummu hani? ke ummu minene ya sameki?,, gaba day'a sun gigice ganin bata sanma sunayi ba kunfan nan dake bakinta yana zubo mata sai qara zubowa yakeyi kuwa, a guje momy umaimah ta rarumo wayarta ta kira dady mua'zzam saraki bai d'aga ba saboda driving yake lakacin, wayarma bai duba ba bare yasan mai kiran nasa, cikin rawar jiki momy umaimah ta share hawaye dake zubo mata na tsananin tausayin ganin halinda ummu hani ke ciki,, babu b'ata lokaci ta q'ara kiran dady mua'zzam d'in cikin rawar murya take cewa "ka d'aga,, ka d'aga,, dan Allah,, shi kuwa dady mua'zzam jin wani kiran sabo ya sake shigo masa yasashi yin parking gefen hanya,, ganin sunan matar tasa ne shi ya sashi d'ag'awa ah nutse tunkan yace wani abu yajiyo muryarta cikin wani iriyar *tashin hankali* tana cewa 'kayi sauri ka dawo gida nuree gida kam babu lpia ummu hani ta mutu zamu rasa ummu hani nuree mun rasa ta,, sai kawai yajita sake fasa kukan mai cin rai,, fahimta yayi kamar bata a hankalin tama amman dudda haka cikin tsananin mamaki yace "wace ummu hani kuma? suda suna London kuma?? ganin takasa basa wata gamsasshiyar amsa ne ya sashi cewa "okey gani nan tafe daman gida zanyo yanzun,, yana gama fad'in haka ya katse wayar ya tada motr shima hankalin sa a matuqar tashe ya nufi gida mai gadi ya bude masa ya shiga tareda kashe motar cikin sauri kamar zai kifa a qasa ya fad'a falon kusan fasuwa qasa yayi a samansu annah dake zube bakin qofar shigowa sakamakon wani mugun tuntuben daya gwabza dasu momy umaimah da annah dake zagaye da ummu hani,, momy umaimah na ganinsa ta miqe da sauri ta riqosa tana hawaye tama kasa magana sai nuni datake yi masa da 'yar yatsarta a inda ummu hani take kwancen, kamo hannunsa tasakeyi ta janyosa suka zuqunna gaban ummu hani,, cikin wani tsananin mamaki yake kallon ummu tunani yake yaushe suka dawo nigeri Alhalin ko yau sunyi waya da mahabeer amman bai fad'a masa ba?,, duban annah yayi yace "annah miya faru ne da ummu hani haka inashi mahabeer din ne to kuma?? dakatar dashi annah tayi tace "a'a d'and'a yandak ka gantan nan muma hakan muka ganta dan haka kuma yanzun ba lokacin tambaya bane d'aukar taneh kawai zamuyi mu kaita asibiti dan haka jeka shiga mota gamu nan fitowa",, da sauri kuwa yafita yaje gyara parking yana jiran fitowarsu, saida itah annah ta dauko malullubin ta ta miqowa momy umaimah hijab dinta dan sam kasa tashi tayi taje dakin harta dakko ma tana nan duqe gaban ummu tana kuka,, kama ummu sukayi suka fito da ita suka shiga motar sannan suka nufi asibitin, addu'oe kawai annah ke tofa mata tana lazumi yayinda sam momy ita kam takasa wani iyayin katab'us dan dudta sare take jin kanta ma ita, suna shiga asibiti aka d'auki ummu hani bisa gadon marassa lpia aka kaita wani daki doctor lurwan ne da doctor usman suka duqufa kanta dan su samo su lalubo mta koda numfashinta dayai sama ko qasa ne a tattare da ita,, tsawon awonni suna haka amman abin yaci tura dole doctor lurwan ya fito ya baro doctor usman ciki, banda share zufa babu a abunda doctor lurwan ya keyi dan limit din ciwon ummu ya wuce tunanin sa kam, da sauri si momy umaimah da annah suka qaraso gunsa suna tambayar ko ummu hanin ta farko ne?!,, da qyar ya iya bude bakinsa sannan ya dubi dady mua'zzam yace "alhj kuzo mije office nawa akwai magana,, binsa sukayi dukknsu bayan sun zauna doctor lurwan yayi shiru kansa a qasa cikin karayar zuciya da klr wani tsinkewar ta dan har a ransa yake kwadayin ummu yanzun inta mutu shiknn burinsa bazai cika ba na ganin ta yarda da muradinsa, sam bai san shi bai san tamayi auren ba knn? yanzu ko ummu hani ta wuce tunanin ka doctor lurwan, jin muryar momy umaimah tana ce masa "ta mutu ko doctor? dan Allah in ummu hani ta mutu ka fad'a mana mu musulmai ne masu daukar qaddara"!! ta qarashe maganar cikin gursasshen kuka tana kwanciya jikin annah wacce itama tuni zuciyar ta ta kare tana share hawayen fuskarta da mayafinta,, dady mua'zzam saraki ne yayi qarfin halin cewa "inaji a jikina ummu hani bazata mutu ba dai kuyi haquri, dan Allah ku daina kukan dubn doctor lurwan yasakeyi sannan yace "muna sauraronka doctor, sauke ajiyar zuciya doctor lurwan yayi sannan yace ''ba mutuwa tayi ba saoda dudda bata numfashi mun aunata mun hango zuciyarta na bugawa sosai fiyeda yanda ake buqatar zuciyar d'an adam ma ta dinga iriyar bugawan, ammn wannan na nuni ne da cewa ita din taga wani abu da yayi matuqar razanar da ita yayi kuma mummunan touching heart nata wanda shine ya jaza mata hakan, amman kuma cikin ikon Allah munyi iya nami qoqarin wajen saisaita mata beatheart din nata ya dawo normal yanzun like others peoples, shiru ya danyi sannan ya hada yatsun hannunsa waje daya yana yamutsasu sannan yace "amman kuma babbab matsalan yanzun shine yanda numfashinta yaqi dawowa shine nace bari na fito naji daga bakinku dan gaskia dole sai an sanya mata abin jawo numfashi na oxygen wato na ainahin iskar da ake shaqa ta ciki wanda shine zai taimaka mata wajen saituwar numfashinta" shiru doctor yayi yana sauraren su dady din, dady muazzam yace "babu komi asanya mata din mudai fatanmu Allah shi bata lpia,, haka kuwa akayi doctor lurwan yakoma dakin sukasa mata oxygen din nan a fuska tareda dora mata ledar ruwa suka fito, dady suka shiga dakin tareda zama gefen gadon suna kallon ummu hani cikeda tsananin tausayi dan sam an kasa mai iya yin wni magana ma cikinsu sai kallon ummu hani sukeyi kwance sambal sai kace ba ummi hani nan tasu ba? Lallaikam mai rai yaji tsoron Allah dan mutum ba' a bakin komi yake ba wajen a Allah, sai zuwa can annah ta fad'a masa dud abunda ya faru tun daga shigowar itah ummu hani din har kawo yanzun,, momy umaimah tace cikin dasasshiyar muryan ta "ni ina tunanin akwai abinda ya faru tsakaninta da mahabeer fa nuree? inda gashi ita day'a tazo batareda shi ba,, taguminsa dady mua'zzam yajanye tareda sakin wata iriyar qaqqarfan ajiyar zuciya sannan yace "tabbas umaima nima nayi tunanin hakan a raina dan lpia kam babu ynda za'ayi ya turo musu d'iya tun daga qololuwan duniya ace shi yana cen zaman sa abinsa kuma???!! kaiii a'a gskia da akwai sakal ga A'la'marun yaran nan,, numfashi annah taja cikin mutuwar jiki tace "gskia ne wannan, duban ummu hani tasakeyi sannan tace "kuma ita gata kwance bare tafada mana abinda ke faruwa amman mizai hana ka kira wo shi mahabeer din kaji abunda ya farun harya turo yar mutane gida da dare haka a gigice babu nutsuwa a garetan? dan yana dan banzan shashashan yaro"! dady mua'zzam yace "Wlh annah tun d'azun nike kiran numbersa sau dai inji ta kan it's not reachable qarshema yanzun bata shiga number kwata kwata annah,, shiru sukayi dukknsu sukayi suna tunanin anya kuwa lpia to shima din yake kuwa?, dayake asibitin akwai tsaro amman dudda haka annah tace zata kwana wajenta su dady mua'zzam suka wuce gida dan momy umaimah taso itama ta kwana din sai kuma dady mu'azzam yace kodan kalacinsu na safe yakamata suje gida dasafe saita hado breakfast ta kawo musu, amman sam baby manal taqi bin mamarta jikin annah ta lafe danta saba da annah sosai sam bata damu dasaita sha mamanta ba indai tana wajen annah,, yarinyar tanada wayau sosai, Koda suka koma gida lokacin day'a saura saida dady mua'zzam ya kirayo abokinsa mr johson yaji ko suna tareda mahabeer din amman sai yaji wayar tasa shima switchoff dole ya haqura ya barwa gobe haka suka kwanta zuciyoyinsu sai saqe saqe suke. mahabeer kuwa suna komawa gida mikel ya wuce side dinsu shi kuma tundaga waje yake qwalawa ummu hani kiran nasa da cewar "feader na? feader na gani na dawo I'm back kina inane? Ina kika shige,,? Jin shuru yasashi kwanciya nan falon ya fiddo wayarsa yana dannawa danga tunanunsa ko wani abu takeyi a ciki jin shirun yayi yawa yasashi ajiye wayar ya miqe tsaye tareda haura saman dakin yana cewa feader nahhhhhh?? kin boye da yawa fa,, lokacin bada magungunan nan nawa yayi please kizo ,,,jin babu motsin komi a dakin yasashi leqa katifarta nanma bai gnta ba har toliet ya shiga ya dudda ba nan ma yaga wayamm tsaye yayi tareda dafe qugu da hannayensa yace "ah to ina ta shige ne kuma haka? saurin sauqa qasa yayi dan zuciyarsa ta basa wataqil tana kichen ne ma,, turus yayi ganin bata nan nanfa ya fito ya dinga qwalla mata kira shiru kakeji,, zubewa yayi bisa kujera yana tunanin to ina taje haka?,, wayarsa ya fiddo cikin aljihu ya kira number ta taita ringing baiji an d'aga ba,, tsoki yaja ya ce feader kin fiye saka waya silent why aita kira baki sani ba,, zuciyar sa yaji tace kaje side dinsi sera may be ta shiga ne can,, hakan kuwa ya miqe kai tsaye ya nufi bangaren su sera yana shiga kuwa yayi karo da sera zata fito ya danja gefe ya dubeta yace "sera sister na tana cik kuwa?? zuba masa idanun ta sera tayi sannan tace wace "sisteer naka kuma datun d'azun naga naga tabar gidan nan jaye da akwati tana kuka?? wata mummunan faduwa gabnsa ya yanke yayi cikin tsananin mamaki yace "kuka kuma miya faru da ita,, ware hannayenta sera tayi tace i don't know nazata ko kaine ma kai mata wani abun,, a guje mahabeer yabar wajen ya koma cikin gida yana qara kwalla mata kira yaji shiru zubewa yayi qasa ya dafe kansa idanunsa tuni sun fara ja cikin tsananin damuwa yake cewa "ina yarinyar nn ne ta shiga,, kaddai cikin garinan taje wani wuri, kuma tana kukafa akace??!!,, zumbur ya miqe tsaye tareda daukar key din mota dan gani yayi zama kam sam bai gansa ba. cikin birnin London yaita zagawa lungu da saqo ko zaiga umnu hani amman ina har saida akayi magrib da isha'e yana yawon neman ta cikin mota saqo da lungu kuwa. daqyar yasamu yayi salla sanna ya dasa neman ta amman shiru kakeji,,, wata zuciyar tace toka koma gida my be takoma gida yanzun kaje ka duba,,, ransa a b'ace yace "kin wahalar dani ummu hani miyasa zakije wani gu bada sani naba?? "!!!!! qarfe 11 dai dai ya shiga falon gidan ya hau sama nanma shiru bata nan, nnnfa hankalin sa ya qara yin wani mummunan tashi a lokacin ne ya tabbatarwa kansa ummu hani wani abu yasameta a inda taje to ina taje?? wata zuciyar tace masa 6acewa tayi knn,, dafe kansa yayi nan da nn jijiyoyin kansa suka taso rudu rudu idanunsa sunyi jajir yana tunanin inda zai je nmta a qasar nn, zumbur yatashi ya fuce ya higi motarsa ya fuce kai tsaye gidajen television d redio ya nufa yaita bada sanarwa haka yaita yawo a titi kamar marar hankali zautacce, sai ukun dare sannan ya dawo gida gaba day'a nutsuwa ta kucce masa sam takasa masa,, alwala yaje yayo yaita sallolin nafulfuli tareda kai kukansa ga Allah saida yayi asuba sannan yarigaya da yayanke shawarar bugawa gida ya fad'awa su dady batun kosasa a add'ua nan ya lalubo wayar tasa ya kunnata ko gani bayyayi sosai ma sakamakon wani zafi da idanunsa ke masa wnda damn indai ransa ya b'aci hakan shine alamun kukansa,, yana fara ringing day'a biyu yaji dasyn ya d'aga yana fad'in "Alhamdulilla sojana,, miyake faruwa wai naga ummu hani a gida tazo kuma inata kiran wayarka yaqi shiga?? a razane mahabeer ya miqe tsaye yace "whatttt dady tazo gida fa kace? Eh tazo yanzunnan ma haka asibiti zamuje dan acan ta kwana ba lpia dan haka komi kkyi ka ajiyesa kazo gida yau yau,,, ai baima bari dadyn nasa ya gama maganar ba ya latse wayar nan yahau shiri ko wanka baiba yayi parking kayansu ya hada komi da komi ya bude briefcase dunsa can qasa ya fiddo viza dinsu wanda ya karbo jia ya tsaida drop ko sallama baiwasu mr Joseph ba sai filin jirgi nan aka gama masa komi da komi ya shiga jirgi dud a rude ba'a jimaba jirgi ya d'aga dasu,, qarfe 11:22 suka sauka a airport drop yadauka zuwa anguwarsu basu jimaba suka iso nan ya sallami dan drop din yayi cikin gida kamar zai tashi sama dan sauri yana fad'in ''dady momy ina ummu hani din miya faru da ita dan Allah?! jin anyi masa mgn daga baya yasa shi saurun juyowa wannan kurtun soja mai gadin gidan nasu shine yashigo falon yake fad'a masa suna asibi yan gidan,, bai tsaya tambayar wane hospital bane dan yasan itane suke zuwa nursing home da gudu ya fito ya figi mota ya fice daga gidan kamar mai tafiya saman iska,, da temakon doctor lurwan ya fado dakinda aka kwantar da ummu din sam shi baiga momy umaima dake zaune nesa kadan da gadon ummu dinba tana karanta littafin hisnul Muslim garkuwar musulmai, yayinda annah take can gefe d'aya tana zaune tana lazumi bayan gama sallar walhar ta datai,, ganin oxygen a hancin umnu hani tuni ya qaraso wajen a gigice ya durqushe gaban gadon yana kyarmar jiki ya dora kansa a gadon yana faman danne xuciyarsa da hannayensa kamar zata fito yekeji dan *tashin hankali*,, dubnta yake kwance kamar gawa wani tsabar tausayin ta ya mamaye masa zuciya ya kifa knsa a cinyoyinta yanata sabbatu yana fad'in "kitashi feader na please ina tsoron ace kada akan lalurar ciwo na ne yasa kika gudo kika barni????!!!! pleassssssss ummu wake up wake... Uppppppppp dan girman Allah ki tashi haka ki ganni nima na ganki zanje in nemo ma kaina magani na samu sauqi sosai,, insha Allah nai alqawarin zame miki gwarzo namiji ba marar lafiya wacce hatta kaisa garasa qarfin gaba dazai hucewa matarsa takaici ba kamar sauran maza ba, kitashi dan alah wlh xn nem mgni in warke ummu miyi rayuwarmu cikin jin dadi harki haifamun yarahh nima...... sambato kawai yake wasu zafafan hawaye yaji sun biyo kuncinsa abinda bai tab'a yiba wato kuka tunda Allan daya kawosa duniya kuwa,, amman wai yau shine yake zubarwa hausa fulani woman hawayen shi??? akan mace qwara daya? !! ta6666 shi kam dai ma bai damuba dan yayi hawayen shide din tsoronsa kada ace umnu hani tagajida lalurarsa ta gudo gida ne ta fadawa su dady dansu rabasu tunano hkn daya qarayi ne ya sashi qara zaucewa da sambatu yana sake fad'in """wlh zanje insamo maganin ummu zuqunnewa yayi a wajen tareda sake danne zuciyarsa datake sake qara masa wani iriyar addababben zafin numfashi kawai yake saki, momy umaimah da anna kuwa tuni jikinsu yayi sanyi da tsananin tausayin yaran,, wato daman wannan matsalar dayake fad'a ynxun yasa ummu hani din dawowa gida sbd baida lafiyan gaba? abinda kowanensu yake saqawa a ransa knn, a hankali momy umaimah ta qaraso ta dafa kansa tareda zuqunnawa a gabansa,,, da sauri ya gado kainsa da jajayen idanunsa kamar an watsa masa tasshi a cikinsu, ganin wacce ke gabnsa tana fidda hawaye itama hakan yasashi saurin rarrafawa ya fada jikinta yana cigaba da surutansa da cewa momy.. mo.. momy ummu kitadimin da ita kinga ance in ansanyawa mutum oxygen basu tashi a rayuwa,,, wlh momy zan mutu nima inta mutu momy na plasss kitasar mun ummu hawaye kawai yake bulbulo masa a fuska lokacin,,, rungume kansa momy umaima tayi cikin tausayin kansu tuni suka dinga fiddo hawaye a tare annah ce ta taso daga wajenda tagama sallar ta nufosu itama knn saiga... *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:49 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿5⃣0⃣ 🌊🌊🌊 Annah ce ta taso daga wajen data gama sallar tata ta nufosu kenn saiga dady mua'zzam sunzo shida dady Muhammad da momy ni'ima sun shigo tareda sllma, suka zauna bayan sunwa su annah yamai jiki, jigum sukayi suna kallon ummu dake a kwance ido rufe sai shi mahabeer kuma da keta faman sakin ajiyar zuciya yana jikin momy still,, dady mua'zzam ne ya matsa tareda d'agosa suka miq'e tsaye ya dubesa yace "haba sojana ya zaka tashi hankalin ka kan qaddarrarriyar qaddarar da Allah ya nufemu da ita tuntuni kayi ehm? kaga kayi haquri a halin yanzu Ummu hani addu'ar mu kawai take buq'ata bakomi ba, bakazo ka tasata gaba kana kuka ba kayi haquri insha allahu matarka zata samu sauqi kaji ko?,, saddar da kansa q'asa mahabeer yayi yana goge jiqaqiyar fuskarsa yana cigaba da ske ajiyar zuciya nan da nan yaji take masa duka fat! fat! fat!. dady Muhammad yace "haquri zakayi mahabeer zata tashi insha Allah,,, cikin wata kad'uwar muryarsa yace "to dady na daina,amman nan d'ina ke mun beating sosai shiyasa ,yayi maganar yana nuna musu saitin zuciyar tasa da hannunsa, Dady muhammad ya dafa kafadarsa bayan ya taso daga inda yace "sorry kadinga addu'a kaji ko? Insha Allah zai bari" a hankali ya dagawa dadyn kansa alamun to. momy ni'ima kuwa tana gefen momy umaimah takasa bawa mahabeer baki ita kam kamar ma tayi kuka takeji tsabar tausayin dake ratsata nasu, zaunar da mahbeer dady mua'zzam yayi ya dubesa sosai yace "amman yaya akayi ka bari matarka ta tafo tunda london ita kad'ai haka? annah tace "yawwa nima kam abinda niketa son naji kn,,,, d'agowa da kansa daga saman qasan mahabeer yayi ya dubi dadyn nasa yace "wlh ban san ta tafoba dady naje raka su bash airport ina dawowa naga bata gida,,....!! kasa ida maganar yayi yasa hannayensa ya rufe fuskarsa yanajin wani d'aci d'aci daga can cikin maqoshin sa sosai. dady mua'zzam yayi shiru sai dady Muhammad ne yace "k to gaskia dawani abu kam,, annah tace "hakane mudai ajiye maganar har Allah yabawa ita ummu hani din lpia in-yaso maji komi daga gareta na dalalin tafowar nata hakan. shiru sukayi daga nn doctor lurwan ya shigo ya qara dubata sosai sannan yaqara tabbatar musu da insha Allah zata farko nan bada jimawa ba dan alamun hakan sun nuna daga jikinta daga jikin na'urar oxygen d'in nata,, sunyi murna sosai dajin hakan kuma. mahabeer kuwa duqar dakai yayi dan kawai jiyake inama za'a d'ibi lafiyar dake jikinsa asawa ummu kota samu lpia itama,, shi abinda ke matuqar ma daure masa kai yanda akayi ta baro gidan nasu kma harta iya kawo knta nan gida tomi yafaru haka ne lokaci daya? anya kuwa umnu tana d lapiyar brain? tambayar da wata zuciyarsa tai masa knn,, saurin girgiza kansa yayi tareda runtse danunsa a can cikin zuciyarsa yace "noooo ummu lpia nata lau danni bntaba ganin akasin hakan daga gareta ba,,,, wata zuciyar tace "to inba hakan bane kuma miya faru?? hakanan yaji kuma gabansa ya buga batareda yasan dalilin ba kuma,, jiyayi bakinsa yana motsawa a hankali yanaiwa ummu add'uar samun lpia,,, s dady Muhammad sai bayan la'asar sannan suka tafi annah ta dubi mahaber daya sa ummu hani a gaba ko matsawa baison yi dn rayuwarsu ta baya kawai yake tunanowa na tun farkon had'uwarsu har kawo rayuwarsu ta london annah yaji tasa hannunta ta tab'osa yayi saurin dauke idanunsa afuskar ummuhani da sukayi jajaye ya saukeso a kan annah,, annah tace "yakamata kaje kayi la'asar kaima kaga har 5 na niyyar yi,, jiyayi bakinsa ma kansa yai masa nauyi daman abinka da marar son fiye mgn shiyasa kawai ya tashi ya fice daga room din. momy umaima ta bisa da wani iriyar kallo cikin tsananin tausayawa dan tana lura dashi tun zuwan nasa bai iya qoqarin sa komi ckn bakinsa ba hr ynzu, annah ta dubeta tace "amman kuma umaimatu shin ke a maganganun da yaron nan yayi na gameda lalurarsa ke baki fahimci komi a ciki ba?? gu irgiza kai momy umaima tayi tana kallon ummu dake kwance tace ''a'a wlh annah ban fahimci komi ba wani abu ne? tagumi annah tayi tareda q'ara d'ora hannunta q'asan habarta fuskarta na kallon qasa sannan ta fara magana da cewa "niko dai gskia tabbas iriyar wannan matsalar ta mahabeer har tasa na tuno mai gida na Allah ya jiqansa da rahma lokacin yana raye ya tab'a samun ainahin iriyan cutar sanyin nan irinta yaron nan,, a lokacin shima ya shiga damuwa na ganin kamar yana zaluntata ne yana qwarata ata wannan fannin,,to ni kuma alkunya tasa nike gwada masa babu komi dudda kuwa ina q'waruwa d'in nima sabida rashin qarfinsa ta wannan fannin to cikin ikon Allah da Allah yanufa qarshen matsalar tazo sai yaje ya fadawa kakarsa lalumo itama Allah ya jiqanta da rahma nanta zo har gida taita mana fad'a akanmi zamu zauna da babban laluri irin wannan bamu fad'a ba an nemo magani ba inda Allah yace tashi in temaka bawa?, nan mukayi shiru babu wanda yai mgn sai bayan ta fita ne na nuna miyasa yaje ya gaya mata hakan sai "yace bazan iya zaunawa ina cutar dake ba qwamma in fadawa ita din kaka wataqil ko Allah zaisa mu samu mafita,, shiru nayi kawai danni kunya ma yasa naji mgnr dayakai batun nan ga magabata,, in fad'a miki umaimatu washe gari ina girki na tuwon amalo da rana saiga kaka lalumo ta shigo hannunta daukeda wata baqar leda nan na shimfida mata tabarma tsakar gida muka zauna naga ta kwance kullin ledar nan tafara fiddo wasu ganyayyaki na gargajiya ta ajiyesu qasan tabarmar ta dubeni tace "umaimah kinga wannan itace ake kira da *alyara* wannan kuma sunansa *cindazugun* sai wannan kuma shine *sassaqen zogale* wannan shi kuma *sassaqen lalle* sai kuma wannan 'yar jan kanwar itama kin ganta ko? Na "ce eh kaka na ganta" tace "yawwa to nasan kunada jar dawa to zaki wanke jar dawar nan saiki shanyata ta bushe sai kisa 'yar citta cikinta kibada shagon eshay a niqo miki ita in an niqota ki tankad'eta tass to garin ne zaki dinga d'ibarsa kina damawa da ruwan magun gunannan da kika dafa kina bawa mai gidanki yana sha, sai kuma wannan man zaitun ne da kuma man kanamfari dana tafarnuwa dana hulba sai wannan d'an miski shima zaki hadesu waje daya in yazo ki basa kice injini ya dinga shafasu a gabansa to komi zaiyi sauqi insha Allah, ke koda ace mace mai fama da lalurar sanyi tayi hakan zata samu lpia da yardar mai sama'u" niko shiru nayi ina kunya nai ma kaka lalimo godia haka kaka lalimo ta tafi, cikin ikon allah ba'a qulla wata daya ba da fara amfanin sa da magungunan nsa nan wlh ya warke sumul lpia kamar dama can da lafiyar sa a jiki har Allah yasa muka samu rabon mua'zzam dayake Ubangiji Allah yasa mai gidan nawa alhj saraki bamai yawancin kwana bane saiya rasu kuma yabarni da dumbin alhinin rabuwa da mutumin kirki gwarzo mai tsayuwar daka akan iyalinsa,,, annah na kaiwa nn ta fara share wasu hawayen dan famin ciwon nata data famo na tunowa da maigidan nata saraki, sannan tasake dubn momy umaima tace "zanwa mahabeer irin wannan had'in magungunan shima insha Allah kuwa da yardar mai! sama'u zai samu lpia ya dawo cikakken namiji shima kamar kowane namiji, dan da hr na sarai cikin satin nan zanje gida katsina amman nafasa sai ummu hani tasamu lpia sannan sosai" momy umaima taji dadin hakan kuwa itama, suna gama sallar magrib lokacin dady mua'zzam yadawo suna dan taba magana sama yayinda mahabeer shida momyn suna zaune gefen ummu wato sun sakata tsakiya su kuma babu mai cewa komi tsakaninsu gwamma momy umaima wani lokacin ma tana dan magantuwa a maganar su annah,, qara ware idanunsa mahabeer yayi dake kan fuskar ummu hani daya zuba mata idanun nasa tuntuni yana kallon ta batareda yayi qi oqarin janyewa bakuwa, gani yayi ta fara motsa idanunta qasa qasa zuwa can yaga ta budesu tarr tana kallon sama da sauri ya matso gareta yana qwalawa su momy umaima kira cikin rawar murya ta murna da cewa "momy mm... annah dady ummu ta farko,..! aida sauri suma suka qaraso wajen lokacin ummu harta samu ta miqe zaune da taimakon mahabeer din daya dagota da hannayensa,, su annah hamdala kawai sukeyi cikin tsanani murna. sai fmn sannu suke mata ita kuwa sai binsu take da idanunta, ahankali tayi qoqarin sa hannunta danta zare oxygen din dake fuskar nata mahabeer kuwa yayi saurin riqo hannunta yasaka idanunsa cikin nata tareda gurgiza mata kansa alamun a'a kartayi saurin yin hakan,wani kallota watsa masa cikin qarfin hali kuwa ta fuzge hannunta daga cikin nasa sannan ta koma ta kwanta tareda lumshe idanunta, sam mahabeer bai damu ba akan qwace hannu ta datai shi asali ma yadauki hakan ne abisa abunda ke damunta na ciwon datayi qoqarin cirewa shi kuma ya dakatas da itan, cikin Jin dadin farfadowar nata dady mua'zzam ya je yakirawo doctor lurwan suka dawo dakin tare,, cikin sauri doctor lurwan yaqara duddubata yaga komi normal hatta numfashinta yadawo lpia lau mafarin knn daya janye mata oxygen din tareda sake qara daura mata drip na ruwa ya tsira wasu alluran magunguna a ciki sannan ya juyo ya dubi dady mua'zzam yace "Alhamdulilla alhj komi normal ynxu nasa mata qarin ruwan nema danta samu qarin qarfin jikin nata dan zuwa gobe ma insha Allah muna sa ran ko iya sallamarta ma, ''Allah shisa to doctor cewar su dady mua'zzam din,,, da doctor lurwan zai fita kuwa saida ya dan saci kallon ummu hani da wannan nataccen kallon nasa sam ita batasan ma yana yiba danta runtse idanunta gam kamar mai barci, mahabeer ne kawai ya lura da kallon dayake matan yakuwa danqara masa harara na lamun nan ba kalar wajen wasan yara bane kama kanka da gabanka, aiko da sauri doctor lurwan kuwa yaqarashe ida ficewa daga room din, da wata iriyar harara mahabeer ya bisa tareda jan wani dan siririn tsoki, ahanka yace "banzan sakaran mutum kawani zubawa feadeer wasu ido mtsssss,, su annah sunzata ummu hani bacci takoma shiyasa suka tashi jin ana kiran sallar isha'e sukaje sukayi salla suna add'uar godia ga Allah ,, har suka gama kuwa bata tashi ba,hr lokacin mahaber basu dawo ba shida dady daga sallar suma kuma, jin anyi sallama an shigo ne ya sasu amsawa momyn nabeela ce ta shigo dakin itada nabeelar suka gaisa bayan sun zauna momyn nabeela tace "Allah sarki ummi ciwo lokaci day'a?! annah tace "wlh kuwa asma'u haka alamurran Ubangiji suke ay, momy umaimah tace "jiki kam aima yayi kyau bisaga jia kam ay zamce Alhamdulilla gobe ma muke saran sallama,, momyn nabeela tace " masha Allah Allah qara sauqi,, aminn suka amsa nabeela kuwa tana cen ta zauna kusada ummu sai kallon tausayi take mata dan ita dud a tuninunta ko kwai kwan ciki ne ke damun qawar tata,, momy umaimah tace "ah nabeela anzo ganin goda ne?, cikin kunyar Murmushi nabeela tace "eh momy,, murmushi momyn nabeela tayi tace "uhmm kin ganta nan yau kwananta 1 wai mijin yatafi fuddo kayakkinsa na business can tayfot shine tace masa wai tsoron zama take ita daya mafarin knn tadawo gida koda na kiraki d'azun kikace mun kuna nan hospital dataji ummu ce b lpia datun lokacin zata tafo saida nai mata mgn sannan ta haqura muka zo tare yanzun din,, murmushi momy umaimah tayi tace "uhmm qawayen knn,, yar dariya momyn nabeela tayi tace uhmm aikuwa dai nima yau kwana na ukku daga dawowa daga garinmu jos,, annah tace "Allah sarki anje ganin gida knn? Momyn nabeela tace "a'a ma annah qanwata ce tasamu matsala ta iskokai wlh basu fad'an naje dubata ba sai lokacin, alhalin ciwon yakusan wata da samuwa a jikinta ashe ms, "Allah shi bata lpia" cewar momy umaimah da annah, momyn nabeela tasaki ajiyar zuciya tace "aminn ,annah wlh mutane babu tsoron allah kwata kwata a rayuwarsu ashe ciwon nan babu wanda yayi mata turensa cikin yardar allah sai abokiyar zamanta, kuma wlh annah lami lapia suke zaune katsam sai wataran ita aishan qanwata tana zaune saiga bilkisu ta shigo dakinta wato ita abokiyar zaman nata din, suna fira cikin firar ne tabugi cikin aishan cikin dabara take ce mata wai cikin halittu na jinsi miyafi bata tsoro? sai aishan tace kamar wane hallitu knn bilkisu? sai ita bilkesun ke cewa haka dai halittu na qananun halitta irinsu mage kusu d.s.,sai aisha tace oh allah sarki ai ni wlh kam bilkesu banjin tsoron komi sama da qadangare musamman ma iriyar manyan nan wlh saina iya suma dan tsoro (dan allah yan uwa bakowane mutum zaice ka fad'a masa mikakejiwa tsoroba kai kuma ka fad'a masa dan za'a iya cutar dakai da abin kamar yanda ya faru ga aysha qanwar momyn nabeela, dan duniyar nan mutanen cikinta kawai ke 6atata allah dai shi tsare dukkan kullihin musulmi aminn) aikuwa ba'ayi kwana biyu ba dayin wannan maganar ba a tsakaninsu ba, aisha tana zuqunne bayan gida ta duqa saiga wani tsanwan qadangare ya tafo da gudu gunta,, kanta yunqura ta miqe a razane harya shige mata qasanta tace wlh annah aisha tace tayi saurin riqosa danta mnta dawani tsoro ita lokacin kawai sai rabin qugun jikin qadangare nan ya cire ya tsaya a hannunta kingin ya ida shige mata rabin ma saita nemesa ta rasa aiko saita fara hauka gadan gadan tun daga lokacin kuwa, kai abu dai yaqici yaqi yaqi cinyewa tsawon satika to dayake babanmu babban mlmin addini ne shine yadunga yimata magani karatu ruqiyya babu arziqi baqin aljanin nn ya bayyana jikinta sannan yace abokiyar zamanta ce tasa yazo gareta dan ita bata haihuwa sai ita aishan keyi amman dan allah kada akashesa zai fita, yana barin jikinta kuwa ta samu sauqi kamar ba ita ba,, sai akaga bayan sati daya iriyar ciwon yadawo kan ita bilkesun taita hauka da sabbatu tana qoqarin cire kayanta sai tonawa kanta asiri take ashe damn ta jima tana bin aishsn ta qarqashin qasa ta gaza sakamakon yawan addu'ar samun tsari da takeyi tagaza cimmata sai ynzu da allah ya qaddara abin yazo tana haila babu damar taba kurani babba bare tayi karatu,,, wlh annah in taqaice muku yanzun haka bilkesu tana gidan mahaukata wato cn sakaturum an rufeta dan babu wani sauran hankali a gareta kwata kwata, to kunji abinda ya faru kam, salati momy umaima da annah kawai sukeyi dan abun baqaramin razanasu yayi ba hatta ummu dake jinsu saida abun ya shigeta annah tace "Allah Ubangiji ya qara katangemu daga masu wannan mummunan kalar halayyar, "amin" suka amsa jiki a sanyaye, tashi ummu hani tayi zaune tana goge hawayen fuskarta da sauri nabeela ta rungume tana fadun "sannun sister komi zakiji sauqinsa da yardar Allah,, sam kasa magana ummu hani tai sai ma wasu sabbin hawayen datake sharewa saida annah tasa baki sannan tasamu ta bar kukan ta koma na zuci ajiyar zuciya kawai take saki,, dazasu tafi har bakin qofa momy umaima ta taka musu sannan suka sauka zasu shiga motarsu knn saiga motarsu hjy aina tayi parking dayake basu fitoba daga motar shiyasa momyn nabeela bata fahimci su waye a ciki ba, suka shiga motarsu suka wuce,, a cikin mota kuwa hjy aina ta juya ta dubi hannat tace "to tabbacciya kindaiji da kunnenki abinda boka zalimu yace daya bamu wannan maganin, da kunnenki yace yau da yabamu wannan maganin ranar sa'a ce kowa yabawa magani yau saitayi tasirin abinda akeso, kuma baza'a qara samun irin wanna sa'ar ba sai anyi tsawon shekaru kuma yaqara maimaita mana muddin ummu hani din bataci naman nan mai ganani ba tofa zakiyi baqin jini kiqi auruwa kokuma ki auri mutum sammu mai wuyar magani, to dan ubanki dan haka wlh ki tabbatar sai taci farfesun naman nan dan ni bazai yiyuba inta lallaba yarinya inda ke kika nace kikace kinji kin gani saikin aure mijinta mahabeer din, to wannan kuma aiki ya rage naki ato, hannat tace "habawa momyta ai wlh saita cisa inna cikata da dadin bakin nan nawa barema yanda boka zalimu yace tana cin naman nan take mahabeer zaiji ya tsaneta soyayyata ta shigesa kuma kin ga daga nn sai kawai nasa ya saketa kawai dan wlh nikam bazan juri zama da kishiya ba,, shewa sukayi da uwar harda tabawa hjy aina tace sanine 'yata yanzu dai zomuyi mu shiga kada dare ya qara kinga har tara saura yanzun tayi maganar tana duba agogon hannunta. haka suka fito daga motar hannat ce ke daukeda kular ferfesun naman har suka shiga dakin suka taras da ummu stiil a zaune kan gado su annah na gefenta zama sukayi suka gaggaisa sannan hjy aina tace "wlh hjy umaimah naso nazo dubiyar nan tun jia sai ban samu iko ba sbd nayi masassara nima, momy umaima tace allah sarki bakomi ay "annaj tace Allah bada lpia kam dan ana fama da masassarun nan yanzun ko'ina Allah dai yabada lpia,, cikin duniyanci hjy aina tace "aminn wlh annah" hannat ta zagaya gefen ummu cikin Murmushi na salon muguntar su tace "assha sannu sister ummu hani, nasan patient da son cin abu mai ruwa ruwa shiyasa nayo miki na tafo miki dashi, cikin Murmushi momy umaima tace "kai kimji Hannatu hadda wata dawaini ya kuma? to mungode sosai Allah saka d alheri daman ga ta nan munata fama tasha koda tea ne taqiya kuma sam wlh, hjy aina tace "ahh wlh babu komi ta dubi hannat tai mata signal a fakaice sannan tace "toke ki zuba mata man kinji ance taqi cin komi ma nasan zataso abu mai ruwa ruwa ko ummu hani ta momy? Sunne kai ummu hani tayi qasa tana mamakin canjinsu hjy aina gareta kokaci day'a kamar basune sukayi uwar watsi kwanaki ba dasu, ture batunsu tayi ta tunano a ranta wai mahabeer ne ya saketa fa??!! alhalin batai masa komi ba dan tsabar butulci irin na da namiji? Knn ynxu itafa sakakkace ya maidata qaramar bazawara yaci moriyar ganga?.... Saurin sa hannunta tayi ta toshe bakinta dan jin wani iriyar mugun sabon kuka daya tafo mata mai qarfi babu shiri amman dudda hkn wasu zafafan hawaye basu hana sulmiyo mata ba daga kuncin ta, dai dai lokacin hannat ta dago spon na ferfesun ta nufo bakin ummu hani dashi tace "karbi sister please ba'ason patient ya zauna babu komi cikinsa, annah tace daure ummu ki ci koyaya ne, jin annah tayi mgnn yasa ummu hani dagowa danda sam batayi niyyar ciba samm, a hankali ummu hani ta bude bakinta hannat ta qara matso da cokalin ta nufi bakin ummu din dashi da sauri hannunta har rawa yake sai dariya take mata a zuciyar ta na alamun cin nasara mahabeer zai zama nata ita d'ai takori wannan diyar buzayen daga rayuwarsa tareda fidda masa son iyayen nasa daga ransa sai komi tace sannan zaiyi, Kuma haihata hai hata ta kasance first and end ga can cikin ran yalla6ai mahabeer!!! ..... tofa..... *Xexen Fasaha* f.o.w. [10/11, 2:49 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. *My mom Sadeeq hawwas na gaisheki kyauta*🤝🏻 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿5⃣1⃣ 🌊🌊🌊 Da wani iriyar mugun sauri sauri ummu hani ta janye fuskar tata daga gaban cokalin dake qoqarin shiga cikin bakinta dan jitayi qamshin tafarnuwa yanata wani faman fitowa cikin farfesun ita kam sam bata qaunar jin warin tafarnuwa ko a da can har amai takeyi intaci abinci da ita batareda ta sani ba bare yanzun kuma data jita muraran ra'ayul anfun, yanzun ma saurin rufe bakinta tayi da hannayen ta tana kakarin fiddo amai amman yaqi fitowa saita koma yin shessheqa kawai, da sauri sosai kuwa momy umaima ta taso ta dawo kusa da ummu hani ta zauna tace "ke miya faru ummu hani? baza kici shima wannan dinba knn,?! tayi maganar cikin rashin jin dad'inta dan sam batason taganta tana zama da yunwa kam dai gskia, ga ciwo ga yunwa abin zaiyi mata yawa ai to. d'agowa ummu hani tayi da fuskarta a raunane jin aman yasamu ya lafa mata ta dubi annah data zuba mata ido kawai ma ta kasa magana da qyar annah ta bude baki tace "gskia kam dai ummu hani indai bazaki dinga cin abinci ba bazamu ta6a shiryawa dake ba kam gskia ko, cikin rawar murya ummu tace momy "kuyi haquri annah to ni wlh tun usuli daman ni banson tafarnuwa a abinci shiyasa ma banci wannan dinba to amman kubani tea momy wanda kika kawo zan.. zansha,, taqarashe ida yin maganar murya na kyarma dan kukan nata takeson saki. habawa ay hjy aina datake a qule nan take wajen ta hau bankawa hannat zagi da cewar "eyi kaga tsinanniyar yarinya hasararriya? to ubanwa ye yasa kika sa tafarnuwa a ferfesun tambaya niki? kasa magana hannat tayi sai kyafce kyafcen ido take dan taji mugun haushi itama da shegiyar wann 'yar buzayen nan bata ci ferfesun nmn nn ba. nan ran hjy aina yasake dugunzuma daga shirun da ita hannat din tai mata. nan kuwa taita fmn banka mata wasu muggan zagin a zahiri, a badini kuwa takaicin hasarar kudinta maqudai datai wajen amso maganin tayi. ji take kamar ta rufe hannat da bugun kawo wuqa kota huce, jin zagin ya munana yasa annah cewa "haba kekuwa aina'u ya wannan mugun alkaba'en zagin ke fitowa daga bakinki kina jefawa 'yarki dashi sai kace a garin maguzawa dai? sai sannan hankalin hjy aina ya dawo tafara borin kunya da kame kame tace "haba to annah ay banji dad'i ba kam wlh data haramtawa yarinyar nan cin ferfesun nan ba ga alama kuma tasa rai ga cin nasa,, annah ta sake cewa to "aina'u in banda abinki ai batasan batasan tafarnuwa bako? kuma komu nn bamu saniba kuwa dudda tsawon zaman mu da ita ummu to bare ita hannat din yau day'a kuma?, momy umaima tace "kada ki damu hjy aina inda ummu ta nason ferfesun zan matashi gobe insha Allah ince shiknn ko hankali naki ya kwanta? aran hjy aina tace kaga kilbabbiyar mata a gidan uwar wa to hankalin nawa zai kwanta alhalin ina ganin asara da rashin rabo qiri qiri zasu baibayeni? amman kuma a fili hjy aina cikin sauya fuska tace "eh dudda hakan dai hjy umaimah dan son annabi dadai kinsa tata daure taci d'in shi wannan d'in ko guda day'a ne ta kauda mugun yawu inda abunka gamai ciki qilanma ko? tayi maganar tana duban ummu din cikin murmushin qarfin hali tace "dan alfama irinta annabi Muhammad s.a.w. d'iyata kici ko guda day'a ne kinji? bnson in kawo abu waje ba'a ciba haka nike ni wlh bnjin dad'i na hakan fa,, ita ummu hani tsoro ma abin ya fara bata, mata da naci sai kace tsohuwar mayya? muryar annah taji tace "keko haba aina'u inda bataci ba shiknn ba? ance za ai mata wani ay ko???annahtayi maganar tana jin haushin hjy aina daman har ynxu qule take da ita tun ranar datazo gida da hannat din tayi maganganu son ranta din nan, dai dai nan kuwa mahabeer ya shigo dakin hannunsa daukeda leda ta namomi kala iri daban dayar kuma ta oasis ce ita, yana ida shigowa kuwa hannat ta nacewa kallonsa shikuwa gogan naku gaba day'a ya had'e fyskarsa babu alamun fara'a a tattare dashi ynda kasan baisanma wani abu waishi kalmar murmushi ba bare akaiga su dariya babban abu. ba hannat ba data kallesa har ummu saida taji gabanta ya fad'i sosai daga iriyar kallon yanayin fuskar tasa lokacin daya,, sai kuwa karaf suka had'a idanuwa takuwa saurin sakar masa wata hararar ta a boye sannan ta rufe idanun ta da sauri dan ita kam dai ko ganinsa batta sonyi, ta qagara ta samu a sallamesu ta tafi can Niger wajensu baffanta inda mai hadawa ya raba,, dai dai lokacin hjy aina tasake cewa "haba hjy umaimah kuwa girman Allah ku lallabata yarinyar nan taci koyayane? tuni annah ta hasala cikinm masifarsu ta tsoffin da akayi mummunan 6ata musu rai tace "yasalamullahee yauni naga ikon Allah jarfaa? kaini fa wannan mata jarabarki qarfi gareta wannan inke mayya ce wallahi kika kama kurwar mutum sam bazaki sakar masa ita ba sai kin kar sa qasa har da'iman kuwa, haba ni wlh yanzu wa hakama kinsa nama fara zargin naman naku ma dutta qare babu alheri cikinsa,, tuni hjy aina ta wayance da cewa "hba yi haqiri annah shiknn to na haqura,, a hasale kuwa annah tace "kada ma ki haqura yau naga jaraba ra'ayul ainaini? mtss taja tsoki bayan ta 6alli daushen goronta daukar kular naman annah bayan tasa murfi ta rufe ta taci gaba da cewa "nama daine inda kun rigaya da kun kawo to mun karba mun kuma gode" tana gama fadin haka ta juya ta miqawa mahabeer dake tsaye yaqi zama banda cigaba da tsare fuska bayya komi, kulart ta miqa masa tace "ungo nan je kaiwa mabuqaci wannan abun a aca waje,, kular ya karba baice komi ba ya juya yabar dakin cikin qarfaffan taqinsa, hjy aina ta bisa da kallo kamar ta d'ora hannuwa aka tayi ihu takeji ynxu fah kudi nane can za'a tafi abayar sadaqa ta dole? wacce ni abona ma danayi sadaqar nera biyar inajin tun ina budurwa kan ma babana ya rasu?,, amman itako Allah ya isa babu wanda ya jawo mata wannan babbar asaran sai wannan shegiyar hannat din quta tayi kawai bata sake cewa komi ba, Mahber kuwa yana futa wajen asibitin nan yabawa wani mutum wnda baima kula da iriyar tsarin yanayin mutumin ba hadda kular yabar masa gaba d'aya yayi tafiyarsa mutumin na godia, yazo shiga d'akin knn sukuma su hjy aina sun fito sai cigaba da bnkawa hannat ashariyya take, tabe baki yayi ya rab'a ta gefensu ya wuce cikin dakin. yana shiga yaji momy umaima tace annah dama baki ce mata haka ba kam sai taga ay kmr an kushe tane..... katseta annah tayi da cewe "na fad'a hakan umaimatu kinsan na tsani nacin magana da nacin tsiya wlh na tsanesa nikam, tona lura ita hakan tasawa gaba ta sare haba dan Allah ai wasu mutanen inba kana musu ni tsaye kai tsaye ba baza'a daidaita dasu ba sam" murmushi kawai momy umaima tayi tana gyarawa ummu gashin kanta daya barbaje bisa gadon a ranta take fadin "annah rigima,, ganin shigowar mahabeer dinne cikin dakin gaba day'a shine yasa sukayi ma shiru d maganar duka. momy umaima ta dubesa sosai cikin Murmushi tace "har kadawo kuma mahabeer na?,, zama yayi gefen gadon yace "yeah momy" juyawa yayi idanunsa ya fad'a cikin na ummu hani ga mamakinsa again yaga ta qara watsa masa harara ta janye fuskarta a kansa, girgiza kai yayi shima ya dauke fuskarsa zuwa ga annah yace taho old wife ta ga kayan sanyi nn nasiyo miku,, tab'e baki annah tayi tace "sam2 bakkada buri inaga saina son kaga na kwanta ciwo ko? to kuwa ta allah ba taka ba, inbanda mugunta ai kam baka had'a ni da kayan sanyi ba,, dariya momy umaima tayi ciki duba ledar tace wasa yake miki annah zama ki iya cin koma miye a ciki ai,, hararar sa annah tayi tace aho ashe shegantaka mane abun knn ko, murmushi kawai yayi abinsa batare da yace komi ba danshi damuwarsa yanda yaga ummi hani nayin fushi akansa abun kam ya wuce tunanin sa to wai shin minene ya faru haka at dhe 1 tym? haka yaita zama a wajen amman ko haqorinta day'a baigani ba ma, ice cream da yasan tanaso ma harya siyo mata kuma koda aka bata qin karba tayi wai sanyi takeji ynxu,, yanaji yana gani har lokacin tafiyarsu gida yayi suka tafi shida momy umaima da dady amman taqi ma bude idanunta bare ya ganta, ta kwanta kamar mai barci alhalin kuwa sarai yasan lamo tayi idanunta biyu,, washe gari kuwa aka basu sallama dan jikin ummu hani ya warke sumul saidai har yanzun batun sakin nan bai sakar mata jiki daga sanyin saba, sosai jikin nata ya qara sanyi a kowane iriyar sansanyen motsin nata, to daman kuma abu ga marar kazarniya da rashin son magana sosai saita ida sajewa da duka natural habitats nata, sai bayan kwana 2 da sallamota ne washe garin na ukkun da daddare dady mua'zzam da annah da momy umaima suna zaune a falo saiga kuma mahabeer ya shigo yana shirin shigewa dakinsa kenan dady mua'zzam yace "zonan sojana,, a hankali ya tako har ya iso wajen ya zauna gefen qafafun dadyn jikinsa a mace dan yau kwana 2 knn baisa yarinyar a ido ba bnda boye masa babu abinda take jikinsa gaba day'a yayi sanyi kamar marar lpia yake jinsa yarasa miyasa yanzun yadamu da son ganin yarinyar nan fiye da kowa bisaga da can3? dafa kafadars dady mua'zzam yayi yace "kawuce ciki sojana ko mgn babu? hannu yasa ya dafe kansa sannan yace "sorry dady" murmushi dady mua'zzam yayi baice komi ba ya dubi momy umaima yace "hmmm jeki ki kirawo min ummu hani,, "to nuree" abinda tace knn ta miqe tsaye ta wuce,, dammmmmmmm mahabeer yaji gabansa ya buga da wani mugun qarfin gaske harda sa hannu ya dafe qirjin still gabn nasa na cigaba da bugawa second by second with out know reason ba, babu jimawa kuwa saiga momy umaima na tafowa ummu hani na biye da bayanta kanta a qasa,, harta qaraso gefen annah ta zauna a qasa byn tagaisheda annah da dady mua'zzam din,, gyara zama dady mua'zzam yayi sannan yayi yar gyaran muryan sa yace "Alhamdulilla ummu hani dafatan jikin naki dai yayi sauqi ko? dan cikin rawar murya na kamar mai shirin kuka tace "eh dady yayi sauqi,, gyada kai Dady yayi yasake cewa "ina fatan babu wani waje da ke miki ciwo kika boye mun ko ummu? danni a matsayin 'ya nike kallonki bawai inlaw taba dan haka ki saki jikinki kinji? gyad'a kai ummu tayi cikin kararriyar murya tace "banjin komi dady na ciwo allah kuwa, "to shiknn Alhamdulilla abinda dadyn ya sake cewa knn, sannan ya dubeta sosai yace "magana zanyi dake inaso ki dago knki ki dubeni kinji ko 'yata? rassss taji gabanta ya buga da sauri a hankali ta dago knta tana wasa da 'yar teddy baby small dake byn phone dinta wacce ke saman cinyoyinta, tace "to..to dady" tayi maganar a raunane sosai, gyaran muryan sa dady yasakeyi sannan yace "ina son insan cewa shin ummu hani miyasa kika tafo tun daga gariya garara har London batareda izinin mijinki ba??! Shiru tayi zuciyarta nasake doka mata da wani sabon iriyar sauti da dum!! dum!! dum!! dummm!! wato inta fahimci mgnr dady baisan mgnr sakin da dansu mahabeer yai mata ba knn ma? kasa magana tayi danjin wani abu mai kama da mad'aciya yataso ya tsaya mata a maqoshinta, kankace kwabo sai tafara kuka babu qaqqauta cikin mamaki suke kallonta dukknsu dn basuga wani abin kukanba,, momy umaima ta matso tareda rungumota gefen jikinta tana dan rarrashinta tareda cewa "haba kekuwa ummu hani na yadaga tambaya kuma sai kuka ya biyo baya?,, annah tace "ummu ko wani abu yayi miki acen ne dan nasan halin maqetacin jikan nan nawa?,, nanma kasa basu amsa tayi kukanta kawai takeyi tuni idanunta sun kada sunyi ja dasu sai fa daqyar suka samu tayi shiru takoma sakin ajiyar zuciya,, lura datayi sun kasa cigaba da maganar ne saitaji babu dadi kuma ta fahimci basason takura mata ne ita kuwa yau dole ta bayyana musu abinda d'an nasu daya shuka mata yake son boye musu gskiar hakan kuma. dan haka tashi tayi zaune tana goge fuskarta da qasan hijab dinta amman dudda haka wasu sabbin hawayen qara fitowa suke mata a fuskarta , ahaka ta dauki wayarta ta shiga wajen turo message ta shiga inda saqon mahabeer yake tana ganowa ta samu ta miqe tsaye cikin kyarmar jiki ta isa wajen dady mua'zzam ta miqa masa. da sauri kuwa ta dawo jikin momy umaima ta kife kanta a saman cinyarta tana matse qwallan tausayin kanta dan ita batajin komi sai yanda iyayenta zasu fahimci mgnr sakin nata, suce bataiwa miji biyayya ba harya sakota ne koko mi? shine abinda ke qara karyar mata da zuciya kuwa take qara sakin wani kukan wiwi,, dady mua'zzam tunda ya gama karanta saqon kuwa gaba day'a illahirin jikinsa jiqewa yayi sharkaf da gumi zufa har ta cikin hularsa tsattsafo masa takeyi, dole yasa hannu ya zare hular ya ajuyeta samn hannun kujera yahau firfita da wasan rigarsa dudda esikan dake falon kuwa hakan bai hanasa tsiyaya ta lemar jiki ba. allahuma ajirni fi musibati wa khalaqni khairan minha kawai dady mua'zzam yaketa sake maimaita wa daga cikin bakinsa,, annah da momy umaima a razane suke tamvayar miya faru hatta mahabeer ya tsorata sosai shima dudda baisan mike faruwa ba,, cikin sanyin jiki da mutuwarsa dady mua'zzam ya miqawa annah wayar ta cikaro da message din kuwa itama,, tana gama karanta wa a rude ta miqawa momy umaima momy umaima tana fara karantawa tunkan ta ida wasu zafafan qwalla suka dinga sunturi bisa fiskarta tana gamawa kuwa ta miqe tsaye a rude harda ture ummu dake kan cinyarta da qarfi sosai ta jifi mahabeer da wayar sai saman ha6arsa kuwa harta fasa wajen jini ya fito kuwa sosai,, da sauri taqarasa wajen tareda kamo kafadunsa tahau girgizasu da qarfi tana sakin wani mugun kuka tace "haba! haba! haba! miyasa ka yin kalar wannan danyen aikin mahabeer na? miyasa miyasa??! nace ka fadamun man mana bakkada hankali ne koka fara kayi shaye shaye ne kaima gayamun?! tana maganar ne cikin cimamiyo masa gaban rigarsa da jini ya gama bata masa farar t-sheet, sakinsa tayi sannan kuma ta duqe wajen tareda sake fashewa da kuka itama ,, gaba day'a illahirin jikinsa babu inda baiya rawa samshi bai damu da jinin da habarsa ke zubowa ba yafara hawaye shima yace "dan girman Allah momy kiyi haquri ki daina kuka bansan miya faru ba ku.... tasssssss tasssss yaji saukar wasu zazzafan mari akan kuncinansa 2 har kifewa yayi tuni jini ya kwanta masa a gefen idanunsa ya dafe kumatun nasa tareda zubawa dady mua'zzam dake tsaye saman kansa idanunsa cikin wani tsabar mamaki yau shine dadyn sa ya mara? abinda kuwa tun tashinsa ko dungurinsa dady bai taba yiba? gaba day'a nutsuwa tayi qaura daga jikin mahaber kukan ma shi ya kasa sai idanunsa dasuka koma kamar jan gauta,, cijin d'aga murya dady mua'zzam yace "zakace bakasan miya faru ba ko? kada kaga gatan da muke nuna maka yayi yawa ne haka mahabeer fa? a wata razananniyar razanar kuwa sabo mahabeer ya sake duban dadyn nasa yau shine dayn sa ke kiran sunnsa muraran?.. kanya dawo tunanunsa yaji dadyn yasake cewa haihuwa knn haihuwa mai rana share inama ace manal ce ta girma haka kamarka mahabeer ? Share hawayen idanunsa dady mua'zzam yayi yace "kaduba message din wayar da kyau saika samu damar musawa da kanka inda ba number ka bane aka rubuto saqon ko? yaqarashe maganar tareda dakawa mahabeer din wata gigitacciyar qara wacce tasa gaba day'an gidan kuwa amsawa da qarfi. a gigice mahabeer yadauki wayar daga gabansa ya fara bin message din da kallo da jajayen idanunsa yana fmn karantawa yana zubo da wasu dumammun hawaye dasukayi nasarar sauko masa ,, yana gama karanta saqon kuwa gaba day'a dukkan illahirin jijiyoyin jikinsa masu aikin kai saqo suka tsaya cakk kansa yaji tayi masa wani iriyar dummmm d'isssss kamar wanda ya kurmance kuwa, yakai tsawon minti 5 a haka sannan ya dawo Normal Allah sarki gwanin tausayi cikin wani rarrafowa qasa kamar yaro haka mahabeer yatafo yana zubda qwalla ya iso har gaban dady mua'zzam, dady yayi saurin ingejesa yakoma da rarrfe gun annah yana qara sautin kukan sa nanma annah ta janye qafafunta bai haqura ba nnma yasake rarrrafowa zuwaga momy umaima bata jira komi ba ta daukesa da wani sabon marin itama cikin kuka, haba aida mugun gudu ummu hani ta miqe tsaye tana gursasshen kuka tayo kan dady mua'zzam ta zube qasa tareda hada hannunta guda biyu tana cewa "dan Allah kudaina duknsa dady haka wlh banso banso banson ganin hakan nina yafe masa wlhd duka kawai kukaini wajensu baffa na,, !!! a gigice sukaji cikin wani qarajin kuka mahabeer ya kife kansa ga bango yana bubbuga wa tuni goshinsa ya fashe yana zubda jini da gudu ummu hani takuma kwasa tayo kansa da qarshen qarfin ta janyosa gaba day'a suka zube a gabnsu dady cijin mua'zm cikin dakusasshiyar murya mahabeer yace "kuyafen dady billahel azeem banine na sake ummu hani ba,,!! yana gama fadun haka kowa falon ya tsaya cak tareda zubo masa nasu idanun cikin rashin gasgata zancensa wanda sukai masa daukar qanzon kurege da raina musu wayau,, cikin tsabar takaici na ganin mahabeer ya raina musu hnkli dady mua'zzam ya girgiza kansa da qarfi babu shiri ya dafe kansa jin kamar zai ballo daga saman wuyansa ya fad'o qasa tsabar tention d'inda mahabeer ya had'a masa,, cikin sauri da rawar jiki sosai kuwa dady mua'zzam yayi saurinsa hannunsa a aljihu ya d'auko.... *Xexen Fasaha* f. o. w. [10/11, 2:49 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿5⃣2⃣ 🌊🌊🌊 dady mua'zzam yayi saurin sa hannunsa a aljihu ya d'auko wayarsa ya fara neman layin dady Muhammad ba' a d'au dogan lokaci ba kuwa dady Muhammad ya d'aga wayar da sauri kuwa dady mua'zzam ya amsa yace "abokina dan Allah ku shigo gidana yanzun ina son ganinku sbd abunda yake faruwa a family na yanzun wani mai wuyar fassaruwa ne ni day'a saida temako, yana gama fad'an hakan ya ajiye wayar zuciyarsa takasa tsayawa masa waje day'a. ba'a d'au dogon lokaci ba kuwa saiga su dady Muhammad shida momy ni'ima sun shigo falon da sallama ganin kowa jigum jugun yasasu tunanin ba lau ba gskia musamman yanda sukaga ummu zuqunne gaban mahabeer ta cire kallabin kanta cikin kuka tana goge masa jinin habarsa da goshinsa. a sanyaye su dady Muhammad suka zauna wajen yasake daukar shuru saidaga bisani ne dady Muhammad ya dubi dady mua'zzam yace "abokina wai mi ke faruwa ne haka? gaba day'a kaina ya kulle mun kowa na gansa ba cikin dad'in rai ba mike faruwa ne? saida dady mua'zzam ya d'auki tsawon minti uku kansa na kallon qasan capert din wajen sannan yasaki wata qaqqarfan ajiyar zuciya tareda dago kai ya dubi dady Muhammad yace "kaidai bari kawai haj Muhammad wani iriyar cukurkudadden al'amari ne ya baibaye mani family wanda gaba daya yayi attack na tunani na shiyasa na kiraka dan kasan ance shawara tana da dad'i dan wlh tunda yaron nan ya musa faruwar hakan ban qara fahimtar komi a dai dai ba,, dady Muhammad yace "naji haj mua'zzam amman yakamata kaimun bayani sosai na abunda ke faruwa yanda zan san inda zancen naka ya dosa ko?,, gyada kai dady mua'zzam yayi yace "eh hakane haj Muhammad wato abinda yafaru shine anyi amfani ne da wayar mahabeer an turo wa matarsa saki day'a 2 har uku qwarara to kuma ko kai kaine akaiwa haka hj Muhammad ai zaka yadda cewa lallai shi dinne mijin naka ya turo maka wannan saqonnnan kuma ma ace a can fa qasar da suke bassa tareda kowa bare ayi tunanin kuma ko wanine ya aikata hakan, amman kawai ni na rigaya dana fahinci cewar rainin wayo ne kawai irin na yaron yau can wani abu yaje ya had'a sa da yarinyar mutane ya saketa rai bace shine yanzun kuma yadawo yana mana musun hakan, ga yanda txt din ma ya nuna kada ta ya dawo gidan ya tarar da ita to dan Allah haj Muhammad da ace yarinyar nan batai kyaun kai na tunanin ta tafo nan nigeria gida ba da ace can ta qara nausawa cikin qasar da suken nan tota ina kuma zamu ganota fisabilillahe domin Allah? salatin Innalillahe wa'innailaihirraj'iun kawai dady Muhammad da momy ni'ima ke furtawa. cikin qarfin hali kuwa mahabeer ya jawo jiki fuskarsa jiqe sharkaf da gumi da hawaye dayake ummu hani ta daure masa goshin nasa shiyasa jinin wajen ya daina zubowa kamar da, cikin muryarsa mai karkarwa ya dafa saman jikin dady Muhammad yace "wlh dady banine na saketa ba ka yarda dani dan Allah kasa dady shima su yarda dani wlh bansan komi ba akan wannan sakin da aketa fad'a nayi, yaqarashe maganar tareda kife fuskarsa saman jikin dady Muhammad yana zubo wasu hawayen masu tsananin kuna da radadin gaske, shiko wane babban maqiyi ne dashi haka wanda bai sani ba? wlh kuwa dazai gansa bazai taba barinsa ba yanda ya janyo masa wannan balao'e haka bi da bi ya kuma saurin bata tsakanin sa da iyayen sa da matarsa tareda rabasa da wani dud farinciki na rayuwar su. "tabbas babu abinda yafi sherri ciwo a rayuwar nan haj mua'zzam" cewar dady shi Muhammad din, duban sa dady Muhammad yasake yi yace "sannan kuma ni gskia jikina bai bani wai yaron mune zai iya watsa mana qasa a ido ba abinda baiyi ba tun farkon maganar auren nasu kuwa bare kuma yanzun, nidai a shawarata anashi ne kai mahabeer zamu baka tsawon lokaci nanda kafin ita matar taka ta fita idda knn ko? to kaje ka kawo mana tsayayyar mgn inda har ka musa, wato nufina qwararan sheda gamsasshiya wacce zata nuna mana eh cewa lallai azeemun babu sanya hannun ka a lamarin nan na sakin faqat,, sai lokacin annah tace "eh hakan ma din shawarace mai kyau Allah ya bayyana gaskiar lamarin dan kam al'amurran dai sun hautsana da yawa,, rai a b'ace dady mua'zzam ya dubi mahabeer yace "wlh kuma muddin lokacin ya cika baka kawo gamsassun hujjojin na ka da bayani a fili tofa kam mun tabbatar da cewa babu d'an wanda zai sakar maka mata face kai din nan kuma ka tabbatar da komi kake inason cikin satin nan ka koma office dinka kaci gaba da gudanar da sauran ayyukanka kuma ban lamunce ka keb'ence da ummu hani ba har sai lokacin dahar kai kazo bayyanar mana da shedar taka inda har ka kafe kaida fata cewar bakai kai sakin ba, cikin rawar murya yace "to dady insha Allah zanyi komi kace dan ganin farin ciki naku ya dawo,, shiru kawai dady mua'zzam yai masa baiko dubesa bama dan ransa bace yake har yanzun, haka su dady Muhammad suka tashi suka koma gida zuqatansu cikeda tausayawa mahabeer da ummu hani sosai kam. a washe garin ranar momy umaimah ta debo kayan sawar umnu hani duka ta maidosu d'akin ta dan bata yarda da mahabeer ba sam akan ummu. cikin sati uku ne kuwa da faruwar abubuwan gaba daya mahabeer yaqara rasa nutsuwarsa duka, dan koya gaisheda dadyn nasa sai yaga dama yake amsawa hakama momyu maimah, dan annah kadaice yake samun sauqi a wajenta dud gidan kuma gashi itama yau kwananta 3 da tafiya can katsina hakan tasa dole yake tafiya office kullum dan canne kawai yake samun ayyuka masu d'ebe masa kewan kad'an daga damuwarsa, gashi tunda abun yafaru bai qara sa ummu din cikin idanunsa ba koda wasa. yanzun hakama zaune yake cikin office ya tasa laptop dinsa gaba ya dora kansa a qasanta ya lumshe idanunsa babu abinda yake buqatar gani sama da ummu hani lokacin, kamar yaita kuka yakeji koya samu sauqin abun saidai babu dama,, jin da yayi an dafa masa kafadarsa ne yasashi jin kirtawa daga tunanukan da zuciyar tasa ta tsunduma a ciki, a hankali ya bude idanunsa da suka kada sukayi jazurr tsabar tention daya dorawa kansa shi, sauke idanunsa yayi akan bash wanda ke tsaye a gaban disc din nasa,, sauke ajiyar zuciya qaqqarfa yayi sannan kuma yace "bash yaushe ka shigo ban jika ba? gyara tsayuwa bash yayi tareda hard'e qafafunsa waje day'a yana hararar mahabeer yace "hmm dama tayaya zakasan kuwa na shigo nan din bayan katafi yin wannan long addababben tunanun naka wanda ya shigeka kwanan nan, mtss wai dan Allah mike damunka tun bayan dawowar ka London kabi ka canza gifted why why? shin wai ma wa kake dashi a aboki fiye dani wanda zaka boyewa damuwarka Alhalin nayi nayi dakai ka gayamun mike faruwa kaqi? ni wlh abun naka har ya fara quleni haba dan Allah be a man mana" sake sauke ajiyar zuciya mahabeer yayi yace "hmmm have a set friend wlh abun ne so bad shiyasa kaga nike qyamar ma iyako fadinsa ma,, a hankali bash ya zauna tareda sake zubawa mahabeer din idanunsa yace "koma dai mike nan koka boyewa kowa ni bai cancanta ace wai ka boyen wani personal life issues naka ba gifted kum...... shiru bash yayi ganin yanda wasu siraran hawaye ke fitowa fuskar mahabeer yakuma kasa sharewa kamar ana qara musu yawa zuwa yanzun ma, cikin zafin radadin quna mahabeer yake cewa "bash,, bash waye shi ka fadamun? mikuma nai masa dan allah dazai mun kalan wannan mummunn qiyayyar? bansan saba bash? wlh kowaye yaimun hakan bazan taba iya yafe masa ba a rayuwata ba, ya rabani da ganin farin cikin na main house nawa, gaba daya su dady sun tsaneni annah kadai ce take d'an bani kulawa shima ganin kowa ya juyan baya, bash kayi wani abu wlh inna rasa ummu akwai matsala nima su dady zasu rasa nine wlh bash,,bash bansan haka so yake ba da mugun matsawa rayuwa ba kwata kwata, wlh kuwa na zamo banda sukuni sai a kan ummu hani yarinyar dana raina tun farko gashi yau itace ta zame mun ginuwar wani iriyar tsaunin farinciki ga rayuwa in kuma ban ganta ba kuma hkn yake zamemun yake shima wani tsananin baqin ciki a rayuwa ,,, pleasss ka gayamun man bash tayaya zan fiddo gaskiar lamari nan kurkusa kamar yanda su dady suka buqata a gareni sun kuma ce qin kuma yuwuwar gaskiar lamari shine kuma tabbacin cewa nina saki ummu hani!,, da sauri kuma a razane bash yace "whatt???!!!,,,, saki kuma tayaya? please ka fahimtar dani gifted kaina a cukurkude yake wlh har ynxun, hankicerf mahabeer yasa ya share hawayen fuskarsa dan jiyake kansa na wani mugun sara masa kamar zai fado qasa daqyar ya bude bakinsa yace "bash wani ne ya turawa ummu text a wayata na saki a zuwan nine na saketa!!!,, bash wlh bansan kowaye ba nida wayata ba hannun kowa take zuwa ba, babban abunda yafi bani mamaki ma wai bama fa anan garin ba abin yafaru bare nace kona irin manta da phone dina wani waje a'a a London ne ranar da kukazo gidana lokacin mun tafo kaiku aiport da mikel aka sami wannan matsalar,,bashda tunda mahabeer yafara masa bayani yake sauraren sa cikin mamaki sai yanzun da yaji qarshen zancen aiko da sauri yace "waittt waittt gifted amm kace a ranar da muka zone da mukhtar knn hakan ya faru ko? dubnsa mahabeer yayi da rinannun idanunsa yace "eh bash haka nike nufi," bash ya dafe kansa da hannunsa guda biyu qwalwarsa tashiga aikin researching na tunono ranar da lokacin da suke a mota su mahabeer da mikel zasu kaisu airport tabbas bazai mnta dai dai lokacin da mukhtar ya dauki wayar mahabeer din ba kuwa indai hakane, lokacin da shi bash din yace mahabeer din ya ara masa wayar tasa zaiyi dawload dayake shine ke setun mukhtar din a backseat sai yaga mukhtar din daya d'auki wayar yad'an gicce daga garesa ya kishingid'a jikin kujerar motar sosai yanda bamai ganin abinda yake da wayar,, runtse idanunsa yayi aiko tabbas ko rantsuwa shi yasan bazaiyi kaffara ba babu d'an shaid'an wanda zaiyi wannan aika aikar face d'an iskan guy din can mukhtar, q'uta yayi a ransa yace "hmm inkasan wata ai bakasan wata ba mugu shi yasan makwancin mugu, shiru yayi a zuciyarsa mamakin tsananin butulci kawai yake iriyar na mukhtar, ace yanda suke da mahabeer ba gori ba yabasa babban aiki a gidan man sa petroleum har yana tafitar da rayuwarsa cikin jindad'i dud ta dalilin nasa kuma, kunga kenan ya gama masa komi na rayuwa amman d'an adam butulu har yau gashi shine ya saka masa da wannan muguntar? kalar mummunan sakayayyar tasa? akan wani qazamun burinsa can na daban? shikam a matsayin sa na haqaqinanin aboki na qwarai bazai tab'a iya b'oye gskiar ganin hakan ba muddin yana raye tabbas kuwa sai gskia ta fito,, jiyayi mahabeer yace "bash ni sai nikega ma kamar harda sa hannun junnu ko? wlh har ynxun ganin abun nike like in dreams,! cikin tausayi bash ya dan dubesa gaba day'a yaga mahaber yaqara susuce wa, tabb! gskia kam so masifa ne, girgiza kansa bash yayi yace a ransa babu wani aljani sai na jikinka wanda ka amince mawa shine yai maka wannan mummunan illar.. amman kuma a fili sai yace "babu komi gifted insha Allah gskia zata fito kaji ko? Ka kwantar da hankalin ka dan Allah, kasa magana ma mahabeer yayi haka bash yaita tausar sa har saida yaga yadan saki ransa ya cigaba da aikin dake gabansa sannan ya fice daga offis d'in. kai tsaye kuwa cikin morarsa ya shiga ya tadata babu inda ya nufa sai gidan su,,, kai tsaye dakinsa ya wuce cikin kayansa ya bude ya d'auko wata yar camera ya fito yasake shiga motarsa kai tsaye gidan mukhtar ya nufa yayi parking bakin gate ya dauko wayarsa ya danna layin mukhtar yana fara ringing kuwa ya d'aga tareda cewa "bash ykk ya kd din? cikin mamaki bash yace ah kd kuma? kai kana inane ma to kuma? wata qatuwar dariya mukhtar ya saki sannan yace "kai wlh kuwa munje nida lenda tane garin lagos mud'an shaq'ata yau kwana na biyu da tafiya ma, aikin gidan man ma na danqawa usman nasan zai kular da komi" kasa magana bash yayi a ransa yace "kashh!! d'an iskan ya batan shiri na knn nayau? kuma watau shi ko a jikinsa ya b'ata rayuwar ma'auratan shi kuma gashi yaja karuwarsa yabar garin babu abunda ya damesa ma knn ko? lallaikam maci amana baiba a rayuwa tabbas ko kokonto babu, quta bash yayi da qyar yace "yaushe zaka dawo knn to? daga can mukhtar yace "ina tunanin bazan wuce one month ba" cikin mamaki bash yace "haba kaiko mukhtar katafi kai da karuwa har wani gari kabar matarka a gida ko tausayi? cikin halin ko in kula mukhtar yace "wace matar? okey nama gane nufinka but kada kadamu ai itama na bata change wato na sata a seti nasan bazata damu ba dan nace intaji tana muradin d'a namiji to takira samarinta kawaisu fancama, rayuwar ai dud jin dadi ce babu takura koko bash? gaba day'a illahirin jikin bash yayi sanyi sai yanzun yasake tabbatarwa mukhtar baida wani sauran d'igon ragowar imani a zuciyarsa, shin wai shi kam mukhtar wane iriyar mutum ne marar imani da tausayi butulu? gskia kam mutum in marar imani ne komi akace zai aikata ba abun ayi mamaki bane, jin bash yayi shiru ne yasa mukhtar yace "kana nema nane halan? da sauri bash yace ''eh man akwai zazzafan labari wnda bai faduwa ta waya wlh sai dai kadawo din,, mukhtar yace "ok kada ka damu aiko da zarar na duro gari zan kira ka,, amman kada kacewa gifted haka plss dan nai masa qaryar cewa kakata ne babu lpia naje in bada kudi wnda za'ai mata magani,, daga haka bai jira amsar bash din bama ya kashe wayar tasa. da qyar bash ya iya jan motarsa yabar wajen cikin wani iriyar mutuwar jiki,, kwanan annah 6 a katsina sannan ta dawo, dama taje ne domin ta karb'owa mahabeer wadan nan magungunan nasa dan har yanzun matsalar lalurar mahabeer tana cikin ranta. tana dawowa kuwa kullum saita kirasa ta had'a masa su magungunan ta kirasa ya shasu a gabnta sannan tace ya tabbatar suma na shafawar yana shafasu kullum. shikam dai yarasa ma shin wane iriyar magunguna ne haka annah ke fmn had'a masa tana banka masasu a ciki kullum? amman damuwar dake addabarsa ma tasa ya rasa ma son jin na miye? shiyasa kawai dai ma inta bashi sha yake abinsa , ahaka har aka d'au tsawon wata day'a da faruwar hakan had'e da shan magungunan nasa da annah ta karbo, abinda ke basa ma mamaki shine ynda yanzu ummu hani ke fitowa falo cikin wata hatsabibiyar kwalliyarta muddun tasan yadawo office tofa zata futo nan falo itada baby manal suyita wasa suna qyaleta dariyar da zarar yayi nufin yi mata magana kuwa zata had'e fuska tabar wajen, abin ba qaramin qara dagula masa lamurra yake ba gashi hankalin sa ya sake tashi ganin yanda ta qara wani haske da kyau ko ina na jikinta ya qara ciccikowa, musamman in aka kalli qugun nn nata mazaunanta da magungunansa dayayi missing nasu wajen sha, suma yaga sun qara cika fam fam daram dasu,, abinda kuma ke qara daure masa kai yanda yake jin wata mugunyar2 futinannen sha'awar ta, gashi yanzun kuma yanda kasan mai qarfin zakunan dudduniyar nan haka yake jin kansa, har ji yake koda zai kwana yana x akan ummu bazai tab'a gajiya ba dai dai da second d'aya harma mamaki yake na tomi ya jaza hakan ne yake jinsa very well every time? yau ta kama litinin mahabeer zaune cikin office dinsa shi da bash hankalin sa naga abubuwan da yake totaling cikin laptop dinsa, saida ya gama sannan kawai ya girgiza kansa ya tura laptop din gaban bash yace "hmm duba kagani nan bash abunda mukhtar ya sakeyi, ajiye files din dake hannunsa bash yayi ya fara dubawa shima yana gamawa ya d'ago kansa cikin mamaki tsantsa yace "waimi ke damun mukhtar ne haka gifted? ya za'ace sama da 2 millions sun b'ace a ma'aikata wacce kake jagoranta kuma? murmushin takaici kawai mahabeer yayi yace "ahakan ma danai masa maganar jia ta waya nace har ta yaya kud'aden nan suka sake lumewa,? kai tsaye yace wai shi bai saniba in tambayi managen darector usman inda shi bai gari kuma usman ya tabbatar mun da shine yace a tura musa kud'aden ta account nasa, shiru bash yayi sannan yace "gskia asan abinyi gifted dan kwata kwata halayen mukhtar sun lunka nada b'aci k.... katsewa maganar bash din tayi jin ana kiran wayarsa. ya jawota daga saman disc din ya duba, ganin sunan mukhtar dinne yasashi saurin daukar wayar yacewa mahaber "bari ina zuwa,, abunda yacewa mahaber knn ya fuce daga office din dan sam baison yayi wani reaction wanda zaisa mahabeer ya fahimci wani abu koda kad'an ne daga tsarin planing dunsa a kan mukhtar din, yana fita ya daga wayar yace "yadai friend shuru fa har yanzun baka dawo ba? daga can bangaren daya mukhtar yace "ka zanzameni ay bash, kusan kullum saika bugo kaji na dawo koko na rasa wace muhimmuyar magana ce wannan haka da kake cewa zamuyi?, dan wlh har kasa hankalina ya fara tashi, yar dariya bash yayi aransa yace hmm maci amana tukun na dai ka dawo,, amman sannan afili yace "kai banza ne wlh kafiye tsoro, just labarin nan nasan inka jisa zakaji dadinsa wlh shiyasa kaga na dameka ay, Allah kuwa bash? Cewar mukhtar din,, sosaima kuwa inji bash,, mukhtar yace "hmm to indai ko hakane gobe goben nan zan dura a gari,, "daka kyauta kuwa" cewar bash, a haka suka gama wayar yadawo office din mahabeer ya zauna yana yar waqarsa ta music cikin jin dad'i ,, d'agowa da kansa mahabeer yayi sannan yad'an tab'e red lips d'insa yameda kansa yaci gaba da danne dannen laptop dinsa sai daga bisani yace "hala zance kaje ma kayi? sakin dariya bash yayi sannan yace "to ainima gwara dai na motsa koko? harara mahabeer ya sakar masa baice komiba yaci gaba da abunda yakeyi,, matsowa bash yayi sannan yace "towai gifted ya kake ganin za'a shawo kan al'amarin na mukhtar knn dan iska ne guy din nan? wlh it's mean kaga ya sake maimaita abinda ya faru kwanaki ko? dago da kansa mahabeer yayi yace "mubar maganar saiya dawo sannan inji komi free dan nagaji da iskancin mukhtar wlh bash dud kudinsa wajen matan bariki suke q'arewa d'an iskan" ajiyar zuciya bash ya sauke yace dadai yafi kam,, dubn bash mahabeer ya danyi sannan yace "yau bakaje kasuwa bane? (dayake bash d'an kasuwa ne shi a central market yake, shagunansa na atamfofi da kuma su lesuka da materials da sauran yaduka nn suke, kuma yanada yara masu zama shagon shiyasa ma yake fitowarsa shaqa tawa dud lokacin daya so) dubn mahaber yayi shima yace "no bnjeba tukun yanzun dai nike tunanin zuwa inna tashi daga nan, shiru mahaber yayi bnda tunanin ummu babu abinda yafi addabar zuciyarsa a yanzun, sarai bash na kula da hakan,,,,, a zuciyarsa kuwa cewa yayi ka share hawayen ka gifted dud sanda mukhtar yadawo garin nan gskia zata bayyana insha Allah wanan alqawali nane. sai da lokacin tashin mahabeer office yayi sannan suka fito shida bash din kowa ya wuce motarsa ya tafi byn sunyi sallama, mahabeer yana yin parking motarsa farfajiyan gidansu kai tsaye ya dauko briefcase dinsa ya shigo falon yaga babu kowa sai baby manal tana barci, har gabnta yaje ya duqa tareda bata sumba a goshinta ya haura sama zuwa dakinsa ya ajiye kayan jikinsa ya shiga wanka ya fito ya shirya kansa cikin farar riga da wani farin jeans sannan ya kawo wata baqar riga mai kama da yar coat mai dogayen hannu wacce iyakar kuwa tsawon ta zuwa belt din jeans dinsa ne, nad'e hannayen baqan rigan yayi, ahakan ba qaramin kyau yayi ba dudda yayi 'yar rama kuwa shima, jin alamun yunwa ya sashi saukowa qasa ya isa dining table ya zauna yafara bude culars ganin danbun shunkafa ne da miyan kifi sai tashin qamshi yake nanfa ya zuba da yawa yaci sosai. sadda ya gama yaje dakinsa yasake wanko bakinsa da burush sannan ya dawo qasan falon, amn ga mamakinsa saiyaga baby manal bata falon bisaga d'azun, dakin momy ya shiga ganin bata nan ya tuna dasafe suntafi katsina yin gaisuwa itada dady dan shiya zata ma kosun dawo ne, dudda ba kulasa momy keba da dady amman qa'ida ne kullum saiyaje ya gaishesu kosu amsa koko su qyalesa sai yaje shikam. d'akin annah ya murd'a zai shiga knn yaji muryan annah tace "o'o ni ummu har yanzum taje ta shige madafi kamar mai dafa duniya tabarni da wann rigimammiyar yarinyar?, jiyayi alamun tataso zata fito yayi saurin lafewa cikin labulayen jikin bangon wajen dai dai lokacin annah ta fito ta tsaya bakin kitchen yaji tace "wai ummu shin har yanzun baki gama kayan kwadayin nan naki bane kin fito kicen din nan kuwa? daga kichen yajiyo siririyar sanyayyen muryar ummu hani tana cewa "nakusan magawa ay annah saura kad'an ma na qarasa,, "to kiyi kiyi sauri ga manal nan ta tashi kada ta ankara baki nn ta fara mana wannan sababben kukan nata" "to annah" daga haka annah takoma cikin dakinta ta rufo, fitowa yayi kai tsaye kichen din ya nufa ya hangota tagama tsame dan wakenta ta yanyanka masa cucumber da tumatir da albasa da qwai dafaffe tana ci daga gaban kujera tana zaune ta harde qafafunta sai ci take tana faman shhhhh alamun yaji,, yana hangota daga inda yaja ya tsaya, sam itako bata sanma yana wajen ba harta gama yaga ta a jiye plate din a sink ta wanke sa tareda goge bakinta, sannan yaga ta bude fridge ta dauko holandia yugurt mai sanyi ta bude bakinta ta fara sha tareda lumshe idanunta, da sauri kuma yaga ta ajiye robar yoghurt d'in tana firfita harshen ta da hannunta ga alamun dai zafin tasshin nanan bai bar taba,,gani yayi tanata tsinano baki tareda yamutsa fuskarta yaji tace "wushhhh-eshhhhhh zafin tasshin nan yawa ne dashi ni ummu hani, mtss gashi ya hana mani samun nutsuwa na, saurin juyawa tayi ta dafa sink din da hannayenta bibbiyu tana tattaro yawu tana tofarwa a tissues paper kamar tai kuka, hakanma bai isheta ba saida taita watsawa fuskarta ruwa, babu zato taji anyi mata runfa saman bayanta, da sauri tabar abinda takeyi tayi saurin juyowa aiko tayi karo da mahabeer ya matse hanyar babu gaf kwata kwata a tsakaninsu, idanuwansa kawai ya zuba mata farare tass dasu,, da sauri kuwa ta janye idanunta cikin nasa tana b'abbata rai ta had'e fuskarta sosai take watsa masa harara tace "miye haka malam? plsss excuse me zan wuce bani hanya, gani tayi sai qara matsota yakeyi tareda turo mata harshen sa daya fuddo cikin bakunsa ya nufo nata dashi,, dasauri tayi qasa ta kucce masa zata bar kitchen din kenan taji ya wani damq'ota, cancakat ya d'goata sama ya d'orata a bisa wata 'yar durowa ta cikin kichen din ya azata ya zaunar kamar wata 'yar baby dl, da sauri ta zamo qasa tana banka masa harara tareda yamutsa fuskarta, cakk ba qara 6ata lokaci ya kuwa qara subgumar tata ya maida bisa, yana binta da lumsassun idanunsa, cikin tsiwa tace "wai miye haka nifa yanzun ba matarka bace mlm ehe dan kabarma qoqarin wani tab'ani saboda inka ta6ani wlh wuta bal bal ka tab'a😏,, shi abinma dariya ta basa data fad'i hakan wai wuta bal bal? shiyasa kawai yayi wani qaqqarfan murmushi yace "temaka miki zanyi fa kidaina mun yanga feader na, hararasa ta qarayi snn tace "ban gane temako na ba nami? matso da fuskarsa yayi setin tata a hankali yace "kinje kin wani sha wa kanji papper kina wani shihhhh ko? to oya sucking my tongue kinsan sweet tongue ne dani zakiji komi normal har kin nemi papper a bakinki kin rasa, cikin tsiwa tace "allah sawaqa in hada baki da maqiyi na wanda bai sona, da d'inma dakaga na qyaleka kanamun yanda kakeso a jikina inaga asiri kai mun ne ma tayi maganar kamar zata fashe masa da kuka, qyalqyacewa da dariya kawai yake famanyi wa mgnr tata, sannan kuma daga bisani taga yawani d'an danyen ce fuskarsa ya dubeta lokacin sosai yace "hmm eh man ai nai miki asirin sona da qaunata a cikin zuciyarki tuntuni ashe ke baki sani ba feader na? murgud'a masa baki ta sakeyi da sauri kuma ta sake sakin wani "shissss papper din tana fad'in tasshi dahar yanzun ke damunta, dudda hakan datakeji amman a tsiwace ta dubesa "tace allah sawaqa mun naso wnda bayya sona nikam,, yar iskar sanyayya dake bakinsa ya furzar ya dubeta sosai wai yarinyar dayakeji babu wani waje da ke jikinsa tsoka da b'argo inda sonta bai ratsasa ba amman shine ynzun take titsiyesa tace bai sonta kuma? koda yake inyai la'akari da yarintar ummu ba lallai bane ta gane soba saidai ace mata kai tsaye ina sonki wance har raina?? to a'a Shikam irin wannan soyayyar tazama tsohon yayi a garesa, ita tasa a aikace zaiyi abunsa cikin wayau da dabara yanda sannu a hankali zakasan ma'anar sonka garesa, balle ummu daya lura saida wayau da dabara ake samun kanta nan da nan, murmushi yasajeyi ya dubeta sosai a cikin idanunsa yace "kinga albarkacin son da naga kina muni shiyasa nima na d'an fara jin wani reaction tare dake bansani ba ko ni ma ina sonki ne oho?, yayi maganar cikin ta6e red lips dunsa yana wani yamutsa fuska tareda d'age shoulder nasa, dauke fuskarta tayi daga garesa ta sake durowa qasa dan jitake bazata iya jure kallon cikin qwayar idanunsa ba jitakeyi kamar wata magana d'isu ce a cikinsu mau hana mutane yi masa musu a garesa dud in sun so a amince masa tofa idanunsa kayi kad'an kace zaka bijire masa kuwa inhar ya ka yadda kuwa ya ritsaka dasu, tana cen tana tunanin hakan kuwa babu zato bare tsammani sai dai taji saukar tafukan hannayensa bisa (manyan breast feeding nata) wato magunguna sa, aikuwa a razane ta durqushe qasa nan tasaki qara 'yar siriya dan kawai ya bata hnyar guduwa amman yaqi, dai dai nan ne sukaji muryan annah da kukan baby manal, annah tace "wai ummu kwana zakayi a kitchen din nan ne har yarinyar nan ta fara kuka? ai da gudu ummu hani tabar kitchen din cikin wata matsananciyar kunya jin yana cewa saita tsaya ta basa magungunan nasa yasha,, yana ganin ta fice dagudu hkn tasa shi sakin wni murmushi ya tsurawa tafukan hannayen nasa idanuwa still yakejin gizon tsabar wani kalar taushin magungunan nasa sosai har ma kamar yanzune yakejin ya tab'a su a hannun nasa, aiko gaba d'aya yaji jikinsa ya canza da sauri shima ya fice kichen din ya nufo falo ya taradda annah nata fad'a wa ummu yayinda take miqa mata manal, ita kuwa baby manal tana ganin ta nan ta hau murnar ganun ummu din ,, har annah zata juya ciki ganin fitowar mahabeer kichen shi yasa ta sakin baki galala cikin mamaki saita dubesa ta kuma dubi ummu wacce takejin kamar qasa zata tsage ta shige ciki ta 6uya dan tsabar kunyar daya sata taji, shikuwa mahabeer ko a jikinsa acikin ma basarwa ya fauze ya fice waje,, daq'yar annah ta samu ta dube ummu tace "au ashe daman kuna tare kuka maidani tsohuwar kakarku kuna jina kunyi bulum dan tsabar shegantaka irinta yaran yau?? kasa magana ummu tayi da sauri ta shige dakin Momy umaima danta hadawa baby manal madarar tea dinta, da kallo annah ta bita ta riqe hab'arta ta da hannu tace "ikon Allah, to Allah sawaqa muku bari kuma su yayen naku su dawo suma su sameni saidai asan biri asan gata, dan babu yadda za'ayi yara baligai ku dunga yin wnn rayuwa hka kurkusa irinta ma'auratan gsken alhalin kuwa basu bane a yanzun, to nikm sam sam dai bazan juri iriyar kallon wannan shashancin naku ba a gidan nan gskia . ahaka ta shige d'akinta tana faman cigaba da fadan ta,,,..... (Hmm annah knn. ) *Xexen Fasaha* f. o. w. [10/11, 2:49 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿5⃣3⃣ 🌊🌊🌊 Saida ummu hani ta samu baby manal tai barci sannan ta lallab'a ta kwantar da ita bisa kan dan gadonta sannan ta shafa mata addu'a ta shiga toilet tayo wanka tareda dauro alwala, tana futowa tayi shirin sallar magrib koda ta idar tana nan zaune saida aka yi isha'e ta jima tana adduar allah ya sadata da dukkan abunda yafi zama alheri a cikin rayuwar ta gaba day'a, a hankali ta miqe tsaye ta nunke sallayar da hijab d'in da tayi sallar, mai kawai ta murza ta d'auko wasu riga da wando masu sulbi ta sanya ta zauna gefen gado ta had'a wani tagumin, tunani takefa ace yanzun in tagama iddar ta gskia zata lallaba su dady su barta ta koma can qasar su ta Niger taci gaba da rayuwa ciki fami (familys) nata kota samu nutsuwarta data rasa ta dawo,, lumshe idanuwan ta tayi a zuciyarta kuma sai taji sam babu dad'i datace zata tafi tabar gidan shin miyasa taji hakan? wata zuciyar tace kada ki damu knki ummu Allah yasa daman can baki fara son mahabeer ba bare rashin sa yasaki damuwa,, lumshe idanuwa tayi sosai tunowa da iriyar kulawar da ya dunga bata a can London gabda faruwar hakan takeyi ,, jitayi gabanta ya fad'i data tuna da lalurar ciwon sa, koya warke ne ma? ta tambayi zuciyar ta, zuwa can ta tabe pink lips dinta tace "to ni inama ruwana dashi da zan zauna haka in dinga wani tunanin sa? mtssss taja tsoki, jin tunanin nasa dai yaqi barinta hakan yasata yin saurin toshe kunnenta da hannayen ta biyu na yatsu amman dudda hakan har ila yau muryarsa gizau take mata dai dai inta tuno da inda yake cewa samun lpiar ciwonsa to shine kula da shan magungunan data fara basa nata kamar ynda doctor yace ai masa din, da sauri kuwa ta miqe tsaye tabar dakin kota samu ta yakice tunanin abun daga ranta wanda inta tunano irin lokuttan su na baya shi da ita na yar rayuwar su ta auratayya da sukayi sai taji har wani yarrrrr tsikar jikinta ke mata wani iriyar tashi dashi,, kwata kwata batta son tunowa da irin lokuttan da suke kasancewa da mahabeer sabida inta yarda ta xurfafa tunanun nata tofa nan take takejin sake buqatuwar mijin nata a da,, mafarin knn da taga ta fara tunanin yanzun ma shiyasa tabar dakin. kai tsaye dakin annah ta tafi tana shiga ta isketa harta kwanta, zama tayi gefen bed din tace ''annah nazo tayaki fira nr naga kuma har kin kwanta da wuri haka? annah tace "eh ni kyaleni shashashan yarinya kawai miji ya sakeki amman kike yarda dashi? cikin wata iriyar Marairaice wa tace "laaaa wlh annah ba haka bane,, hararar ta annah ta sakeyi tace "kudai kuka sani ay ni jeki ki barni barci nikeji bazan qara biye miki nayi wannan doguwar firar ba kisa na kasa tashi sallar dare,, turo dan bakinta tayi tace "kai annah please to muyi firar ko babu yawa ne,,, annah tace "kije falo kiyi kallonki du Allah ki qyaleni haka ummu, cikin shagwabe fuska ummu hani ta miqe tsaye tace "shiknn natafi annah inda kin kore ni yau nima bari naje nai barci na,, annah ta dan dago kai daga lullu6inta tace "ato dadai yafi yemiki, falo ta dawo ta zauna ita kadai tana ta lallatsa wayarta saiga kiran nabeela ya shigo d'gawa tayi cikin muryarta tace "hello sister nabee, nabeela tace "how your night sister? "fine sister" cewar ummu, daga cen nabeela tace "kai naji dad'i danaji muryanki ya sauko yanzun ba kamar lokuttan baya ba, dan Allah qawata ki daina damuwa akan abun nan danni ni inaji a jikina wlh kuwa bai shine yayi sakin ba insha Allah gskia zata bayyana ku koma zamanku keda yaya mahabeer dan wlh ni ganinku nike dud duniyar nan baku dace da kowa ba face junanku,, tsoki ummu hani tayi tace "ke dakata nifa babu digon son amakson a cikin raina kima daina tunanun wai hakan, daga can nabeela tace "a'a wlh ban yarda ba ki kuma rantse da Allah babu 6ur6ushin sonsa a cikin zuciyarki ummu ko yayane?, da sauri umnu tace "ca66 nikam bazan rantse ba ga gskia ga kuma rantsuwa? dariya nabeela kawai ke mata tace "wlh kuwa sister da ace bakison yaya mahabeer sam bazakiyi kishin sera ba kamar ynda kika ban labari ta furta miki tana sonsa, sannan kuma daba zaki damu kiyi kuka kuka na sosai ba a lokacin da akace ya sakeki koko zaki musaman ma wannan? tsoki ummu hani tasakeyi tace "dallah mlm jeki naji saida safe surutun naki ya isheni barci zanyi,, tana gama fad'an hakan bata jira taji komi ma nabeela zata ceba ta kashe wayar ma dukanta, ta kwanta nan bisa 3 seater tareda lumshe idanunta, nan zuciyarta ta hau dinga tariyo mata maganganun da nabeela tai mata akan cewa tana sonsa, to da gaske tana sonsa? tambayar dataiwa zyciyarta knn,, turo baki tayi tace "to miye dan ma naji kishin sera? ai ko baka son mutum indai mijinka ne ance zakaji haushin hakan, wata zuciyar tace to sanda su dady suke marinsa ranar miyasa kina kuka kika hanasu kikace baki son ganin hakan shima? nanma da sauri ta miqe zaune takasa ba kanta wata qwaqqwaran hujja ma taqamaimai, jin motsi da tayi a kujerar kusa da itane yasata qara waro idanuwan ta waje sosai, nan take gabanta taji yayi mata wata iriyar azababben faduwa ganinsa da tai kwance wajen ya zuba mata gaba day'a narkakkun boil eyes nasa, wayyo ni ummu kada dai ace yaji firar da mukayi da nabeela yanzun dan wlh phone d'ina qaran speaker ne dashi,, tabbas yanda yake kurkusa d'in nan dani nasan kam dole ma yaji inda dare ne babu motsin komi bare hayaniya ya hana yaji,, gskia taji babu dadi kam, satar kallon agogon wayarta tayi taga 9 saura kwata na dare, cikin sanyin jiki ta miqe tsaye tayi kamar bata gansa ba tazo gittawa ta wajensa knn shiko ya fizgo hannunta sai kuwa gata ta fad'o saman faffadan qirjinsa ya maida hannunwan nasa ya zagaye bayanta dasu ruf,, mutsu mutsu kawai takeyi tana son qwatar kanta gunsa amman ina sam ta kasa,, dole ta nutsu cikin muryarta tace "karabu dani niba matarka bace bare kace zaka riqeni, cikin wani personal smile yace "okey knn sai mata akewa haka? cikin daure fuskarta tace "eh" murmushi ya danyi kad'an qasan lips dinsa yace "to ke ay still matatace" da sauri ta miqe zaune tace "a da ba,, shima miqewa yayi zaune yace "har a yanzun ma kuwa ke din nan mata tace,, qoqarin miqewa tayi tsaye yasa hanunsa kuwa day'a kawai ya maidota jikinsa aiko ta bude baki zata qwalla masa qarar kuka da sauri kuwa ya taushe mata baki da nasa bakin takasa ko qwaqqwaran motsi ma a wajen,, tanaji tana gani ya sa6eta a cikin qirjinsa ya miqe tsaye ya nufi dakinsa ya tura qofar ya shiga tareda maidota ya rufe harda murza mata key,, yana ajiyeta a gado tayi zillo ta koma gefe day'a idanunta qwal qwal sun kawo qwalla,, gani tayi ya shige toilet yadan jima sannan ya fito tana ganinsa gabanta kuwa ya tsananta faduwa fat! fat! fat!,, dagashi sai towel a qugu taga ya hau saman gadon nasa aiko taita matsawa da baya da baya jikinta na rawa dud tsoro ya cikata gudun kada annah ta fito, marairaice fuska yayi yace "why why feader na kina gudu na kamar kinga wani dodo? dubnsa tayi gabanta na wani tsanan ta bugawa da qyar ta bude baki tace "nidai ka daina matsoni inda ba soyayya mike ba banna sonka kuma nasan kaima bakka sona, zaro fararen idanunsa yayi yace "daina fad'a kedai kin fad'a ra'ayinki ni nawa ba haka yake ba, in kuma kinyi musu in gwada miki? cikin basarwa tace gwada mugani man to,, gani tayi ya kamo hannunta ya bude tafin hannunta yace indai kina sona zanga koga alama yanzun nan, shiru kawai tayi tabisa da kallo tana son ganin iyakar gudun ruwansa, a hankali ya sanya bakinsa tsakiyar tafin hannunta ya d'an tsotsa nan kuwa taji tsikar jikunta yatashi yarrrr!!! tayi saurin runtse idanunta jitayi ya qyalqyata mata dariya yace "yessz i winner kinga naga alamun sona a gareki kashi na farko bari muje gana buyun, kan kafadarta yasa bakinsa bayan ya janye gashin dake ta wajen nan ma yayi sucking din wajen ta qara runtse idanunta sosai har jikinta taji yayi wani tsammm a lokacin, sam kuma takasa dakatar dashi saima murmushi datake saki a hankali cikin jin kunyarsa dan yanzun kam tasan babu sauran wani cika baki daza tayi masa na cewa bata son sa ynzun kam, ita kanta tasan da bata sonsa bazata bari ya dinga mata haka a jiki ba, kunnenta taji yayi sucking tsawon munti 3 sannan ya gangaro tsakiyan bayanta yana wani murza mata shi kamar mai yi mata kamu a hankula, banda sakin ajiyar zuciya babu abinda ummu hani keyi, kwanciya yayi bisa bayanta bayan yayi nasarar zame mata yar rigar jikinta da shauransu ya jawo blanket ya rufesu ruff,, saman jikinsa ya kwantar da ita ya dora hannunwansa bisa mazaunanta yana murza mata su a hankali tareda shasshafa mata tsakiyar bayanta,, jiki a sanyaye ta d'ora bakinta setin kunnensa tace k.. k... kabari amaks.... amrinin kaga ka sakeni babu aure tsakaninmu kaga knn bazamu sake yin wannan abun ba,, tayi maganar cikin sunkuyar da kanta cikin qirjinsa. rai a dan 6ace ya kamo fuskarta da hannayensa yace "wane abu za'a bari?,, cikin wata yar kunya tace "wannan da kakemun yanzun" taqarashe maganar tana turo masa dan bakinta,, girgiza mata kai yayi yace "feader na wlh har yanzun ke a matsayin matata kike babu canji bnkuma furta da kaina na sake kiba dan haka banson sake jun irin hakan daga bakinki kamar ynda su dady suka fad'a, kuma nasan komun daren dadewa gskia zatayi halinta kin fahimta ko? jiki a sanyaye ta gyada kai alamun eh ta fahimta,, sakin dan siririn murmushi yayi yas cigaba da shsshafa gadon bayanta har zuwa qasan laps dinta da sauri ta riqe hannunsa cikin kunya da b'obboye fuskarta gefensa, cikin rada yace "feader na yaufa komin abinki saikin bani magunguna na nasha kinga fa an kwana da yawa baki bani ba, Marairaice wa yayi yace "shiknn zan shiga damuwa tunda nasan gobe ne su momy zasu dawo,, please feader na ki daure ki taimake mijinki ki faranta masa kema kokya kwana cikin adduar mala'ikun Allah kinji ko feader na zaki bani? a hankali cikin wani sanyin jiki da kuma tausayinsa tace "em nama baka,, qara janyo ta cikin saman jikinsa sosai yayi cikin jin dad'i yace "yawwa feader na kinada sauqin kai shiyasa kike qara shiga kaina sosai uhm,, sakin jikinta tayi sosai tare da qara narke masa tana faman zuba masa sangarta iri iri, lumshe idanunsa yayi a hankali yaci gaba da murza mata mazaunanta yana d'an sake mammatsa mata su sosai take jin dadin hakan,, saman wuyanta ya dawo yana sakar mata hot kissing dinsa har zuwa tsakiyar bayanta, yayinda hannunwansa biyu ke cikin tulun gashi. Kanta daya warware mata shi duka kuwa ya sakko saman jikinta sai sosa mata kan yake cikin sigarsa ta tafiyar da hankali, numfashi kawai suke saki dan abun da aka kwan biyu ba'aiba shine keta faman wani azalzalar duk illahirin jikinsu,, kwantar da ita bisa bayanta yayi yayi mata rumfa da faffadan qirjinsa a hankali yayo qasa qasa ya had'e qirjinsu waje daya nan taji lallausan gashin dake kwance a qirjinsa yana mata susa a jiki qara lafewa tayi jin yanda ya had'a qirjinsu waje daya yana mutsuttsuka su a hankali, shima jin tausasan magungunan nasa a jikinsa sun tokare sa ba qaramin qara susutar dashi sukai ba, jikinsa na rawa ya hade bakinsu gu day'a yana cigaba da rura mata wutar qaunarsa a jikinta cikin zafi zafi,, itako sai qara riqe shoulders nasa take tana daga jikinta uwa zata tashi sama,, bai qara rud'a mata kwanya ba saida taji yafara sarrafa mata magungunan nata cikin bakinsa babu wani sanya,, shan kayansa yake abinka da yaushe gamo,, wata iriyar shessheqa mai kama da kuka ummu hani keyi dan taji salon nasa na yau yasha ban ban da sauran ita kanta bata taba jin son kasancewa dashi ba matuqa sai yau,, shikuwa dud yabi ya haukace mata a jiki babu inda yai saura a jikinta da bakinsa bai sauka akai ba, ko motsin kirki kasa yi ummu hani tayi sai rawa da jikinta keyi idanunta a lumshe a haka taji jagorarsa cikin jikinta ta riqesa gammm tana sauke ajiyar zuciya dan da qyar ta ida isa ciki, haka yaita yin yanda yaso akan ummu hani tun ummu na sauraran sanda zai fita daga jikinta harta mance lissafi second ta dawo mintina shima muntinan shiru....... taqaice tun abin qarfe goman dare mahabeer ke faman lugwuigwuce musu yarinya bashi ne ya barta ba sai qarfe hud'u na asuba shima din badan ya gaji ba saidan tausaya mata da yayi gani ta jigata,, aaaa nace lallaikam su mahabeer lpia ta samu,, koda sukayi sallar asuba saida ya qara jawota ya maidata jikinsa suka koma ruwa tsundum suka lula duniyar maji dad'i basu sauko ba sai qarfe bakwai na safe aiko da sauri ummu hani ta miqe daga jikinsa tana rarraba ido, tashi zaune mahabeer yayi yace "yadai feader na muna cikin enjoying juna zaki tashi pleass ki dawo wlh bn gaji dake ba inaga yau ko office ma bazan jeba munanan cikin daki ko? narai narai tai da fuska tace "wayyo yah mahabeer annah baby manal nasan sun nemeni basu ganni ba,, aiko da gudu ta hantsilo bisa gadon ta dauki kayanta ta zura ta juya da sauri tayi dakin annah ta iske tana kwance saman sallayar ta ga alama tunda ta gama sallar asuba barci yy nasarar dauketa har yanzun bata farko ba kuwa,, sauke ajiyar zuciya tayi tareda dan sakin murmushi dan gani tana barci still,, dakin momy umaima ta koma da sauri ta nufi gadon da manal ke kwance ta ganta tana ta barcinta itama nn ma wani murmushi ta sake saki ta sunkuya ta dan sumbaci baby manal tana yar dariya,, futowa tayi daga dakin ta koma dakin mahabeer taja ta tsaya bakin qofa tanata wata iriyar yi masa miqa tareda turo masa dukkan dukiyar fulanunta dayake iya hangosu sosai ta cikin rigarta jazurrr mnya mnya dasu cike dam dam a tsattsaye kuma. tuni jagorarsa yaji ta fara masa motsi jiki na rawa kuwa ya nufota idanunsa har sun fara canzawa itako sai faman qara yafuto sa take da yatsanta manuni guda daya tana cigaba da miqarta gamida tsotsar lips dinta tana lumshe idanuwa cikin salon daukar hankalin d'a namiji gashi dutta saki gashin kanta ya warwatsu saman jikinta gaba da baya sai faman yamutsa sa da take yi cikin hannunwan ta. tunkan mahabeer ya ida isowa gareta jikinsa ya fara wani canzawa take yaji abu na futowa daga jikinsa danta kaisa maqura yarinyar ta qarshe. tana ganin yazo hannu kuwa tuni ta daina abunda takeyi masan ta wani saurin qyalqyace masa da dariya tareda fuddo tsinin harshen ta tanayi masa gwalo lulb sannan tace "alo alo nima na rama inda kasa ni na makara lulb da gudu tabar dakin shima kuwa ya biyota yana fadin "tabb nima zaki burkita wannan small babyn din tam aiko bazan yarda ba yarinyar nan. da sauri tayi dakin annah hakan yasa ya tsaya ya cije lips dinsa ya koma dakinsa daqyar yasamu ya saita kansa sannan yashiga toilet dan shirun zuwa office, ummu hani dariya kawai take masa a ransa amman tayi mamakin yanda ya canza haka a fannin auratayya dan jitayi kamar zai b'allata ga jiyan nan da suna tare,, amman koba komi taji dadin hakan itama sosai,, kitchen ta shiga dan shirin hada musu breakfast. koda ya shirya cikin suit dinsa zama yayi bakin gadon yana cumbing din sumar kan nasa amman mamaki ne ya baibayesa najin yanda wani qarfin kuzarun jikinsa yadawo sosai sosai ata cikin fannin auratayyarsu da ummu wani qarfi ne yake dingaji mai tsananin abinkam har wani mamaki yadinga basa, godia ga Allah buwayi kawai ya hauyi ,sanda ya futo falo har yayi break baiga ummu ba kai tsaye dakin annah ya wuce nan ya iskesu suna breakfast suma, gaisheda annah yayi sannan ya dauki briefcase dinsa tareda jifan ummu da wani kallo ganin tana masa gwalo a sace a haka ya fuce zuciyarsa fari qal. 12:22 Am su momy umaima suka dawo nan gida ya dauki murna har momy ni'ima saida tazo sai wajen hudu sannan ta tafi gida dan nan tai yininta. misalin biyar da mintuna sha biyar bash ne ke zaune dakinsa yana buga total na wasu kayan da yayi odarsu daga dubai, gaba daya hankalinsa ya dagu ga lissafunsa yaji wayarsa na qara,, saida ya ida total din daya dauko sannan ta jawo wayar tasa ya duba, ganin mukhatar ne yasashi dagawa da fadin "ya mukhtar ykk? daga can dayan bangaren mukhtar yace "5n bash inafa gari tyn safe yanzun hakama ina kan hanyar zuwa nan wajenka dan na zaqu naji wannan labari na miye wai d kk son bani haka,, cikin tsananin farin ciki bash tace "kai shegen ashe ka iso tun dazun koka gayan?,, amman saidai ka iso din,, yana ajiye wayar jikinsa na kyarma ya ture dyd wani total da yake ya hau neman wannan yar small camera din amman kuma sai bai ganta ba, nan yaqara rudewa da nema yayi ta famn bincikowa saiko gata Allah yasa ya ganta cikin aljuhun wata rigarsa, da sauri ya maqala ta setin k'ofarsa ta daki yanda zata dauki hoton komi da komi, shima camerar ya siyota ne sanda sukaje London shida mukhatar din., komawa yayi ya zauna ba'a d'au munti biyu ba kuwa saiga mukhtar d'in ya turo dakin ya shigo yana fad'in "helllllloooo bash,, da idanuwa bash ya bisa yakasa amsa masa ma dan ganin ynda mukhtr ya wni qara tsomalewa kamar karan zaqi sai kansa daya qara girma a hakan ya qaraso ya zauna gefen bash,, yabasa hannu suka tafa bash yaqara dubnsa yace "wai mukhtar baka da lpia ne naga ka rame haka lokaci d'aya? kafun mukhtar ya basa amsa saida ya dauko sigarinsa ya kunna da leta ya fara xuqarta sannan yace "wlh kuwa may be gobe ma ko inje hospital, bash yace "gskia kam dadai yafi dan ka rame da yawa fa mutumina, kauda zancen mukhtar yayi da fadar cewa "kai bani labarin nn haka plsss inji nidai,, murmuushi bash tayi tareda tanqwashe qafafu a saman katifarsa yace "ynzun kuwa, d'an d'aure fuska bash yayi sannan ya dubi mukhtar yace "nima fa na nakan wlh mutumi na yanzun na tsani gifted dan ni ko ganinsa bn son yi yanzun ko kasan dalili? mukhtar yace "a'a" bash yace bakaga ynda yake ta faman cimaka mutunci a gaba naba wai ka daukar masa kudi ni kuma dai naga miye kud'i shida yana dasu? hmmm harfa kotu yace zai kaika da na ce masa dan mi kuwa ai bakaga ynda ya cicci min mutunci na ba gskia raina ya 6aci da hakan, ta6e baki muhktar yayi yace qyale dan iska ai shiyasa nike bishasha ta son raina da dukiyar tasa inda nasan dai bazai kore ni daga matsayina naba wlh dan baida aminan daya wucemu kaf fadun afirca dan haka nasan komi zaice kurari ne kawai yakeyi" bash yace "ni bama wannan ba shin wai kai ma tukun nama lokacin da mukaje London kaga yanda matarsa ta goge kuwa? Kai gskia naji maka takaicin rashin samun auren zuqeqiyar yarinyar nan da bakai ba, inama ace ya barta kaika aureta aboki? aida mun shirya qwarya qwrayar liyafa wlh babba,, sakarai mukhtar shi yazata fa dud wani abu da bash ke fada akan mahabeer dud gskia ne shiyasa yayi subutar bakin yace "uhmm kai ai nima nagani wlh yarinyar ta wani qara tsumani sosai shiyasa ban baro garin ba saida na d'ana masa tarko na" bash yace "wane tarko knn? saida mukhtar ya qara zuqar tabarsa sosai sannan yace "hmm wayarsa na d'auka na saci hnya na turawa matarsa saki aqalla har uku a matsayin shine yayi hakan kaga in ta gama idda saina aureta hankali kwance koko yakace amini? cikin farin cikin futowar gskia daga bakin mukhtar bash yace woww gud idea gskia abokina kwanyar nan naka naja fa suka tafa. dariya mukhtar ya kwashe dashi yace "to kai an gaya maka mukhtar din na wasa ne akan abinda yakeso har yasawa rai? saurin canza akalar maganar bash yayi ta hnyar cewa "bari na je cikin gida na zubo mana abunci ko? Mukhatr yace "ok" haka bash yabar dakin farinciki fal zuciyarsa na samun nasarar sa dayayi akan mukhtar, yasan da cewa yayi kai tsaye ya fada masa gskia bazai fada ba amman daya bullo masa ta byn gida dayake shi wawa ne bai ganin tsananin abotarsu da mahabeer ta gskia bazaici amanar sa ba bare yayi tunanin zai zambace saba, amman har shine ya yarda zaici masa amana knn kmr ynda shi yayi da yake ance masa kowa wawa ne kamar sa kenan. koda ya dawo suna cin abuncin haka yaita cigaba da bugun cikin mukhtar shikuwa sai zuba yake raaaaaaaaa raaa zeyyyyyy, sakaran wawan, cikin wayau bash ya hana mukhatar tafiya saida akayi sallar isha'e sannan yace masa yazo su je gano annah bata lpia, yai masa qaryar hakan dan so kawai yake suje gidan dan dubun mukhtar ta cika yau a bainar jama'ar gidan , shikuwa mukhtar harda wani saurin amsawa da "to" dan muradinsa na son ganin ummu hani. haka suka shigo motocinsu har suka iso gidan kowa yayi parking ya fito bash ne gaba mukhtar na biye dashi suna shiga kuwa suka iske dady muazzam zaune a falo shida dady Muhammad wanda suka shigo babu jimawa daga masallaci suma, sai gefe daya annah ce suke zaune ita da momy umaimah suna fira ta 'yan katsina, sun gaishesu su dady suka amsa kan susake cewa wani abu saiga mahabeer shima ya fito daga ckn kicen hannunsa daukeda gorar ruwan swan lokacin kuwa har bash ya miqe ya isa ga tv ya ciro camera dinnan ya jona da tv daga inda yake tsaye ya juyo wajensu dady mua'zzam yace "yau dady zaku fahimci gskiar ainahun wanda ya sakarwa mahabeer matarsa dan zallar cin amana irun tasa nikuma nayi dabarunmu harna hillacesa na zurmasa ya bayyana mun gskiar lamarin nikuma shine nazo nima in bayya na muku domun wanke mahabeer daga zargi dan Allah yanzun ku kallo nan kugani,, mukhtar najin haka tuni cikinsa ya bada wani sauti quuuu qulululu, nan take zufa ta karyo masa lokaci daya ga ctv camera ta nuno sa baro baro yana tonawa kansa asiri,, tunkan su dady su gama kallo suka fahimci *gaskiyar lamari*, salati kawai suke da sallallami ay a guje mukhtr ya miqe tsaye zai gudu dawani mugun tsalle ko mahabeer ya damqosa ya gama kansa da bango yafara dukansa jikinsa na ciri kota ina,, tuni ya tadawa mukhtar idanu da hanci da baki suka tashi himmm sai duknsa yake yana fadin "wlh Allah ya isa mukhtar kaci bazan amanata bazan barka ba saina kasheka daqyar su dady suka jnyesa suna basa haquri mukhtar na ganinsa free tuni ya fesa da mugun gudu waje ya fada motarsa shima mahabeer ya futo ya shiga mota ya fuce tuni su dady mua'zzam suma suka biyosu da motarsu dan shawo kan rigimar data auku, gudu su mahabeer kawai suke fallawa a titi, cikin tsautsayi kuwa motar mukhtar burki ya qwace masa ya yanki gefen daji motar ta dinga gungurawa dashi ta daki wani bishiya sannan ta tsaya cak,, gaba daya hankalin mahabeer naga inda motar mukhtar din yake bai ankaraba yaji ya ingeji abu dasauri ya maido hankalin sa gabansa ganin wata yar dattijuwa ce ya banke ta zube can gefen titi nan a guje ya taka burki dai dai nan su bash da dady mua'zzam da ddy Muhammad suka iso duknsu lokaci daya, mahabeer ya fito da mugun sauri ya nufi matar nan, suma su dady Muhammad suka isa inda motar mukhtar yake daqyar suka zaqulosa qafafu sun kakkarye yakasa takasu sai lilo suke suna reto, sai dai talla talla sukai masa suka sashi a motarsu koma numfashi da qyar yake fuddowa suna sakasa mota suka dawo wajen da mahabeer ke zuqunne gaban tsohuwar wacce dadan kullin kayanta a kallabi sai nishi take sama sannan su dady Muhammad sukace "subhanalla sannu dai baba daqyar ta iya amsawa zaki iya tashi kuwa kasa magana tayi wayar hannun dady mua'zzam ya haska a fuskar tsohuwar domim rashin wadataccen hasken dake wajen sosai hankalin dady Muhammad yayi kan tsohuwar cikin tsananin mamaki da razana yace Innalillahe..inna? wannan ai inna indo ce tshohuwar mai aikina ce wacce muka nema muka rasata tun shekarun baya...... *Xexen Fasaha* f. o. w. [10/11, 2:49 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. *For your only xexen Fasaha novels group, all of you love you so much*❤ 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿5⃣4⃣ 🌊🌊🌊 Dukansu mota suka shiga bayan sun sa inna indo itama nan suka nufi asibitin,, Suna isa aka shigar dasu d'aki nan aka fara dubasu ita inna indo targad'e tayi a yatsa yayinda shi kuma mukhtar aketa q'oq'arin yi masa d'auri a q'afa dan gaba d'aya sun karereye ihun sa dud ya cika wajen sabida d'aurin q'afar da ake masa dan wata futinannen azaba kawai yake sha, ganin haka nan take bash ya d'auki wayarsa yakira baban shi mukhtar d'in babu jimawa kuwa sai gasa yazo saman mashin dinsa shida Mustapa qanen mukhtar din,, su kuwa su dady mua'zzam suna zaune nan bisa kujeru mahabeer sam yakasa zama har yanzun zallar mamakin abinda mukhtar ya shuka masa kawai yakeyi amman babu komi yaje dan kansa nakasar ma daya samu kadan daga sakamakon wanda aka amincewa mawa knn yayi ha'inci, ya kuma godewa Allah da har gskia ta bayyana yy kuma alfahari da aboki na qwarai irin bash mai hankali da hangen nesa, shiyasa har gaban bash yaje ya zauna ya dafa kafad'arsa ahankali bash ya d'ago ya dubesa su ka yiwa juna wani murmushi, rungume juna sukayi cikin muryarsa mahabeer ke cewa "ngd bash ngd qwarai hak'ika ka cika aboki na gari Allah shi barmu tare,,, ''amunn" cewar bash dafe kansa mahabeer yy bayan ya janye hannunsa daga jikin bash yace "dole ne na dangana d'an iskan nan ga police ma bash dan bazan wai barsa haka ba inna barsa haka banwa kaina adalci ba nikega" girgiza kai bash yayi sannan kuma yace "kada kayi haka gifted ka barsa haka kodan ma sabida iyayensa ka qyalesa kawai Allah na nan ay" shuru mahabeer yy dole dai ya haqura badan yaso ba dan babu wata alfarmar da bash zai nema a wajensa bai masa ba, su dady ne suka qaraso wajensu suka zauna nan Dady mua'zzam yace "dudda abinda ya faru mahabeer kayi haquri kada kace zaka daukaka maganar nan dan nasan ka da zuciya kayi haquri sojana kamar yanda Allah ya saka maka ya fito mana da gskiar magana to kayi haq'uri dan lalurar da ke jikinsa ma ta ishesa ishara , taune lips d'insa mahabeer yy yace "naji dady amman kuma wlh narabu dashi har abada bashi ba wajen aiki na,, murmushi dady Muhammad yy yace "daman ai wannan ta rigaya data wuce shi kansa nasan ai kunya ma bazai bari yazo ba" "hakane kam gskia" cewar dady mua'zzam din shida bash,, duban Dady Muhammad dady mua'zzam yayi yace"amman aboki na naji ka ambaci sunan wannan tsohuwar daman ka Santa ne can da?" girgiza kansa Dady Muhammad yayi sannan yasaki ajiyar zuciya yace "tabbas na santa sani ma na sosai kuwa, itace wacce na taba baka labari mai aikin ni'ima wacce tatafi garinsu tun bayan b'atan mahabeer bamu qara jin labarinta sai yau din-nan fa da dalilin dalili na qaddara data fuddomu har Allah yasa kuma nayi *gam da katar* da ganinta kaga kuwa muddin ni'ima ta ganta nasan ba qaramin dad'i zataji ba a rayuwa dan sun shaqu shaquwa kam bata wasa ba kuma,, kan Dady mua'zzam yace wani abu saiga likita ya fito ya iso wajen yace "zaku iya tafiya gida da ita babar yanzun haka inda ba wani ciwo taji ba shi kuma yaron nan gskia zai yi wuyar yuyuwa koya warke qafafunsa bazasu cigaba da taka doron qasa ba dan gaba day'a qasusuwan sa sun karkarye a hatsarin nan kuma mun debi jininsa dan shima muyi tes....,,, dakatar dashi mahabeer yy yace "bamune danginsa ba mu kawai iyaka kawosa mukayi ga iyayensa can kaje kai musu wannan bayanin bamu ba" doctor yace "ok i don't know but no problem kwa iya tafiya din kamar yanda nace" haka su Dady sukayi balance sannan suka fito da inna indo tana fmn d'an d'ingisa q'afar tata har suka shiga mota suka nufi gida. falo suka shiga gaba day'a nan suka taras dasu annah har la okacin suna tare kenan amn wannan karon harda ummu hani zaune gefe daya tana riqe da baby manal cikin jiknta, amman kuma dud jikinta yai mata sanyi jin wai mukhtar abokin mahabeer ne yajaza wannan rigimar,, kai duniya ina zaki damu gskiya tai qaranci mutane babu tabbas sai d'ai d'aya na Allah. zaunar da inna indo mahabeer yayi, duknsu suna qara mata sannu, su annah sai kallon rashin sani dai suke mata,, da sauri kuwa dady Muhammad ya juya ya fice daga falon bai jimaba sai gasa sun dawo shida momy ni'ima, ai momy ni'ima na arba da inna indo kamar yanda dady Muhammad ya fad'a da sauri ta isa inda take suka riqe juna suna tsananin murna da farinciki dudda tsufan da inna indo ta qarayi amman hakan bai hana momy ni'ima shaida taba nan taken, momy ni'ima tace cikin hawaye "inna indo ashe munada rabon sake ganawa? inna indo ina kika shige ne? babu inda bamuje nemanki ba amman shuru gashi kuma bamusan garinku ba tun muna nema har muka haqura,, inna indo tana qoqarin bude baki tayi mgn sai kuma akaga ta fashe da kuka tana cewa "Alhamdulilla nagode Allah ni indo Aisha daban mutu ba batareda na gamu da mutanen nan na fad'a musu inda amanar su take ba, o'ni na gode Allah jalla wa azza,, zuba mata idanuwa kawai Dady Muhammad yayi shida momy ni'ima. d'agowa tayi ta dubi momy ni'ima tace "uwar d'aki na yau zan fayyace muku *sirrin b'oye* wanda ya jima da b'oyuwa sama da shekaru kusan nawa,, shin kokunsan cewa d'anku mahabeer yana raye bai mutu ba kuwa? cikin wata iriyar azababben razana suka fara magana dady Muhammad yace "inna indo mi...mim... mikike son cewa haka ne? gyad'a kai tayi tace "tabbas kuwa kamar yanda dai kukaji na fad'a muku haka ne, cikin wata muguwar futinannen bugun zuciya momy ni'ima tace "wa.. wa ya d'auke mana shi ne to inna dan Allah?! sannan kuma yana ina yanzun? inna indo tace "in bazaki manta ba aranar da aka dauke mahabeer nazo miki da magana kan cewa kisa ido sosai akan d'anki dan bn yarda da takun saqar hjy laria ba amman sai kikace a'a ga tunaniki na ta gyaru alhalin ni aranar naji abinda naji gameda suna son sace sa suje su kashe sa dan baqin cikin ita hjy laria din bata haihu ba,, inna indo na fad'in haka momy ni'ima ta kife wajen ta fashe da kuka tana dukan jikinta tana fad'in "minayi miki ne haka hjy laria da kika tsaneni kika rusan farinciki na? miqewa tsaye tayi zata fice da sauri dady Muhammad ya tarota tafara qoqarin qwacewa tana kuka take cewa "nika wlh ka rabu dani sai naje ta fiddo mum dud inda yaro na yake,, saida qyal yashawo kanta sannan ta dawo ta zauna tana cigaba da kuka, su kuwa su dady mua'zzam gaba day'a sun cika da al'ajabi kan abubuwan da suke ta faruwa dasu haka kamar almara. inna indo ta dubi momy ni'ima tace "ki sauraran da kyau uwar d'aki na yanzu koda kinje wajen hjy laria batasan inda yaro yake ba nice nan nasan inda yake danni ce nayi ceton rai na d'okesa nabar gidan dashi a ga6ar lokacin da suke neman cimma mummunan burinsu ni kuma na daukesa na kaisa inda nasan za'a basa cikkayiar kariya da kuma kulawa kamar kowane yaro. kamo hannuwanta momy ni'ima tayi tana share hawaye tace "Alhamdulilla inna indo dan Allah to ina yarona kika kaisa wlh kin tado min tshohon miki na jinake zuciya na kamar zata fashe tsabar duka da take mun yanzun haka" inna indo tace "bai hannuna tun lokacin dana daukesa nabar gida dashi na kaisa gidan marayu a nan na badasa nace musu zan dawo nan ba da jimawa ba in karb'esa, to koda na dawo gida naga anata bid'arsa ganin ynda hankalin ku ya tashi nikuma shiyasa nakasa jurar ganin hakan shiyasa a lokacin na fake da cewa zan tafi gida dan ban jurar rashin yaron kusa dani ku kuma sai kuka sauko kuka dinga tausana kan kada in tafi ammam dudda haka na dage akan dai lallai lallai inason zuwa gida gano babana da bai lpia nayi hakanne ni kuma dan in tafi in barku nadan wani lokaci in yaso sai daga baya in dawo in fad'a muku gskia lamarin da yasa nai hakan danku d'auki mataki to sai kuma gashi kuma dai a wansheka ren da naje gidan namu da daddare muna kwance kawai naji an daukeni an tura cikin wani qaton buhu an qulle an tafi dani an ajiye wani waje wlh nan naji ansa itace manya manya anata fmn dukana ina qulle cikin buhun tun ina iya kuka da motsi harta kai ga na gaza ko motsa hannuna haka mutanen da ban san ko su suwaye ba suka tafi suka barni jin wani day'a daga cikinsu nacewa dayan daga gani na mutu inda ga jini nan na fitowa a buhun kuma na daina motsi ma, wlh bansan inda kaina yake ba sai dai farkawa nayi na ganni a gida ashe da gari ya waye nan maqotan mu suka kwance buhun da nike ciki ganin nice yasasu suka gigice a rude suka kirawo babana suka shigar dani ciki, haka babana yaita mun magani tsawon shekara da shekaru dayake dud gab'ban jikina babu inda basu nakasa ba, wlh sai a hankali nafara iya zama harta kai ta kawo ina miqewa baba na na koya mun tatata harna fara d'an daddogara wa da kaina da sanda, da tafiyar tayi qwari nakuma samu lpia sai na bawa baba na labarin abunda ya faru dakuma yanda na dauki jinjirin naku shine a lokacin na nuna masa inason in zo nan birni wajenku in kaiku ku dauko yaronku a lokacin shikuma yace a'a bazai yarda in zo ba dan bai son nima ya rasani inda ni day'a ce a wajensa dan ya tsorata matuqa da labarin dana basa na hjy laria gani yake in na koma na fadi gskia kamar nima zata sa a nemi kashe nine, to nikuma dole na haqura dan bn iya sa'insa ba da baba na ba tun ina 'yar qaramata bare yanzun da mnyanta ta kama ni,, haka na haqura naita kulawa da babana dayake ya tsufa sosai kuma, lokacin kusan komi na rayuwa nike masa hatta ciyarwa nike surho da aikatau in dinga ciyar dashi dan 'yan uwanmu ba kulawa suke damu ba inda bamu dashi wai. ana haka wataran na wayi gari ran baffa na yayi halinsa naci kuka harna gode Allah haka nai ta binsa da addu'a, ni day'a naci gaba da zama a gida dan 'yan uwa babu wnda ya yarda naje na zauna a gidansa,, nikuma shine nayi qudarin koda zan mutu saina zo nan birni na fad'a muku boyayyen zan cen nan, dan haka yau da safe nai sallama da yan uwa akan cewa zanyi dan tattaki haka na hau mota natafo saida magrib na iso nan garin nakuma je can tsohon gidan naku nagamu da maigadi yace hjy laria din bata nan nace masa wajen hjy ni'ima nazo ay daman nan yace kun tashi har yaimun kwatancen inda kuka koma to kuma akan hanya tane ta tafowa nan gidan har na qetaro titi kenan wannan hatsarin ya ritsa dani to kunji yanda abun yake" kowa ya tausayawa rayuwar innah indo anan falon momy ni'ima ta dage akan sai sunje gidan marayun amman dady Muhammad ya hana yace su haqurarwa zuwa gobe in AllAh ya kai da rai da lpia dan yanzun dare yayi har 12 ta wuce. dole ta haqura suka barsa sai goben. daren ranar daga dady Muhammad har momy ni'ima babu wanda barci ya ga idonsa dan farinciki dakuma q'aguwa gari ya waye kosa sa d'ansu a ido suma abun shekara da shekaru. wanshekare tun qarfe takwas na safe dukkan kafatanin iyalen mua'zzam saraki sune suka raka su dady Muhammad zuwa gidan marayun tun akan hanya ganin gidan marayun da aka dosa yasa gaban su dady mua'zzam dana mm umaimah fara dokawa kuwa suma, basu qara tsinkewa ba saida suka shiga office dinda rabonsu dasuka shigesa sama da shekaru knn tun randa sukazo aka basu jinjiri basu qara zamnsa ba inba yau ba, nan annah ta basu cikakken bayanin itace wacce takawo ajiyar yaro a shekarun baya..... nanta warware ma mutumin komi da lalurin daya hana ta dawo karbar yaron kan kari sa6anin yanda tai musu magana akai na zata dawo karbarsa nan bada jimawa ba in komi ya lafa . dudda tsufa da annah ta qara sosai amman hakan mlm mukhtar bai hanasa gane itace wacce ta kawo mahabeer ba a rud'e @ shekarun baya ba,, nan ya aika nani tazo itama yai mata bayanin kowacece aiko itama nan ta gane inna indo nan aka d'auko littafin da suke sa dud wani history na yaron dake cikin gidan dakuma wand suka kar6esa ,,a hankali cikin nutsuwa mlm mukhtar ya dago kai ya dubi su Dady mua'zzam ya kuma dubi Dady Muhammad, girgiza kai yayi snn yayi dan Murmushi yace "Alhamdulilla aboki ya rainarwa dansa d'a knn? kai masha Allah,, cikin rashin fahimta dady Muhammad yace "ah nifa bn gane ba mlm mukhtar? kan mlm mukhtar ya ce wani abu tuni har dady mua'zzam ya katsesa da cewa "hmm nasan daman komin kuwa daren dadewa gskia zatayi halinta, shuruya danyi sannan yace "haj Muhammad kamar ynda mlm mukhtar yace aboki yayi rainon d'an abokinsa to haka abun yake dan ni dama tunda naga mun shigo gidan nan kuma mun shigo office din nan nasan magana ta qare... nan dady mua'zzam ya fad'a musu ynda sukazo suka karbi dan nasu mahabeer a lokacin, yana gama fad'an hakan ya juya ya dubi mahabeer daya daskare a wajen jin abinda ke wakana kamar a mafarki,, dafa kafadarsa dady mua'zzam yayi yace "sojana komi kaji hakane dan tabbas ranar wanka ba'a b'oyen cibi dadyn ka Muhammad da momyn ka ni'ima sune asalin iyayenka ba muba kamar dai yanda kaji komi an maga warwaresa yanzu a gabanku" dady mua'zzam yaqarashe maganar tareda share qwallar data zubo masa sannan ya miqe tsaye ya kamo hannun mahabeer ya kaisa ya zaunar gabansu dady Muhammad da momy ni'ima yace ga d'anku nan ya dawo hannunku kamar yanda muka d'au alqawari wato idan iyayensa suka bayyana zamu miq'asa garesu" mamaki kawai ummu hani keyi momy ni'ima kuwa tsabar farinciki kamar ta zuba ruwa qasa tasha daman yanzun ashe kenan mahabeer dansu ne? ashe sonda take masa har cikin ranta ba banza ba son d'a da uwa ne? sujada kawai tayi qasa tana cigaba da yiwa Allah kirari da godia. kuka kawai momy umaimah ta fashe dashi aiko da sauri mahabeer yayo kanta ya rungume gefen jikinta yana zybda hawaye shima ganin abun zaiyi yawa yasa su dady mua'zzam da Muhammad sukayi bankwana da su mlm mukhtar bayan sunyi abinda ya dace sannan suka dunguma sukayo gida nan aka zazzauna falo annah kam kasa cewa komi tai itama dan a boye take goge hawayen fuskarta dan sabo kam yafi qarfin wasa bare nasu sabon da mahabeer tun abun yana jinjiri gashi yanzun harya girma yazama cikakken mutum dole ne kuwa suyi kuka. nan falon ya d'auki shiru saidaga bisani dady Muhammad ya dauki wayarsa ya bugawa hjy laria yace komi takeyi tazo nan gidan alhj mua'zzam abokinsa yana jiranta yanzu yanzun. ba'a jimaba kuwa sai gata ta shigo falon gidan itada qanwarta hjy safia. wajen zama suka samu suka zauna ta tsorata kuwa hjy laria sosai ganin irin wani wulaqantaccen kallo da dady Muhammad din yake aika mata dashi. dady Muhammad ya nuna mata inna indo yace "kokin shaida wannan baiwar Allahn? sai da hjy laria ta qare mata kallo sosai sannan ta dafe qirji da hannuwa bibbiyu tace "na shiga ukku ni hjy laria daman indo kina raye su goga sukace sun kasheki? daura hannuwa tayi bibbiyu saman kai jin da tayi subutar baki dan rudewa, dady Muhammad yace "kaicon ki muguwar mata to d'ana mahabeer da kikai burin kashewa to Allah ya nufa bai mutu ba gashi nan zaune daram a gabanki a raye cikin rayawa ta Ubangiji Allah" yayi maganar yana nuna mata mahabeer dake zaune kansa na masa mugun ciwo da sara,, sannan yace "kuma billahel azeemu koki fadan gskia ko yanzun nan kijiki prison dan wlh d.p.o. zaki gani yanzun nan ganin idanunki yatasa mun qeyarki gaba kuma wlh har duniya ta nad'e ba zaki fito ba a gidan jarin din ba zakita zama har kita girbe mugun irinki da kika dad'e kina shukawa saiki zauna can kita cin amfanin girbin naki har illa masha, fashewa tayi da wani kukan dantasan komi yace tofa saiya aikata inka layance masa gskiar da ya nemi ji wajenka dan kaifi day'a ne shi tasan da hakan kuma tuni shiyasa dud iskancinta batayi a gaban idanunsa ko, a tsorace tace "ka yafemun alhj wlh zan fadi gskia wlh dud sherri shedan ne ne,, daka mata tsawa alhj Muhammad yy yace "karkice mun wani shedan ne hjy laria wlh kema muguwar shedaniyar kanki ce nasan da hakan tuntuni qyaleki kawai nikeyi dan haka maza imun maganar ynda kika shirya sauran shi tuggun naki ina sauraronki. cikin rudaddiyar murya hjy laria tace "lokacin da muke tsara zamu dauke jinjirin domin muje mu kashe sa kawai sai mukaga alamun mutum ta bakin qofa a wajen, na tura safiyya taje taga waye tana fita taga indo ce a wajen tsaye sai taga indo din tayi saurin wucewa jin motsin zaa fito knn,, nikuma koda ta fada mun hakan na tabbatar da cewa lallaikm taji sirrinmu mafarun knn na ajiye qudurina na sace yaron da niyyar saina koyawa indo din hankali sannan in dawo ga yaron, katsam naji labarin babu yaro daga baya naji ance itama indo din ta koma garinsu nan nasa akaimun binciken garin da indo take da zama da kuma gidansu, ba'a jimaba muka gano hakan kuwa shiyasa natura aka saceta akaimata duka dan kawai in huce hushina to wannan shune gskiar mgn dan Allah alhj ka yafe mun bazan qara ba na tuba nabi allah nabi ka". girgiza kansa Dady Muhammad yayi yace "ina takuma q'are gskia ta fito bori kuma yakar boka wlh harga wllah hjy laria bazan cigaba da jurar munanan halayenki ba dan haka kije na jnye sauran igiyar aurena akanki inda daman nata b'a yimiki 2 a baya ynxun ga dayanki nn na cika miki" ai da gudu hjy laria ta kwasa tayi waje tana kururuwa da fadin "Allah ya isa bata yafe ba an cuceta kuma dukiya ce tayagi iyakar rabonta danmi inya saketa aiba shine autan maza ba" ahaka safiyya tajasu suka tafi sai tsinewa indo suke ganinsu itace dud ta jaza musu wannan masifar to'an saketa hankalinsu ay ya kwanta matsiyatan itada ni'ima din. tun a hnya ta kira masu kwashe kaya dan tayi alq'awari ko kwana daya bazata qara gidan saba tabar masa tsiyatakunsa yazo yayi dud yadda zaiyi dashi "munafikin shima", cewar qanwarta safiyan. acan kuwa dady Muhammad ya dubi Dady mua'zzam yace "kada ku damu abokina mahabeer dan mu ne mu duka dan haka har yanzun hannunku yake dan ko babu ranmu kai mai riqe mana shine, burunmu yacika inda mun gansa da ransa bawai ya salwanta ba, dan haka kada kuji komi zaici gaba da zama hannunku inda dud ana tare",, dasauri mahabeer ya rungume dady Muhammad cikin murna hakama yaje wajen momynsa ni'ima ya matse hannuwanta ya kwantar da kansa a bayanta yanajin wani farinciki idanunsa na sauka ana annah ya dage mata gira ta yi Murmushi tace "ja'irin gske kaiko? dariya duka falon sukayi momy umaimah da ni'ima sukace "kai annah keda jikan naki" Murmushi annah tayi tace''a'a nabar muku kuyita kaya" daga haka ta shige dakinta nan dady Muhammad yace "to hj mua'zzam yaushe diyar tamu zata tare gidanta? Murmushi Dady mua'zzam yy yace "ko gobe yy ko? Inda yagama komi na gidan nasa anan bayanmu gidan yake". da sauri momy umaimah tace "a'a nuree abamu sati daya sabida mu shirya yar tamu muma kam,, murmushi su dady kawai sukayi suka cigaba da firarsu ta abubuwan da suka faru a rayuwar tasu duniya kenan. yayinda mahabeer yafaki idanun su dady ya kashewa ummu hani ido aikuwa ta sumburo d'an pink lips d'inta ta dauki baby manal ta shige dakin momy umaimah ya bita da kallo yanda yaga mazaunanta na jujjuya shiyasa yaji hankalin sa ya daukantu harda hadiye yawu, saida momy umaimah ta bugo hannunsa tai masa alama dasu dady na wajen sannan ya fara sosa qeya a kunyace ya miqe tsaye ya haura sama zuwa dakin sa shima. suma basu jimaba su dady suka tafi masallaci suma su momy umaimah suka fara shirin salla. a can d'aki kuwa ummu tana kwance bayan ta kwantar da baby manal itama tana kwancen ammn idanunta a lumshe suke, banda tunanin kad'aituwa da mijin nata bata fatan komi a wannan lokacin, dasauri kuma ta miqe tsaye jin cikinta ya fara mata kukan yunwa batasan miyasa take yawan jin yunwa ba kwanan nan ba, dazarar taci abinci kamar an kwashe sa take jinsa, haka kuma ko cikin dare ta farka sai taji yunwa sosai kamar dad'ai duniya bataci komi ba, towai mike ja mata hakan nema wai dai tukun nama? tambayar dataiwa kanta knn a yanzun hakan?..... *Xexen Fasaha* f. o. w. 🌊🌊🌊 *MAHABEER*!!! 🌊🌊🌊 Story and writing by Xayyneb 💤💤 🌊🌊🌊🌊🌊 Fasaha online writers f. o. w. *🌳impacting valuable knowledge and Entertainment is our concern🌳*. *Dedicated to my mom Sadeeq hawwas*. 🌊🌊🌊🌊🌊 🅿5⃣5⃣ 🌊🌊🌊 Ta6e 'yan hyalen hyalen siraran pinks lips dinta tayi ganin zuciyarta ya gaza gano mata ainahin abinda tunanin ta ke da buqatar fahimta. toilet din momy ta shiga tayo wanka tareda dauro alwala ta fito tayi sallar la'asar ta murza lotion tareda shafa 'yar farar fowder tareda shafa wetlips nan fuskarta ta qara wani haske na daban gwanin burgewa kuwa, wata doguwar riga ta atamfa color pink da blue ta zura ta a jikinta tayi mugun kar6ar jikinta kuwa sosai, falo ta fito ta iske momy umaima da momy ni'ima din wannan karon harda momyn nabeela suna tare ga alama kuma itama taji komi tunda sai Allah kyauta gaba take cewa, gaishesu tayi suka karba daganan cikin kunyar momy ni'ima datakeji kuma daman tun tuni, nan tayi saurin shigewa kitchen, tayi tsaye a kicen din tunani kawai takeyi mizata dafa haka mai sauqi tunda tanada tabbacin kowa yanzun zai iya fara jin yunwa, abu tun safe shima ba wani da yawa ne sukaci ba inda daukin a tafi ya hana a zauna a ci komin cikin nutsuwa. yanke shawar tayi dafadukan kus kus da kaji kawai tayi, nan kuwa ta fara komi cikin sanyinta, gaba day'a hankalin ta dud yanaga yanka albasa shiyasa sam bataji motsin shigowar mahabeer a kicen d'in nba, sai faman zubda hawaye take sakamakon zafin albasar dake ratsa dukkan idanunta suna shiga ciki,, jitayi an d'an saqo hannuwa ta bayan q'ugunta a hankali zuwa saman cikinta an zagaye sa tareda kwantar da hab'arsa a saman wuyanta yana bata kissing a smn dokin wuyanta gamida lasar q'asan kunnenta dai dai inda d'an kunnen ta yake. lumshe fararen idanuwanta tayi a hankali tasan koda ba'a fad'a ba mahabeer ne saboda qamshin sansanyen turaren sa ya tabbatar mata da shine a wajen, amsar knife din hannun ta taji yayi a hankali, sannan ya cigaba da shafa cikinta cikin lumshewar idanunsa shima, jin datayi hannuwansa suna qoqarin haurawa ta saman rigarta zuwa wajen dukiyar fulanin ta yasata saurin bude idanunta ta juyo gabansa tana girgiza masa kanta tareda share hawayen fuskarta na zafin onions din nan. zaro idanuwan sa yayi waje a hankali ya sake matsota jikinsa sosai yace "miya samin ke kuka feader na? please tell me?" cikin turo masa lips dinta a shagwab'e da sanyin muryan ta tace"em ehmm ba albasa bane ba nike yankawa zafinta yana shigen idanuna kuma😒." baice mata komi ba sai ma ji da tayi ya ida matso da ita cikin jikinsa sosai ya matseta gam gam, hannuwansa ya sanya ya kamo fuskarta yasa mata halshensa ya hau tsotse mata hawayen dake zubo matan saida yaga babu ko da q'wayar hawaye day'a sannan ya saketa ya zuba mata fararen boils eyes nasa masu shocking in ka cika kallonsa da naka sannan yace "da sauran zafin ne na qara tsotse miki feader na,, cikin lallausan sanyayyen murmushin ta tace "ah yaya mahabeer babu,, wani dan murmushin ya sake yi yace "ok to kawo na ida yanka miki onions din ko, fiddo idanuwan ta tayi duka waje tana kallon qofar shigowa kichen din tace "a'a barshi nama gama yanke wa ai, ka.. kaje kawai nagode kada momy tazo nan kasa naji kunya" tayi maganar a shagwabe kai a langwab'e,, "hoo feader na kora na ma kike dan kinga nazo ko? yayi maganar shima a tausayes,, cikin sanyinta ta gurgiza masa kai tareda dan ruqo hannuwansa cikin nata tace "to kayi haquri kaji? kamota yayi jikinsa ya matseta sosai yana murza bayanta tace "hm kuma su momy basu ga nan fa nayo ba sabida ta qofar baya na shigo,, kawo na tayaki girkin please feader na, babu yanda ta iya dole ta basa su magi ya b'anbare mata hakan, yakuwa dararrashe nan saman tiles din wajen yana 6an6are matan,, nan ta kammala girkin sai qamshi yake kuwa,, ta gyara wajen bayan ta zuba abuncin cikin wasu warms colars ta dubesa shikuwa ya gyade mata girarsa guda day'a yace ''yadai feader na in an gama a zubo min nawa nan kada qamshin abuncin ya sani kuka dan ba'a bani naci da wuri ba fa,, 'yar dariya kawai take qyalqyata masa dan maganar tasa ta bata dariya kam ba kad'an ba yanda taga ya wani langwage yana zaune a qasan wajen still yawani harde qafafunsa waje daya yana karkad'asu. dafe kumatunta tayi da hannayen ta tace "amman amakson... au sorry yaya ina nufun amrinin ne,, tayi maganar tana dafe bakinta tareda karkada masa hannayen ta tana dariya can qasa. qasa, kawai gani tayi ya miqe daga inda yake ya nufota kai tsaye ya sungumeta ya koma bayan ya zauna inda ya tason itama ya ware qafafunta ya zaunar da ita bisa cinyoyinsa yana kallonta cikin idanunta, da sauri ta duqe fuskarta qasa dan kunyar abinda yai matan a zaune, dan kuwa yanda taji yasata tsakan cinyoyinsa tana jin tudun jagorarsa a saman hq dinta itama, shiyasa ta kasa nutsuwa har wani abu taji jikinta yanai mata a lokacin, kwantota yayi a jikinsa yace"in tambayeki man feader na? gyada masa kai tayi ahankali alamun eh, dagoda fuskarta yayi yana kallon tata amman ita kuma kunya ta hana ta tsaida idanunta a waje day'a,, "Pleass feader na look at me please" cikin sanyinta ta dago a kunyace ta dubi tsakar idanunsa kamar yanda yake buqata,, kwata kwata saita ji kuma ta kasa janye idanunta cikin nasa, nan take taji wani abu na qara shigarta gameda mahabeer wanda bata fatan yankewar sa har qarshen ran ta. shima anasa bangaren hakan ta kasance Lallaikm ba qaramin so da qauna bane yake qara nuqrqusar dud illahirin jikin su ba, hannuwansa ya sa yana shafa kumatunta yana suna cigaba da kallon juna eye into eyes, hannuwanta tasa ta riqe masa nasa a hankali ta ajiye hannuwan nasa a qugunta ita kuma ta maida hannuwanta a wuyansa tana shafawa cikin kallon idanun junansu, a hankali ta sunkuyo da fuskarta ta tsotsi leb'ensa na qasa tana qoqarin janyewa yace kuwa ina baisan wani abu ba wai shi d'andani haukaci ba, da sauri ya riqo lebenta shima ya sanya cikin bakinsa nan suka yita romance bakunan juna sama da minti goma sannan tayi masa wayon qwace bakinta tana qara shigar da idanunta cikin nasa tareda dinga goga masa mazaunanta saman inda ya dorata a jikinsan nan, a hankali yakasa jurewa ya sulale wajen a qasa ya kwanta jin yanda yar qaramar yarinyar take shirin sashi susucewa nan take,, kwantar da kanta tayi a saman faffadan mayalwa cin qirjinsa tana shafa masa sajensa a hankali, kunnensa tasaka bakinta ta rada masa da cewa tambayeni komi yy mahabeer indai nasan amsar zan baka insha Allah" sake lumshe idanunsa yayi da suka fara dan sakin ja ja sannan yasake budesu cikin murmushi ya d'ora hannuwansa a saman mazaunanta yana murzasu tareda matsar mata su yana dan qara bude kafafunsa yana shigar da jikinta a nasa cikin wano salon sa sabo, ita kuwa sai lumlimshe idanunta take cikin ji dadin hakan da yake mata jitayi ya kai bakinsa a kunnen ta yace " feader zaki iya fadamun minene ma'anar wannan *amakson* din da kiketa kirana dashi a da? sannan kuma miyasa kike fadamun hakan, dudda dai bansan ma'anar sunan ba amman nasan bana dad'i bane ko? cikin kunyar abun tace ''hmm zan fad'a maka yy mahabeer, " yaww feader na fad'i inji" cikin nuqu nuqun kunya tace ''to.. to bakai bane ba lokacin da kaketa nunamin q'iyayya alhalin ban maka komi ba to shiyasa nasa maka *amakson* wato *maqiyi* na" taqarshe maganar cikin boye fuskarta jikinsa, murmushi kawai yayi ya qara kwantota jikinsa yace"ehmm kaji manya masu saurin sawa mutane suna dan sunsan bamaijin yarensu na buzanci ko feader na emm? cikin tura yatsansa da tayi a baki tana tsotsa na kunya ta ciro yatsan tace "lalala yaya mahabeer ai dane nake cewa hakan yanzun ai na daina "amrinin na canza maka da, tayi maganar cikin hade hancinsu waje day'a dariya ya saki 'yar kad'an sannan ya mirginota daga samansa ta koma qasansa yayi mata rumfa da jikinsa amman bai hau jikinta ba yadai sata tsakiyar sa yana daga duqen yace "hmm to shi amrinin din miyake nufi har aka samun shi? lumshe fararen idanuwanta tayi tana yar dariya har gefen dimples dunta yana lotsawa snn tace *"amrinin* masoyi yake nufu fa" tayi maganar a shagwabe. "hmm naji to amman nima sai a gayamun da yaren naku yanda zan dinga ce miki masoyi yata ko? cikin murnar ta tace ''yeee yah mahabeer nima zaka dinga cemun mai sonka knn? "eh man feader na ko bakison nace? zaro idanuwa tayi tace "wolwio a'a ina so man kasan inason in inason mutum nima inga yana sona,,tayi maganar a shagwabe, "yawwa feader na to fad'i,, saida ta danyi masa fari da idanuwan ta sannan tace masa "abinda mike cewa masoyiya da yarenmu wato shine *amritin*" "ammmmritinn amritin haka ya dinga nanatawa yana goga mata sajensa a fuskarta tana sakin masa 'yar dariya, zama yayi saman qugunta gaba day'a yasakar mata nauyinsa kuwa yana murzata,, da sauri tace "washhh!! please yaya mahabeer d'agani wlh ka motsomin ciwon kwankwa sona,, dan rage mata nauyinsa yayi sannan ya duqo saman fuskarta yana Murmushi yace "okeyy daman kinada ciwon kwankwaso ashe? cikin sanyinta a Marairaice tace "to....to... bakai bane lokacin da kana amakson d'ina kasa wani lokacin inyita faduwa a saman quguna ba shiyasa naji ciwo a ciki ay,, "sorry feader na zaki dawo normal in kika ida zama jaruma ta kina yarda muna enjoying xx na juna ko? a kunyace ta boye fuskarta jikinsa tana dukan qirjinsa a hankali take cewa ''ehm ehm kai ko? dariya yayi shima sannan suka miqe zaune yace "kaiii har ankusa magrib ashe feader na bumu sani ba? gyada masa gira tayi tace "hmm to bagashi munyi fira ba, cikin murmushi yace "firan kuma mai dad'i da samun lada irinta miji da matarsa ko? " sake turo dan bakinta tayi tace "nidai zan gudu cikin gida yanzun" tayi maganar tana mai miqewa tsaye, shima miqewa tsaye yayi yayi saurin kamo hannunta yace"feader na zaki tafi haka ko dan gift na kissing ba za'a bani ba? yayi maganar tasa kansa a langwabe, "to runtse idanunka yaya mahabeer " "yawwa kokefa mai sanyin hali na" rufe idanunsa yayi tace ''amman fa kada ka bude idanunkasai nan da daqiqa biyar amrinin" cikin murmushi ya gyada mata kansa idanunsa na a lumshen alamar to. saf saf tayi ta jera kayan data girka a babban plate ta yi saurin matsawa daga gabansa saida ta kai bakin qofa tace "lulb lulb alo alo nai wa amrinin wayau" tana gama fad'an hakan ta gudu zuwa dining, har lokacin su momy umaimah suna nan falon, da kallon murmushi kawai ya bita a hankali ya furta "bashi kika dauka yarinya "ta qofar daya biyo tanan ya fice ya shiga motarsa ya tada yabar gidan. koda dare yayi yaita sa ran zaiga fitowarta amman shiru har wajen qarfe goma lokacin ya tabbatar datai barci qilanma gashi su momyn da annah na falo babu damar yace zai shiga dakin momy din inda can take kwana har yanzun. tsawon sati day'a bauga ummu hani ba abin ba qaramin damunsa yake ba kuma tabbas yasan dud yanda akayi bata gidan ne da tana nan ya tabbata koda sau day'a ne a sati saiya ganta. kuma hakane momy Asma'u ce ta fadawa momy akwai wani waje inda ake gyaran amare gyarana sosai da sosai har tsawon sati mafarin knn momy umaimah din takai ummu hani din,, acan kuwa kusan kullum sai ummu hani tayi waya da nabeela suyita labari amman dudda haka zuciyarta naga yaya mahabeer dinta, ranar kwana na 8 ne momy umaimah taje d'aukota. ita kanta momy umaimah tayi mamakin yanda taga ummu hani tasha gyara sosai kyan nan nata ya qara haskata sosai ga qunshi tasha masha Allah. saida momy umaimah tacikawa matar nan mai gyara jikka da kudi sannan ta d'auko ummu hani a mota suka nufo gida. tanayin parking suka fito suka wuce falo nan suka taras da dady mua'zzam shida annah zaune a falo dawowar su kenan a katsina, dayake family meeting ne suka had'a a can kt din, shi dady mua'zzam ya gabatar musu da dady Muhammad dayake tare sukaje harda momy ni'ima dansun wuce gida ne suma shiyasa, a taron ne kuma dady mua'zzam ya gabatar musu da dady Muhammad sannan ya warware musu komi gameda mahabeer da kuma ainahin iyayensa, kowa a family yayi mamaki yanda hakan ya kasance amman da annah taqara musu nusarwa akan temakawa maraya in an daukesa ga masu hali shima ba qaramin lada bane bare mahabeer dayake hannunsu mazaunin d'a har yanzun, su kansu 'yan katsina suna matuqar qaunar mahabeer domin yaro ne mai daraj ta dan adam ga kyautatawa kamar mua'zzam saraki din,,basu baro katsina ba tun abun qarfe goma na safe saifa yanzun da la'asar da suka dawon. momy umaimah na ganinsu ta hau murmushi tace "annah nuree har kun dawo sannunku da hanya ya kuka barosu?" annah tace "alhamdulilla umaimatu kuma sannunku da dawowa keda ummu, 'yan katsina na gaisheku sosai" "to muna gaisawa annah" cewar momy umaimah nan ta had'a musu abunci dady mua'zzam ne kawai yaci dan ita annah azumin nafila take da yake yau ta kama litinin ne. washe garin ranar bayan sallar la'asar dady mua'zzam na zaune a falo shida annah da momy umaimah saiga mahabeer ya shigo falon dawowarsa kenan daga office dud ya gaji fuskar nan tasa a daure kamar zai fashe ya wuce su zai haura sama dady mua'zzam yace "zo nan sojana " dawowa yayi ya zauna kamar zai fashe dan cika, tunanunsa daya kawai wai shin ina aka kai masa mata ne haka shune kawai ke ta6a masa zuciya ko walwala ya kasayi dud jinsa yakeyi sak marar lapia. murmushu momy umaimah tayi dan tuni ta halbo jirgin mahabeer ita kam, jiyayi dady mua'zzam yace "ka wuce ciki sojana ko magana? cikin dafe kansa yace ''dady kaina kemun ciwo ne shiyasa, cikin tausayawa dady mua'zzam yace "ayyah Allah sarki da har mun yanke hukunci nida annah da momynka yau zaka dauki matarka kutafi naku gidan? amman inda kace bakajin dad'i abarsa saika warke" ai da wani mugun sauri mahabeer ya dago kansa cikin ware muryarsa sosai akan tada daya maqaleta sak patient yace "ai.. ai ma dady da yake nasha magani d'azun a office yanzun naji sauqi, wuf annah tace "komi kasha saika qara jin sauqi dai" matsowa yayi a gabanta ya kamo hannunta guda ya d'ora saman kansa yace ''ta6a kiji wlh annah naji sauqi.. murmushi kawai su dady mua'zzam suke musu saida annah ta qara wainasa sannan tace "d'an tselen rashin kunya ni matsa ka bani wuri, dariya wannan karon su momy umaimah sukayi itada dady mua'zzam dan dramar mahabeer da annah so punny ce dud in suka fara. momy umaimah ta kira ummu hani tana fitowa kuwa qyamm idanunsa akanta ya gaza janyewa dan tayi masa masifar kyau kamar wanda ya shekara bai ganta ba yake jinsa. saida ta dan hararesa tareda yi masa alama da ido cewa su dady na kusa fa tofa sannan ya lumshe idanunsa yasaki wata iriyar 6oyayyen ajiyar zuciya. jiyayi dady mua'zzam yace "sojana ga ummu nan mun danqata a mana a hannunka nasan kuma kai mai amana ne ni kaina zanyi shaidar hakan kuma gaba dayanku babu mai hayaniya kuma haka akeso, dan haka kuyi haquri da juna domin dud wanda yace zomu zauna... fatanmu mudai Allah baku zaman lpia da kuma zuria tsarkakka,, duban momy umaima dady mua'zzam yayi yace "mmn yara nidai na gama magana ban saniba kokema zakice wani abu? murmushi momy umaima tayi tace "aini ban rabu da 'yata ba nasan ko tari tayo zanjiyota fatana daini mahabeer na ka riqe mun 'yata riqo na haqiqa kema ummu yun biyayya garesa halatacciya wajibi ne muna ruqon Allah kuma ya kawo zmn lpia mai dorewa amin" annah tace "ni ai muddun naji ya batawa yarinyar nan babu abinda zai hana insa a aura masa zuwaira ta gidan kawu falalu zawarar diyar nan tasa ta zaunemun shi tai maganinsa" gaba day'a falon aka hau dariya inka dauke ummu hani data sunne idonta qasa tana qara jan mayafinta shikuwa gogan naku Marairaice kawai yakeyi. saida yayo wanka sannan dady mua'zzam yajasu sukaje gudansu dady Muhammad yai musu bayanin komawar ummu nan suma sukai musu nashiha mai ratsa jiki sun jima sannan suka dawo gida har cikin mota momy umaima da annah ra rako ummu wacce kuka kawai takeyi tana riqe da momy umaimah da baby manal kamar karsu rabu takeji ,saida qyar annah ta janyeta tana rarrashin ta da nasiha sannan mahabeer yayi wa motar key suka bar harabar gidan zuciyarsa fyasss feader sa ta dawo hannunsa da'iman. jin kukan da ummu hani keyi yayi yawa hakanne yasa shi yin parking gefen titi ya kashe motar ya juyo kawai ya tsura mata idanunsa yana kallonta yanda take zuba kukan nan harda shessheqa. girgiza kansa yayi sannan yace "in dai har qiyayyar da kike mum nikega ta kau to yakamata kibar wannan kukan hakan qin barin kukanki kuwa shi ne zai tabbatar mun da sunana na amakson da kike kirana dashi a da to comparm har yanzun yana nan a ranki bai canza salo ba" yana gama fad'an hakan kuwa tayi tsit da kukan nata ta hanyar toshe bakinta gudun kada wani kukan ya kutto ya fito, harga Allah ita sabon da tayi dasu annah shine yasata wannan kukan ganin dai ta barsu da gasken gaske ita dasu saidai tazo ganinsu amman zama na dindin ya kau knn?. rufe idanunta tayi tareda jinginar da kanta a kafadarsa tana sauke ajiyar zuciya a hankali, d'an murmushin gefen lips yayi yace yawwa"my tamritin kinsa naji dad'i ay amman wannan kuka sai kace wacce za'akai gidan amakson " yayi maganar yana kashe mata idanuwa, cikin kukan shagwaba ta dan doki qirjinsa ganin tsokanarta yakeyi da sunan da take kiransa dashi kwanan baya. dariya kawai yake mata tareda kare dukan nata. kama hannuwanta yayi ya had'esu waje day'a tareda daukota ya d'ora ta bisa cinyoyinsa ya sa hannuwansa ya kamo fuskarta da hawaye ke kwance a kai yasa halshensa ya shanye su tas sannan ya dubeta da idanunsa yace "zaki sha ice cream feader na? cikin zumud'i kuwa harda 'yar dariyarta tace "eh man zan sha amrinin "murmushi kawai yayi ya kamo lips dinta ya dan tsotsa sannan ya dago yana fad'in "hmm wannan bakin badai kwadai ba ko? Sunne kanta tayi qasa tana murmushi, a kunnenta ya rada mata "inna siyo ice cream nima za'i feading nawa ko feader na?" yayi maganar yana dan laso mata dokin wuyanta zuwa cikun kunnenta, jitayi tsigar jikinta na tashi gaba day'a jikinta na son mutuwa dan tarasa iya wannnan salo na mahabeer ya iya tafiyar da mace a nutse harta mato masa. "emnn feader na bakice komi ba say something man please ko naji dad'i "yayi maganar yana kallonta cikin karkashe mata idanuwa a marairaice. tsigar jikinta na tashi sosai da qyar ta gyada masa kai alamun ta yarda. Cikin saurin murna ya rungumota jikinsa yana kissing gefen wuyanta yace "my pleasure mai sanyi na"b'oye fuskarta tayi bayan ta koma wajen zamanta a gefensa, murmushi kawai yayi ya tayarda motar suka nufi oasis ya siyo mata ice cream manyan robars sannan suka wuce bakery suyas nanma ya siyo sannan suka komo suka wuce gida. lokacin anata kiran sallar magrib. wanka ya dauketa suka shiga komi ya wanketa tsab dudda kunyar data addabeta kuwa saida ya gama sannan shima yayi suka dauro alwala suka fito nan yajasu jam'e sukayi magrib basu tashi ba saida suksyi isha'e shima suna gamawa saida ya jasu yin wata nafilar guda biyu dan godia ga Allah daya gwada musu wannan rana da har suka aminta da juna suka kuma amince za suyi zaman aure na son juna sab'a nin zaman da sukayi a da na babu wanda yasan zuciyar kowa. yanzun kuma sun yarda da junansu da zuciya daya har suka yarda zasuyi ingantacciyar rayuwa ta da'iman. rigar sallar ta cire bayan ta cire abayar ta isa ga kayanta tana qoqarin fiddo kayan barci tasa knn taji an dauketa sama anyi falo da ita saman dining ya isa sa ita tareda daurata saman kujera shima ya zauna yana jifanta da murmushin sa yace "ki zauna haka da towel din jikinki feader na kinyi kyau kin koma baby girl sai dai nan kawai zai banbanceki da baby girl " ya ida maganar tareda daura hannunsa jikin towel dun dake daure a q'irjinta yana shafa breast dinta, dauke hannunsa tayi a bisa breast din tana dan turo masa bakunta dayar baby face dinta tace "yah mahabeer yunwa nikeji,, "ohhh sorry feader na ganinki kusa dani yasa na mnce akwai ma wani abinci da akeci a duniya " turo bakinta ta sakeyi shi kuwa murmushi kawai yayi ya janyota jikinsa ya fara mata eating da kansa saida yaga ta qoshi sannan yasa mata rigimar saita basa a baki shima, dole ta hau basa yanaci sannan ta samu lpiarsa. jitayi ya sake daukarta ya koma daki da ita saman gadonsa ya daurata tareda jawo musu blanket ya rufesu ruf bayan ya saki net din dake saman gadon nasu ya rage hasken dakin bakajin motsin komi sai na na'urar ac dake cikin dakin. saurin duqunqune jikinta tayi waje day'a bayan tayi rub da ciki tana murmushi qasa qasa ganin yanda ya tsare ta da nagartattun idanunsa ta cikin dan dumlight dun dayake haskosu. murmushi kawai yayi ya kwantar da qirjinsa a bayanta yayinda hannunsa yana saman mazaunanta yana mutsuttsuka mata su yayinda yake cusa fuskarsa yana sunsuna gashin kanta daya warware mata shi ya zubo a jikinta gaba dayan sa. a hankali ta lumshe idanunta tareda sakin numfashi, jitayi ya jirkitota bayan ya zare towel din dake qugunsa itama yasa hannu a hankali cikin dabara ya zare mata nata nan cikakkun dukiyar fulanunta suka bayyana jajir dasu 6ulu 6ulu, jikinsa na rawa ya duma hannuwansa a bisa tuni suka lume a ciki kuwa da sauri yahau mutsuttsuka mata su suma bayan ya had'e bakunansu waje day'a jikunsu sai sake mannewa yake ana juna, hade qirjunsu waje day'a yayi yana gogawa a hankali yayo kasan tafinta tundaga nan yafara mata hot sucking yayo sama sama har zuwa magungunan nasa daya cika bakinsa dasu daga wannan zuwa wannan yana suckung nasu dudyabi ya gigice ya rud'a mata jikinta. itama nan ta biye masa suka haukacewa juna babu kama hannun yaro kowa qoqari yake yaga ya faranta ran dan uwansa. basu suka bar juna ba sai da asuba sannan, shida kansa yayi musu wanka sukayi salla sannan suka kwanta manne da juna nan suka qara komawa ruwa luntsum saidaga baya sukayi barci cikin jikin juna kamar suna tsoron a arabasu dan bakinsa naga magungunan nasa ma yayi barci sam bayya gajiya da jinsu a bakinsa lumtsum cinjum. basu tashi ba sai qarfe 2 na rana, Itace ta fara farkawa ganin mamanta a bakinsa still sucking dinsa yake dudda yana barcin ita abun har mamaki yake bata yanda yakeda son abubuwan nan, gashi yana jikinta babu yanda za'ayi ta miqe zaune batareda ya farka ba,, lumshe idanunta tayi tareda dora hannunta saman lallausan sumar kansa tana cusawa yatsunta a ciki tareda sosawa tana d'an murza masa kunnen sa a hankali, bude idanunsa yafarayi a hankali sannan ya saukesu a nata, murmushi suka sakarwa juna tayi masa alama da ido ga inda bakinsa yake, baice komiba ya janye bakinsa ya sungumeta tana maqale a jikinsa suka shiga toilet sukayo wanka suka fito da kansa ya shurya musu, wata rigace mai kama da leda sak iyakarta saman santala santalan fararen cinyoyinta mai gidan bra kalar black ce itace ya daukota daga cikin kayan da sukayo siyayya daga London ya zura mata. babu wani abu data boye a jikinta hatta kan nipples dinta gasunn free da mamanta kamar suyi magana kuwa. zaunarda ita yayi saman gado bayan ya shafa mata janbaki sai dariya suke qasa qasa,, "kinyi kyau feader na" yayi maganar yana goga fuskarsa da bakinsa saman lallausan dukiyar fulanunta a hankali tareda dan kamo niples din da lips dinsa yana murza mata su daga saman wajen rigar, rungume kansa tayi tana mai zura zara zaran fararen yatsunta a sumar kansa tana shafawa kwantar da ita ya sakeyi yasa ha6arsa ya zame rigar na shanunta suka qara fitowa gaba day'a waje, hannuwansa suka lume a ciki yafara aikin sucking nasu da sauri ta riqe fuskarsa ta miqe zaune ta maida rugarta ta dubesa ganin yana son maidasu ruwa ta Marairaice tace "bakka gajia ne yaya mahabeer ni yunwa nikeji "tayi maganar tareda dan dukan qirjinsa. rungume yayi jikinsa yace "sam banna gajia dake feader na baiwarki niimar ki nasan daga Allah ne kinsha bam bam da sauran ko wace mace feader na dan Allah kada ki barni" ga mamakinta hawaye ta gani a idanunsa, zaro idanuwan ta tayi dukknsu cikin mamaki yanzun son da mahabeer ke mata har yakai na ya zubda hawaye a kanta? Lallaikm maza sunyi sanyi, shi kansa mamakin kansa yake wai yau shine yake zubdawa hausa fulani woman hawaye a karo na uku a rayuwarsa dayai kuka domin yarinyar shi dakeda dakakkiyar zuciya? lallaikm so ba wasa ba, itama wasu hawayen ne suka dinga zubo mata a fuskarta, ita kanta tasan yanzun kam babu wani waje dayai saura a jikinta da so da qaunar mahabeer bai gama ratsawa ba. halshenta tasa itama ta dunga lashe masa hawayen fuskarsa cikin rawar jiki ya kamo lips dinta nan suka zube saman bed sunata tsotsan juna kamar ba gobe saida suka ladaftar da zuciyoyinsu sannan yasa hannunsa saman mararta yana shafawa lumshe idanunta tayi tana sakin ajiyar zuciya a kunnen ya rada mata da cewa ''feader na 'yan biyu nike da sha'awar ki haifar mun Allah ya bamu ko? cikin lumsassun idanunta tace ''allah ya bamu yah mahabeer" yace "aminn feader na" a hankali yayo sama da hannunsa yanashafa cikinta sannan yace "sry feader na na cinye miki abincin ciki kunzo kinajin yunwa ko? Cikin kunya ta sunne idonta qasa dan tasan inda maganar tasa ta dosa, sumburo dan bakinta tayi bayan ta miqe zaune ta dubesa a Marairaice tace "bari naje na hado mana tea ko? girgiza mata kansa yayi yace"nooo feader na yau da gobe da jibi bazaki girki ba zamu dunga zuwa restaurant muna ci ko? Langwabe tai tace "ok naji amman kabari na hado mana tea ko? Gyada mata girarsa day'a yayi yace "ok amman ni coffee zan sha feader na"tashi tayi zata fita yace "bari na rage miki hanya tamritun feader na" sungumarta yayi har kitchen ya kaita da qyar ta samu ya fito sannan ta daura ruwan zafin. harya zauna falo sai kuma ya koma daki yayita neman kwalun tabarsa saida qyar ya gano kwalin koda ya koma falo ya zauna kara daya ne yaga yai saura a ciki qyasta leta yayi ya fara sha knn saiga ummu ta fito hannunta dauke da cups guda biyu☕🥛,hancinta na shaqar iskan tabar nan da sauri kuwa ta ajiye cups din tayi toilet da gudu tana kakarin amai. da sauri ya bita Saida ta yi aman sannan hankalin ya dawo jikinta zata miqe kenan taji juya na shirin kayarda ita da sauri ya tarairayita jikinsa sai sannu yake mata kanar zaiyi kuka dan tausayinta har falo suka tafo ya zaunar da ita tanajin wani warin tabar a jikinsa kuwa saurun turesa daqyar tace "please yaya mahabeer zan qara amai banson warin tabar nan please go! go! away please !!!""ganin yanda take kamar zata shid'e masa ne yasa yayi saurin barin wajen ya koma dakinsa, toilet ya shiga yayo wanka da brush ya fito ya canza wasu kayan ya qara fesa turarensa sannan ya fito ya isketa ta dora kanta a saman laps dinta tayi shiru, zama yayi gefenta yad'an dafa kafadar ta ta dago fuskarta, jin qamshin jikinsa ya tabbatar mata da shine ya dawo da sauri ta dubesa a raunane idanu cike da qwalla tace "kaimun alqawarin daina shan taba wlh na tsaneta da warinta kamar zan mutu haka nakeji inna jita" sai lokacin ya fahimci abinda yasata amai dan yamutsa face yayi ya jawota jikinsa yana shafa bayanta yace "dama bawai kullum nike sha ba anman na daina insha Allah nima na tsane ta kamar yanda na tsani wanda ya koyamun shanta daga yau na daina feader na insha Allah kinji ko? " aiko da saurin murna ta rungumesa qam qam tana 'yar dariya tace "my pleasure yah mahabeer thanks so much" suna gama shan tea suka qara shiryawa sannan suka fice yawon shaqatawa bayan sunci abuncin suka wuce gida har annah nai kuma musu tsiya da cewar mahirijatan jiya ne har sun fara yawo kuma ina kukan kuma? 6oye fuskarta ummu hani tayi jikin momy umaima tareda furta "kai annah "dariya momy umaima tayi tace "daina damuwa ummu na annah wasa take miki ai"har gidan momyn nabeela sukaje suka gaisheta sannan suka wuce wajen momy ni'ima anan suka wuni mahabeer sai murnar iyayensa yake sai dare sannan suka dawo gida nanma bai barta ba saida ya manne mata har yaja hankalin ta suka hau nuqur qusar juna cikin jin dad'i, washe gari ma har gidan nabeela ya kaita tai mata wuni na awa day'a shima yana waje cikin mota yana jiranta kanta futo kuwa waya harsaida ta gaji da dauka ba arziqi ta taso nabee tayo mata rakiya hr tana tsokanarta da cewar "hmm kaga birds fight lovers fa uwa ba suba" harara ummu tai mata kawai tana cewa "eh munji 'yar sa ido toya sanki? nabee tace ''ah so na kuwa shine farin cikin ganin kun shirya kanku ay anbar fad'a an dawo lobayya irinta laila da majnun"dariya sukayi har mota ta rakota ta kaida mahabeer sannan suka wuce suna d'agawa juna hannu itada da nabee. haka sukaita shan amarcinsu babu dare bare rana har tsawon wata day'a sannan mahabeer ya koma office shima kamar baya jeba, yau takama monday tun bayan tafiyar mahabeer office data koma ta kwanta sai rawar dari take lokaci day'a masassara ta rufeta ruf,, daman qa'ida ne in yatafi office tofa har sai yadawo sannan yake daina matsa mata da waya. yanzun ma kiransa ya shigo tanaji harta tsinke sau wajen uku bata iya dagawa ba babu jimawa kuwa taji qarar motarsa sai gashi ya shigo dakin da sauri yana fad'in "feader na miya sameki ne?!! baki lpia shine baki gayan ba?, ganin ta kasa magana yasa ya sa6eta a kafada sai mota suka wuce hospital, nan suka hau dubata har suka gano tana dauke da ciki d'an wata daya da sati 4,wayyo mahabeer dagata yayi cak yana juyi da ita nan wajen cikin murna a gaban doctor usman, saida aka sa mata drip leda biyu qarfin kuzarinta yadawo sannan suka yo gida. nan yaita bugawa iyayen nasa yana sanar dasu ummu ko dud kunya ta cikata shiko ko a jikinsa wai an tsikari kakkausa. hardashi aketa renon ciki har watan haihuwarsa ya kama sannan momy umaimah ta maidota hannunta nan gida suna cigaba da bata kulawa da momy ni'ima da annah. mahabeer kuwa shima ko kunya ya biyo feader sa nan ya dawo gidan ya tare wato angulu ta dawo gidanta na tsamiya knn😹😝. wanshekaren data dawo kuwa da azhur naquda ta taso mata gadan gadan nan da nan su momy ni'ima sukayi asibiti kai tsaye labour room akayi da ummu kamar ta mutu takeji dan azaba, sunan Allah kawai take kira sannan ta dawo qwalawa momy ni'ima kira akan akirawo mata yaya mahabeer ta nemi gafararsa dan ita mutuwa zatayi. su annah sun tausaya mata matuqa addua kawai suke mata dan sunsan muddin aka fadawa mahabeer halinda take ciki haukace musu zaiyi shima nan wajen. sai gashi cikin ikon Allah da qarfin addu'a ta sunyulo kyakkyawan yaronta sak babansa mahabeer, babu jimawa wata sabuwar naq'udar ta taso mata sai ga baby girl itama sak ummuhani ta biyo baya sai tsandara kuka suke suna wutsul wutsul. su annah hamdala kawai sukeyi saida aka gyara mai jego da babys twins d'inta ta samu bed rest sannan su annah suka shigo sukaita mata sannu kowa ya dauki jariran kuwa sam baison ajiyesu dan tsabar farinciki, nan annah tai musukiran salla a kunnen su na dama iq'ama ana haggu kamar yanda sunnar manzon rahma tazo mana dashi. sai wajen la'asar sannan aka basu sallama suka dawo gida. mahabeer na dawowa yayi tozali da twins babys nasa zokaga farinciki tsantsarsa jiki na rawa yaki bash aiko ba'a jima saiga bash har dakin momy umaima nan ya gaida annah da momy ni'ima da mmn nebeela ya dan jima sannan da zai tafi kuma ya ajiye wa babys rafarsu ta yan dubu guda 2 sannan suka fito shida mahabeer waje dai dai zai shiga mota yaja ya tsaya ya dubi mahabeer yace "gifted kasan kuwa mutumin mu mukhatar ya gudu yabar gari kusan sati day'a knn? "zuba masa idanunsa mahabeer yayi sannan yace "guduwa kamar yaya bash? "bash yace "hm wallahi kuwa kasan qaninsa ai daman yana daya daga cikin yarana a kasuwa to shine yake cemin ashe da akayi gwajin jininsa an gano yana daukeda da hiv aids tunda lokacin yaketa surfawa matarsa zagi yana cewa itace ta goga masa wajen yawon ta da 'yan iskan samarinta, itama tana tsine masa da cewar shine yasa mata, wajen neman matansa na banza musulmai da kiristan , koda aka sallamosa yana daddogara sandarsa washe garin ranar yabar takardar wasiqa wa matar tasa na ya saketa saki 3 shi kuma bazai iya zama mutane na masa dariya ba dan haka ya shiga duniya, to kajifa yanda abun ya ida kasance masa cewar bash din" girgiza kai mahabeer yayi yace "cin amana sakamakon sa muninnika ne dashi bash AllAh ya kyauta dai" bash yace "amin ya rabbi" nan suka yi bankwana shikuma ya koma wajen twins dinsa a zumud'ance. kwana 6 da haihuwa har 'yan katsina sun zozzo da 'yan niger su nahee da sauran 'yan uwa, ummu hani taso koda mommonta baffan ta ne ya bari tazo amman ina saidai mamar nahee tazo wato matar baffa indeh dudda hakan kuma taji dadi koba komi taga 'yan uwanta itama kusa da ita. momy umaima na tsaka da shafawa hasan powder saiga hjy aina ta shigo bayan ta musu barka nan momy umaima ke tambayarta hannat danta daina ganinta kwana 2, har lokacin kuwa hjy aina tana jin kunyar abin kunyar da tayi a asibiti kwanaki na nuna maitarta datayi a fili gameda naman da taso ummu hani taci lokacin mai asirin nan, wanda shine yanzun hakan qaiqayi yamusu koma kan masheqiya kamar yanda boka zalimu ya fada, annah kuwa sai kallon uku aho take wa hjy aina din, cikin matse yar qwallar nadama hjy aina tace " ai hannat tayi aure sati daya knn da tarewarta" kallon mamaki kawai suke bin hjy aina dashi daqyar momy umaima tace "kuma baki fad'a munzo miki murna ba hjy aina? " cikin muryar kuka hjy aina tace "murnarmi zakuzo auren da akayisa hankali tashe wlh wani mugun malamin tsubbu ta gamu dashi yai mata wani mugun asiri tabi ta rude ita batason kowa sai shi almajirai ma yake koyawa karatun allo gidansa, matansa ko fita basayi saita kama to kunji dalili wallahi kuwa dai" (hmmm to ashe fa wannan naman da mahabeer yabayar mlm zayyanu ne yabawa,shima yazo asibitinne lokacin dubiya, mlm zayyanu mugun malamin zaure ne, to kuma kamar yanda boka zalimu yace kowa yaci naman nan to kowayeshi saiya sota to hakan ta kasance da mlm zayyanu kuwa, har gida ya bita ganin zata raina masa wayau aiko yaje yai mata zama day'a rak kan buzunsa sai gashi tazo da kanta tana basa haquri tana kuka, sati daya da haduwarsu aka daura aure ta tare sabida yanda tabi ta dagawa hjy aina rai dole takira ubanta akayi mgn sannan. niko nace qarshen mai son zuciya knn tsaf zata kaika ga maquntacen rayuwa qarshenta knn). saida ta jima sannan ta tafi sukuwa abun mamaki yaita basu a zuciya. ranar suna namajin yaci sunan haseen macen kuma haseena, mai jigo taci kwalliya taqin qarawa sai faman walainiya take a dud inda ta gifta kuwa. suna nan har saida akayi arba'in ranar jumaa ne da dadaddare momy umaima da momy Asma'u suka maidata gidanta bayan tasha gyara na musamman kuwa ciki da waje. shi kuwa yana cen tareda bash sai qarfe tara da rabi ya shigo falon gidan nasu da gudu kuwa baby manal ta nufosa aiko ya ca6eta yana shillata sama tana qyaleta masa dariya ya saukota yace "baby na kin ga auntynki ummu da qannenki? dayake ba mgn ta iya ba sai dai "errrn ''errn da take ce masa na gwarancin ta. murmushi yayi yace ''jeki ki dauko mun haseen da haseena to" aiko ta koma ciki tana dugwi dugwi na tafiyarta, daga bayansa yaji annah tace " haba aimu k'wakwar ta ishemu haka shiyasa nasa a tattara maka iyalenka gida tyn dazu " da sauri yace "wow kai annah da gaske? harararsa tayi tace "daman kasan qarya nike maka ja'irin yaro ko? tayi maganar tana sanya zungurunta, aiko da gudu ya dauki keys na motarsa ya fice, annah tace "oh o'ni yaran yanzun kunya tai musu q'aura? bajimawa momy umaima taci gaba da sawa annah lallen nan annah take fada mata yanda suka q'arke dashi suna dariya. falon yaji tsit, shiyasa ya haura sama ya shiga dakinta nan yaji motsin ruwa a toilet alamun wanka take. gadon su twins dinsaya leqa yaga sunata barcinsu abinsu ya sumb'ace su tareda musu addu'a ,kayansa ya cire ya daura towel ya shige toilet dun shima, babu zato ta jisa a cikin shower dinta yana cigaba da murza mata kunfan a saman mamannita, itako tana ganinsa ta buntsuro d'an bakinta dole ko ta haqura ya yi musu wankan, ya daura mata towel itama saman qirjinta sannan ya daukota suka fito sai murmushi suke sakarwa juna. saida ya gama busar mata da gashin kanta ya sakesa saman jikinta dan yafi sonsa hakan. saida ta jasa dining sukaci abinci sannan sungumeta jikinsa tun anan ya fara tsotsar wuyanta ita kuwa hannunwata na saqale da wuyansa idanunta a lumshe, cikin blanket suka shige ya hade fuskarsu waje day'a yace " feader na i miss you kema kinyi missing nawa ko? d'age masa girarta tayi tace "yeas i miss you too yah mahabeer nayi rashinka har naji babu dad'i "yana shirin magana ne yaga tayi saurin zare towel dunta tahau feading nasa da manyan dukiyar fulanunta cikakku dammm kamar an qara hura mata su irin balloons dinnan. hmmm daren ranar har kukan dad'i suka dunga yiwa juna, yalla6ai mahabeer jiyayi kamar lokacin ne ya fidda ummu hani a ledar budurcinta. haka suka dunga rayuwar su cikin farin ciki. dud byn dan lokc suna zuwa niger da mecca dan sada zumunci ga 'yan uwa kuma. An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT __ *TAMMAT BIHAMDULLA*📘🖊